< Ezekiyel 31 >

1 A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na uku a rana ta farko, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Eso age amola oubi osoda amola oda gida amo ninia mugululi misi esoga, Hina Gode da nama amane sia: i,
2 “Ɗan mutum, faɗa wa Fir’auna sarkin Masar da jama’arsa cewa, “‘Da wa za a kwatanta girmanka?
“Dunu egefe! Idibidi hina bagade amola ea fi dunu huluane ilima amane sia: mu, ‘Di da gasa bagade! Na da di adila defema: bela: ?
3 Ka dubi Assuriya, ta taɓa zama kamar al’ul a Lebanon da rassa masu kyau suna inuwartar da kurmi; ya yi tsayi ainun kansa ya kai cikin gizagizai.
Di da dolo ifa Lebanone soge ganodini gala agoai. Ea amoda da hisi iaha amola sedadeba: le, mu mobi digisa.
4 Ruwa ya sa ya yi girma, zurfafan maɓulɓulai sun sa ya yi tsayi; rafuffuka suna gudu kewaye da tushensa yana aika da rafuffukansa zuwa dukan itatuwan kurmi.
Amo alema: ne, hano dialu. Amola osobo hagudu, e ha: i ima: ne hano galu. Amo hano da dolo ifa ea sogebi amola iwila ifa huluane amoma hano iasu.
5 Saboda haka ya yi tsayi fiye da sauran itatuwan kurmi; rassansa suka ƙaru suka yi tsayi, suka bazu saboda yalwar ruwaye.
Dolo ifa ea sedade da ifa oda amo baligi, amola ea amoda da gadugagili gasa bagade alei. Bai hano bagade galuba: le.
6 Dukan tsuntsayen sararin sama suka yi sheƙa a rassansa, dukan namun jeji suka haihu a ƙarƙashin rassansa; dukan al’ummai suka zauna a inuwarsa.
Sio fi enoenoi huluane da ea amoda da: iya diasu bibisu. Sigua ohe ilia da ea ougiha mano lalelegesu. Osobo bagade fifi asi gala da ea ougiha helefisu.
7 Yana da girma a kyau, da dogayen rassansa da ya baza, gama saiwoyinsa sun nutse can ƙasa har cikin yalwar ruwaye.
Amo ifa da ida: iwane ba: su. E da sedadedafa amola ea amoda da sedadedafa afufui. Ea difi da hano hagudu amoga dodoa sa: i.
8 Al’ul a cikin lambun Allah ba su kai shi ba, balle itatuwan kasharina su kai rassansa, ko itatuwan durumi su kai rassansa, ko itace a lambun Allah ya kai kyansa.
Dolo ifa eno Gode Ea ifabi ganodini da e defemu hamedei. ‘Fe’ ifa huluane ilia amoda da amo dolo ifa ea amoda hame defei. Amola ‘baleini’ ifa huluane ilia amoda da ea amoda hame defei. Ifa eno Gode Ea ifabi ganodini da amo ea ida: iwane ba: su, amo defemu hamedei ba: i.
9 Na sa ya yi kyau da yalwar rassa, abin ƙyashi na dukan itatuwan Eden a lambun Allah.
Na da amo ifa nina: hamoi. Ea amoda da: la afufui ba: i. E da ifa huluane Idini soge (Gode Ea ifabi) amo ganodini lelesulu amo baligisu.
10 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin ya yi tsayi, kansa kuma ya kai cikin gizagizai, kuma domin ya yi fariya saboda tsayinsa,
Wali, Na, Ouligisudafa Hina Gode da dima amo ifa amo da alele, mu mobiga digi, hou da ema doaga: mu, dima olelemu. E da sedade alele, gilisili hidale dawa: i.
11 na miƙa shi ga mai mulkin al’ummai, don yă sāka masa gwargwadon muguntarsa. Na jefar da shi a gefe,
Amaiba: le, Na da ema higale, yolesi. Na da e ga fi ouligisu dunuma iagamu. Amo ifa da wadela: le bagade hamoiba: le, Ba: bilone hina bagade da ea hamoi defele, se bidi imunu.
12 kuma baƙi mafi mugunta na al’ummai suka sare shi suka bar shi. Rassansa sun fāɗi a kan duwatsun da suke cikin dukan kwaruruka; rassansa kuma sun kakkarye, sun fāɗi a cikin dukan magudanan ruwa na ƙasa. Dukan al’umman duniya suka fito daga ƙarƙashin inuwarsa suka bar shi.
Ga fi sedigi dunu da amo ifa aba sanawane, yolesimu. Ea amoda dagai da goumi amola fago huluane soge ganodini amo da: iya legela dadafumu. Amola fifi asi gala ea ougiha esalu, huluane da afia: mu.
13 Dukan tsuntsaye sararin sama suka zauna a itacen da ya fāɗi, dukan namun jeji kuma suna cikin rassansa.
Sio da misini, ifa fili sa: i da: iya fimu. Amola sigua ohe da ea amoda giadofale masunu.
14 Saboda haka ba wani daga cikin itatuwan da suke kusa da ruwan da zai taɓa yin fariyar tsawonsa, har kawunansu su kai cikin gizagizai. Ba wani daga cikin itatuwan da ya sha ruwa sosai da zai taɓa yi wannan tsayi; duk an bashe su ga mutuwa, zuwa can ƙasa, a cikin matattu, tare da waɗanda suka gangara zuwa rami.
Amaiba: le, wali winini ifa eno (hano i amowane) da amo ifa defele hame alemu, amola amo agoane mu mobi dodoa hame heda: mu. Amo huluane da dunu egefe ilia bogosu defele bogogia: le, dunu amo da musa: bogoi sogebi amoga sa: i, amo gilisimusa: sa: imu.”
15 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da aka yi ƙasa da shi zuwa kabari na rufe zurfafa maɓulɓulai da makoki dominsa; na janye rafuffukansa, aka kuma hana yalwan ruwansa. Saboda shi na rufe Lebanon da baƙin ciki, dukan itatuwan kurmi suka bushe. (Sheol h7585)
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Amo esoha ifa da bogoi sogebi amoga ahoasea, Na da didigia: su dawa: digisu hamoma: ne, hano hagudu amo e dedeboma: mu. Na hano huluane mae masa: ne, gagulaligimu. Amo ifa da bogobeba: le, Na da Lebanone Goumi amoga gasima: ne hamomu, amola iwila ifa huluane bioma: mu. (Sheol h7585)
16 Na sa al’ummai suka yi rawar jiki da jin ƙarar fāɗuwarsa sa’ad da na yi ƙasa da shi zuwa kabari tare da waɗanda suka gangara rami. Sai dukan itatuwan Eden, zaɓaɓɓu da kuma mafi kyau na Lebanon, dukan itatuwan da aka yi musu banruwa, sun ta’azantu a ƙarƙashin ƙasa. (Sheol h7585)
Na da amo ifa bogoi sogebi amoga asunasisia, ea dafasu ga: da fifi asi gala huluane fofogomu. Idini soge ifa huluane amola Lebanone ifa (amo da hano noga: le i, amola noga: idafa) amo huluane da hagudu sa: i dagoi - ilia huluane da ea dafai ba: sea, hahawane ba: mu. (Sheol h7585)
17 Waɗanda suka zauna a inuwarsa, dukan masu tarayyarsa a cikin al’ummai, su ma sun gangara zuwa kabari tare da shi, sun haɗu da waɗanda aka kashe da takobi. (Sheol h7585)
Ilia da amo dolo ifa gilisili bogoi sogebiga, eno ifa musa: amoga sa: i amoma gilisimusa: sa: imu. Amola huluane da ea ougiha esalu, amo da fifi asi gala amoga esaloma: ne afagogolesi ba: mu. (Sheol h7585)
18 “‘Da wa cikin itatuwan Eden za a kwatanta da kai cikin girma da daraja? Duk da haka kai ma, za a yi ƙasa da kai tare da itatuwan Eden zuwa ƙarƙashin ƙasa; za ka kwanta a cikin marasa kaciya, tare da waɗanda aka kashe da takobi. “‘Fir’auna ke nan da dukan jama’arsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Amo dolo da fedege Idibidi hina bagade amola ea fi dunu huluane. Idini soge ifa da ea sedade amola noga: i ba: su defele hame ba: i. Be wali, Idini soge ifa defele, e da bogoi sogebi amoga gudu sa: ili, amola Gode Ea hou hame lalegagui dunu amola gegesu ganodini fane legei dunu ilima gilisimu. Na da sia: i dagoi,” Ouligisu Hina Gode da amane sia: sa.

< Ezekiyel 31 >