< Ezekiyel 30 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
HIKI mai la ka olelo a Iehova ia'u, i mai la,
2 “Ɗan mutum, ka yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Yi kuka kana cewa, “Kaito saboda wannan rana!”
E ke keiki a ke kanaka, e wanana, a e olelo aku, Ke i mai nei Iehova ka Haku, penei; E auwe oukou, auwe ka la!
3 Gama ranar ta yi kusa, ranar Ubangiji ta gabato, ranar gizagizai, lokacin hallaka wa al’ummai.
No ka mea, ua kokoke mai ka la, kokoke mai ka la o Iehova, ka la paapu i ke ao; e lilo ia i manawa no na lahuikanaka.
4 Takobi zai zo a kan Masar, azaba za tă zo a kan Kush. Sa’ad da kisassu za su fāɗi a Masar, za a kwashe dukiyarta a tafi a rushe harsashinta.
E hiki ae no hoi ka pahikaua maluna o Aigupita, a e nui auanei ka weliweli maluna o Aitiopa, i ka wa e haule ai ka poe i pepehiia ma Aigupita, a e lawe aku ai hoi lakou i kona lehulehu a wawahiia kona mau kumu ilalo.
5 Kush da Fut, Lidiya da dukan Arabiya, Libiya da kuma mutanen ƙasar alkawari za su mutu ta wurin takobi tare da Masar.
O Aigupita, a me Puta, a me Ludia, a me na kanaka huipuia a pau, a me Kuba, a me na kanaka o ka aina iloko o ke kuikahi, o lakou ke haule pu me lakou, ma ka pahikaua.
6 “‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “‘Waɗanda suke goyon bayan Masar za su fāɗi ƙarfinta da take fariya da shi zai ƙare. Daga Migdol zuwa Aswan za su mutu ta wurin takobi a cikinta, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ke i mai nei Iehova penei; E haule no hoi ka poe kokua ia Aigupita, a e iho iho ka haaheo o kona ikaika ilalo; mai ka halekiai o Seena e haule ai lakou ma ka pahikaua iloko ona, wahi a Iehova ka Haku.
7 Za su zama kango a cikin ƙasashen da suke kango, biranensu kuwa za su zama kufai a cikin biranen da suka lalace.
A e neoneo lakou iwaena o na aina neoneo, a iwaena hoi kona mau kulanakauhale o na kulanakauhale i hooneoneoia.
8 Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da suka ga na sa wuta wa Masar aka kuma ragargaza masu taimakonta.
A e ike lakou owau no Iehova, aia hoonoho au i ke ahi iloko o Aigupita, a e pau hoi kona mau kokua i ka uhaiia.
9 “‘A wannan rana manzanni za su fito daga wurina a jiragen ruwa don su tsorata Kush daga sake jikinta. Azaba za tă kama su a ranar hallakar Masar, gama tabbatacce za tă zo.
Ia la no e holo aku na elele mai o'u aku nei ma na moku e hoomakau i ko Aitiopa poe nanea, a e hiki ae ka eha nui maluna o lakou, e like me ia i na la o Aigupita; no ka mea, eia'e, ke hele mai ia.
10 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Zan kawo ƙarshen mutanen Masar ta hannun Nebukadnezzar sarkin Babilon.
Ke i mai nei Iehova ka Haku, E hooki au i ka lehulehu o Aigupita ma ka lima o Nebukaneza ke alii o Babulona.
11 Shi da sojojinsa, mafi bantsoro cikin al’ummai, za a kawo don su hallaka ƙasar. Za su zāre takuba a kan Masar su kuma cika ƙasar da kisassu.
Oia, a me kona poe kanaka me ia, o na mea e weliweli ai o na lahuikanaka, e laweia'e lakou e hokai i ka aina; a e unuhi ku e ae lakou i ka lakou mau pahikaua ia Aigupita, a e hoopaapu i ka aina me ka poe i pepehiia.
12 Zan kafe rafuffukan Nilu in sayar da ƙasar ga mugayen mutane; ta hannun baƙi zan sa ƙasar ta lalace da kome da yake cikinta. Ni Ubangiji na faɗa.
E hoomaloo aku au i na muliwai, a e kuai lilo aku i ka aina iloko o ka lima o ka poe hewa; a e hooneoneo aku au i ka aina a me ko laila a pau ma ka lima o na malihini: na'u na Iehova i olelo aku.
13 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Zan hallaka gumaka in kuma kawo ƙarshen siffofi a Memfis. Ba za a ƙara samun yerima a ƙasar Masar ba, zan kuma baza tsoro a duk fāɗin ƙasar.
Ke i mai nei Iehova ka Haku, E hokai au i na akuakii, a e hooki au i na kii mai loko aku o Nopa; aole loa hoi ke alii hou o ka aina Aigupita; a haawi au i ka makau ma ka aina Aigupita.
14 Zan lalace Masar ta Bisa in ƙuna wuta wa Zowan in zartar da hukunci a kan Tebes.
E hooneoneo hoi au ia Paterosa, a e haawi i ke ahi iloko o Zoana, a e hoopai hoi maloko o No.
15 Zan kwarara hasalata a kan Felusiyum, kagarar Masar, in kuma datse mutanen Tebes.
E ninini hoi au i kuu ukiuki maluna o Sina, ka ikaika o Aigupita; a e oki aku au i ka lehulehu o No.
16 Zan ƙuna wuta wa Masar; Felusiyum za tă sha azaba mai zafi. Za a tayar wa Tebes da hankali; Memfis za tă riƙa kasance cikin ɓacin rai.
A e haawi aku au i ke ahi iloko o Aigupita, he eha nui auanei ko Sina, a e hookaawaleia'e o No, a e pilikia hoi o Nopa i kela la i keia la.
17 Samarin Heliyofolis da Bubastis za su mutu ta wurin takobi, biranen kansu za su tafi bauta.
A e haule ma ka pahikaua ko Avena a me ko Pibeseta poe kanaka ui, a e hele laua i ke pio ana.
18 Duhu ne zai zama rana a Tafanes sa’ad da na karye ikon Masar; a can ƙarfin da take fariya zai ƙare. Za a rufe ta da gizagizai ƙauyukanta kuma za su tafi bauta.
Ma Tehapenesa e hoopouliia ka la i ka wa e uhaki ai au ilaila i na auamo o Aigupita; a e oki ka hanohano o kona ikaika iloko ona: a oia hoi, e uhi mai kahi ao maluna ona, a e hele kana mau kaikamahine i ke pio ana.
19 Ta haka zan zartar da hukunci a kan Masar, za su kuwa san cewa ni ne Ubangiji.’”
A e hoopai au ma Aigupita; a a e ike lakou, owau no Iehova.
20 A shekara ta goma sha ɗaya, a wata na fari a rana ta goma sha bakwai, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Eia hoi keia, i ka umikumamakahi o ka makahiki, i ka malama mua, i ka la ahiku o ka malama, hiki mai ka olelo a Iehova ia'u, i mai la,
21 “Ɗan mutum, na karye hannun Fir’auna sarkin Masar. Ba a daure shi don warkarwa ba ko a sa tsinke saboda kada yă zama da ƙarfi har ya riƙe takobi.
E ke keiki a ke kanaka, ua uhaki au i ka lima o Parao ke alii o Aigupita, aole ia e wahiia e hoolaia'i, e kau i ka lole wili e wahi ai ia mea, e hooikaika e paa ai i ka pahikaua.
22 Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da Fir’auna sarkin Masar. Zan karye hannuwansa biyu, hannun da yake da kyau da kuma wanda an riga an karya, in kuma sa takobi ya fāɗi daga hannunsa.
Nolaila, ke i mai nei Iehova ka Haku, Eia hoi, ke ku e nei au ia Parao ke alii o Aigupita, a e uhai au i kona mau lima, i ka mea ikaika a me ka mea i uhaiia; a e hoohaule iho au i ka pahikaua mai loko iho o kona lima.
23 Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe.
A e hoopuehu au i ko Aigupita iwaena o na lahuikanaka, a e lulu aku ia lakou ma na aina.
24 Zan ƙarfafa hannuwan sarkin Babilon in kuma sa takobina a hannunsa, amma zan karya hannuwan Fir’auna, zai kuwa yi nishi a gabansa kamar mutumin da aka yi wa raunin mutuwa.
A e hooikaika au i na lima o ke alii o Babulona, a e haawi i ka'u pahikaua iloko o kona lima; aka, e uhai au i na lima o Parao, a e auwe oia imua ona me ka auwe ana o ka mea eha e make ai.
25 Zan ƙarfafa hannuwan sarkin Babilon, amma hannuwan Fir’auna za su shanye. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na sa takobi a hannun sarkin Babilon na kuma miƙa shi a kan Masar.
Aka, e hooikaika au i na lima o ke alii o Babulona, a e haule na lima o Parao ilalo; a e ike lakou owau no Iehova, i ka wa e haawi aku ai au i ka'u pahikaua iloko o ka lima o ke alii o Babulona, a e o aku oia ia maluna o ka aina Aigupita.
26 Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”
A e hoopuehu au i ko Aigupita iwaena o na lahuikanaka, a e lulu aku ia lakou ma na aina; a ike lakou owau no Iehova.