< Ezekiyel 3 >

1 Ya kuma ce mini, “Ɗan mutum, ka ci abin da yake a gabanka, ka ci wannan littafi; sa’an nan ka tafi ka yi magana wa gidan Isra’ila.”
Hothloilah, tami capa, na hmu e hah cat haw. Cakalawng hah cat nateh, Isarel imthung koe lawk dei loe, telah ati.
2 Saboda haka na buɗe bakina, ya kuma ba ni littafin in ci.
Hottelah ka pahni ka ang teh, cakalawng hah ka ca.
3 Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ci wannan littafin da nake ba ka, ka kuma cika cikinka da shi.” Sai na ci shi, ya kuma yi zaki kamar zuma a bakina.
Ahni ni, tami capa na von dawk paen nateh, hete cakalawng na poe e heh na von dawk kawi naseh, telah ati. Hottelah ka ca teh, ka kâko dawk khoitui patetlah a radip.
4 Sa’an nan ya ce mini, “Ɗan mutum, yanzu ka tafi gidan Isra’ila ka faɗa kalmomina gare su.
Ahni ni kai koevah, tami capa Isarel imthung koe cet nateh, ahnimouh koe kaie ka lawk hah dei haw.
5 Ba ina aikan ka wurin mutanen da suke da baƙon harshe da kuma yare mai wuya ba ne, amma zuwa ga gidan Isra’ila ne,
Bangkongtetpawiteh, lawk phunlouk hoi thai ka ru e lawk koevah, patoun e nahoeh, Isarel miphunnaw koe na patoun e doeh.
6 ba ga mutane da yawa na baƙon harshe da yare mai wuya, waɗanda ba ka san kalmominsu ba. Tabbatacce da na aike ka wurin irinsu, da sun saurare ka.
Ka bawilen e miphun, a lawk ka hram niteh, a lawk hoi lawk thai panuek hoeh e koe na patoun hoeh, ahnimouh koe na patoun pawiteh, na lawk a ngai awh han.
7 Amma gidan Isra’ila ba sa niyya su saurare ka domin ba sa niyya su saurare ni, gama dukan gidan Isra’ila sun taurare suna kuma kin ji.
Hatei Isarel imthung ni teh, nange na lawk ngai awh mahoeh. Kaie ka lawk hai ngai awh mahoeh. Bangkongtetpawiteh, Isarel imthung pueng teh, tami lung ka patak e hoi dei han ka ru poung e lah ao.
8 Amma zan sa ka zama mai taurinkai da taurin zuciya kamar su.
Khenhaw! ahnimae minhmai katarankung lah nangmae minhmai, ahnimae tanpa katarankung lah nangmae tanpa hah ka te sak toe.
9 Zan sa goshinka ya zama da tauri kamar dutse, da tauri fiye da dutsen ƙanƙara ƙarfi. Kada ka ji tsoronsu ko ka firgita ta wurinsu, ko da yake su gidan’yan tawaye ne.”
Kate katang e talung hmaikhom patet lae kate e tampa hah na tawn sak teh, Taket hanh loe, taran ka thaw e imthung lah kaawm nakunghai a mithmainaw ni takinae na poe hanh naseh.
10 Ya kuma ce mini, “Ɗan mutum, ka ji da kyau ka kuma lura da dukan kalmomin da nake maka magana.
Hothloilah kai koevah, tami capa nang koe ka dei hane pueng na hnâpakeng nateh, na lungthin dawk paen haw.
11 Ka tafi yanzu zuwa ga’yan’uwanka waɗanda suke zaman bauta ka yi musu magana. Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa,’ ko ku ji, ko kada ku ji.”
cet nateh, na hmaunawngha san lah kaawm e koevah cet haw. A tarawi hai a tarawi hoeh hai hettelah Bawipa Jehovah ni a dei telah pâpho nateh dei telah ati.
12 Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama, a bayana na ji wata karar babban motsi na cewa, Bari a yabi ɗaukakar Ubangiji a wurin zamansa!
Muitha ni kai hah na tawm teh, ka hnuklah kacaipounge khoparit lawk hah ka thai. Ama hmuen koehoi BAWIPA bawilennae teh pholen lah awm seh telah ati.
13 Karar fikafikan rayayyun halittun nan ne suke goge junansu da kuma karar da’irorin nan da suke kusa da su, ƙarar babban motsi.
Moithangnaw a rathei buet touh kâhmo e pawlawk hoi a tengpam e leng pawlawk hoi kacaipounge khoparit law hah ka thai.
14 Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama ya kuma tafi da ni, na kuwa tafi da ɓacin rai da kuma fushin ruhuna, tare da hannu mai ƙarfi na Ubangiji a bisa na.
Hottelah Muitha ni na tawm teh, yout na la, kâan e, kakhat e, lungpuennae hoi na pâlei. Hatei Thakasai e BAWIPA kut hah ka lathueng vah ao.
15 Na zo wurin masu zaman bautan da suke zama a Tel Abib kusa da Kogin Kebar, A can kuwa, inda suke zama, na zauna a cikinsu kwana bakwai, ina mamaki.
Hottelah Telabib e san lah kaawm e Kebar palang dawk kho ka sak e naw koevah ka pha. A tahungnae koe ka tahung. Kângairu lahoi hawvah, hnin sari touh ka tahung.
16 A ƙarshen kwana bakwai ɗin maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hnin sari touh abaw hnukkhu vah hettelah doeh. BAWIPA e a lawk kai koe a pha.
17 “Ɗan mutum, na mai da kai mai tsaro don gidan Isra’ila; saboda haka ka ji maganar da zan yi ka kuma yi musu kashedin nan da ya fito daga gare ni.
Tami capa Isarel imthung kakhenkung lah na pouk e doeh. Hottelah ka lawk na thai vaiteh, kaie yueng lah kâhruetcuetnae na poe han.
18 In na ce wa mugu, ‘Lalle za ka mutu,’ ba ka kuwa yi masa kashedi ko ka tsawata masa a kan mugayen hanyoyinsa don yă ceci ransa ba, wannan mugun zai mutu saboda zunubinsa, zan kuwa nemi hakkin jininsa a hannunka.
Tamikathout, na due roeroe han ka ti pouh teh, hote tamikathout e a hringnae rungngang hanelah, a yonnae lamthung a kamlang takhai hanelah kâhruetcuetnae na poe hoeh lah, na dei pouh hoeh pawiteh, hote tamikathout teh a payonnae dawk dout pawiteh, a thi phu teh nang koe na suk roeroe han.
19 Amma in ka yi wa mugun kashedi bai kuwa juya daga mugayen hanyoyinsa ba, zai mutu saboda zunubinsa; amma kai kam za ka kuɓuta.
Hatei, tamikathout hah kâhruetcuetnae na poe teh, a thoenae cettakhai laipalah kahawihoehe lamthung dawk hoi kamlang hoehpawiteh, a payonnae dawk a due han, nang teh na hringnae na hlout han.
20 “Har yanzu, in mai adalci ya juya daga adalcinsa ya aikata mugunta, na kuma sa abin tuntuɓe a gabansa, zai mutu. Da yake ba ka yi masa kashedi ba, zai mutu saboda zunubinsa. Ba za a tuna da abin adalcin da ya yi ba, zan kuwa nemi hakkin jininsa a hannunka.
Tamikalan ni a lannae a kamlang takhai teh, yonnae sak pawiteh, a hmalah tâlaw nahan ka tat pouh pawiteh, a due han. Kâhruetcuetnae na poe hoeh dawkvah yon dawk a due han. Lannae a sak tangcoung e hah panue pouh e lah awm mahoeh toe, a thi phu nang koe ka hei han.
21 Amma in ka yi wa mai adalcin kashedi kada yă yi zunubi bai kuwa yi zunubi ba, tabbatacce zai rayu saboda ya ji kashedin, kuma kai kam za ka kuɓuta.”
Hateiteh, tamikalan a yon hoeh nahan kâhruetcuetnae na poe teh, payon hoehpawiteh, kâhruetcuetnae na poe e hah a lawkpui lah a pouk dawkvah, a hring han. Nang hai na hlout toe telah ati.
22 Hannun Ubangiji ya kasance a kaina a can, ya kuma ce mini, “Tashi ka fita zuwa fili, a can kuwa zan yi maka magana.”
Hawvah BAWIPA e kut ka lathueng ao teh, kai koevah thaw nateh ayawn dawk cet loe. Hawvah kai ni na pato han telah ati. Hattoteh ka thaw teh ayawn koe ka cei.
23 Saboda haka na tashi da tafi fili. Ɗaukakar Ubangiji kuwa ta tsaya a can, kamar ɗaukakar da na gani kusa da Kogin Kebar, sai na fāɗi rubda ciki.
Khenhaw! hawvah, BAWIPA bawilennae Kebar palang ka hmu e bawilennae patetlah a kangdue teh, kai teh pakhup lah rep ka tabo.
24 Sai Ruhu ya sauko a kaina ya kuma ɗaga ni na tsaya a ƙafafuna. Ya yi mini magana ya ce, “Ka fita, ka rufe kanka a cikin gida.
Hottelah hoi Muitha teh, kai dawk a kâen. Ka khok hoi na kangdue sak teh, na pato, cet nateh na im kangungh.
25 Kuma kai, ɗan mutum, za su ɗaura ka da igiyoyi; za a daure ka yadda ba za ka iya fita a cikin mutane ba.
Nang tami capa tangron hoi na pakhi awh vaiteh na katek awh han.
26 Zan sa harshenka ya manne wa dasashinka don ka yi shiru ka kuma kāsa tsawata musu, ko da yake su gidan’yan tawaye ne.
Na lai hah na adangka dawk kâbet sak vaiteh, lawk na tho mahoeh toe. Ahnimouh na yue mahoeh toe. Bangkongtetpawiteh, tarankathaw e imthung doeh.
27 Amma sa’ad da na yi maka magana, zan buɗe bakinka za ka kuwa faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya faɗa.’ Duk mai ji ya ji, kuma duk wanda ya ƙi ji, ya ƙi ji; gama su gida ne na’yan tawaye.
Hateiteh, nang koe lawk ka dei navah, na pahni na ang sak vaiteh, ahnimouh koe, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Ka tarawi e ni tarawi naseh, ka tarawi ngaihoeh e ni tarawi hanh naseh. Bangkongtetpawiteh, tarankathaw e imthung doeh telah na dei han

< Ezekiyel 3 >