< Ezekiyel 3 >

1 Ya kuma ce mini, “Ɗan mutum, ka ci abin da yake a gabanka, ka ci wannan littafi; sa’an nan ka tafi ka yi magana wa gidan Isra’ila.”
Gode da amane sia: i, “Dunu egefe! Goe meloa dedei moma! Amasea, Isala: ili dunuma olelela masa!”
2 Saboda haka na buɗe bakina, ya kuma ba ni littafin in ci.
Amalalu, na lafi dagale, E da meloa bioi na moma: ne i.
3 Sai ya ce mini, “Ɗan mutum, ka ci wannan littafin da nake ba ka, ka kuma cika cikinka da shi.” Sai na ci shi, ya kuma yi zaki kamar zuma a bakina.
Gode amane sia: i, “Dunu egefe! Meloa bioi Na iabe goe moma! Dia hagomo sadima: ne moma.” Amalalu, na mai dagoi. Ea hedai da agime hano ea hedai agoai nabi.
4 Sa’an nan ya ce mini, “Ɗan mutum, yanzu ka tafi gidan Isra’ila ka faɗa kalmomina gare su.
Amalalu, Gode da amane sia: i, “Dunu egefe! Di asili, Isala: ili dunuma, Na dima sia: i amo huluane olelema.
5 Ba ina aikan ka wurin mutanen da suke da baƙon harshe da kuma yare mai wuya ba ne, amma zuwa ga gidan Isra’ila ne,
Na da ga fi amo da sia: hisu sia: be, ilima di hame asunasisa. Be dia fidafa Isala: ili fi ilima asunasisa.
6 ba ga mutane da yawa na baƙon harshe da yare mai wuya, waɗanda ba ka san kalmominsu ba. Tabbatacce da na aike ka wurin irinsu, da sun saurare ka.
Na da di gasa bagade ga fifi asi gala ilia gasa bagade sia: dia hame nababe, ilima asunasisa ganiaba ilia naba: loba.
7 Amma gidan Isra’ila ba sa niyya su saurare ka domin ba sa niyya su saurare ni, gama dukan gidan Isra’ila sun taurare suna kuma kin ji.
Be Isala: ili fi dunu huluanedafa da dia sia: ilia hame nabimu. Ilia da Na sia: amolawane hame nabimu. Ilia huluane da gasa fili higasa.
8 Amma zan sa ka zama mai taurinkai da taurin zuciya kamar su.
Be wali Na da dia hou afadenene, di da bu ilia hou defele gasa fi amola gasa bagade hamomu.
9 Zan sa goshinka ya zama da tauri kamar dutse, da tauri fiye da dutsen ƙanƙara ƙarfi. Kada ka ji tsoronsu ko ka firgita ta wurinsu, ko da yake su gidan’yan tawaye ne.”
Na da dia hou ga: nasi igi agoane amola igi debesu gasa bagade agoane hamomu. Amo odoga: su dunuba: le mae beda: ma.”
10 Ya kuma ce mini, “Ɗan mutum, ka ji da kyau ka kuma lura da dukan kalmomin da nake maka magana.
Gode da eno amane sia: i, “Dunu egefe! Noga: le nabima! Amo Na dima sia: be liligi mae gogolema!
11 Ka tafi yanzu zuwa ga’yan’uwanka waɗanda suke zaman bauta ka yi musu magana. Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa,’ ko ku ji, ko kada ku ji.”
Amalalu, dia fi dunu mugululi asi ilima olelela masa. Amane sia: ma, ‘Ouligisudafa Hina Gode, da dilima amane sia: sa’. Ilia da dia sia: nabimu o hame nabimu, amo mae dawa: ma.”
12 Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama, a bayana na ji wata karar babban motsi na cewa, Bari a yabi ɗaukakar Ubangiji a wurin zamansa!
Amalalu, Gode Ea A: silibu da na oule heda: i. Amola na baligia guma: di sia: gasa bagade nabi, amane, “Hebene ganodini esalebe Hina Gode Ea Hadigi nodone gaguia gadoma!”
13 Karar fikafikan rayayyun halittun nan ne suke goge junansu da kuma karar da’irorin nan da suke kusa da su, ƙarar babban motsi.
Na da esalebe liligi, ilia fo ganodini ougiaga dababe amo ea ga: nabi. Amola emo sisiga: i ahoabe ilia ga: da gasa bagade bebeda: nima agoai nabi.
14 Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama ya kuma tafi da ni, na kuwa tafi da ɓacin rai da kuma fushin ruhuna, tare da hannu mai ƙarfi na Ubangiji a bisa na.
Hina Gode Ea A: silibu da gasa bagadewane, na gaguia gadole oule asi. Na amola da ougi amola higale dawa: i galu.
15 Na zo wurin masu zaman bautan da suke zama a Tel Abib kusa da Kogin Kebar, A can kuwa, inda suke zama, na zauna a cikinsu kwana bakwai, ina mamaki.
Amalalu, na da Dela: ibibe moilai (Giba Hano bega: dialu moilai amo ganodini mugululi misi dunu da esalu) amoga doaga: le, eso fesuale esalu. Bai na ba: i liligi amola nabi liligi dawa: beba: le, gasa hame galu.
16 A ƙarshen kwana bakwai ɗin maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Amo eso fesuale baligili, Hina Gode da nama amane sia: i,
17 “Ɗan mutum, na mai da kai mai tsaro don gidan Isra’ila; saboda haka ka ji maganar da zan yi ka kuma yi musu kashedin nan da ya fito daga gare ni.
“Dunu egefe! Na da di Isala: ili fi sosodo ouligima: ne ilegesa. Sisasu sia: Na dima sia: be, ilima alofele ianoma.
18 In na ce wa mugu, ‘Lalle za ka mutu,’ ba ka kuwa yi masa kashedi ko ka tsawata masa a kan mugayen hanyoyinsa don yă ceci ransa ba, wannan mugun zai mutu saboda zunubinsa, zan kuwa nemi hakkin jininsa a hannunka.
Na da wadela: i hamosu dunu ema bogosu imunusa: fofada: sea, di da ema ea hou afadenene bu esalusu lama: ne, sisamu da defea. Be di da ema hame sisane iasea, Na da di amo dunu ea medole legesu dunu agoai ba: mu.
19 Amma in ka yi wa mugun kashedi bai kuwa juya daga mugayen hanyoyinsa ba, zai mutu saboda zunubinsa; amma kai kam za ka kuɓuta.
Be di da wadela: i hamosu dunuma sisane iasea, be e da wadela: i hou hame fisisia, e da wadela: i hamosu dunu defele bogosu ba: mu. Be di da sisane iabeba: le, bogosu hame ba: mu.”
20 “Har yanzu, in mai adalci ya juya daga adalcinsa ya aikata mugunta, na kuma sa abin tuntuɓe a gabansa, zai mutu. Da yake ba ka yi masa kashedi ba, zai mutu saboda zunubinsa. Ba za a tuna da abin adalcin da ya yi ba, zan kuwa nemi hakkin jininsa a hannunka.
Dunu noga: i da ea noga: i hou fisili, bu wadela: i hou hamosea, amola Na da ea hou dawa: ma: ne adoba: sea, di da ema hame sisane iasea, e da bogomu. E da ea wadela: i hou amogaba: le bogomu. Na da ea musa: moloi hou hamoi amoma hame dawa: mu. Be di da ema hame sisane iabeba: le, Na da di amo dunu ea medole legesu dunu agoai ba: mu.
21 Amma in ka yi wa mai adalcin kashedi kada yă yi zunubi bai kuwa yi zunubi ba, tabbatacce zai rayu saboda ya ji kashedin, kuma kai kam za ka kuɓuta.”
Be di da dunu noga: i amoma wadela: i hou mae hamoma: ne sisane iasea, amola e da dia sia: nabasea amola wadela: i hou hame hamosea, ali galu da bogosu hame ba: mu.”
22 Hannun Ubangiji ya kasance a kaina a can, ya kuma ce mini, “Tashi ka fita zuwa fili, a can kuwa zan yi maka magana.”
Hina Gode da na dogo ganodini gasa bagade hamosu. E nama amane sia: i, “Wa: legadole, gadili asili, fagoga gudu sa: ima. Na da dima amogudu sia: mu.”
23 Saboda haka na tashi da tafi fili. Ɗaukakar Ubangiji kuwa ta tsaya a can, kamar ɗaukakar da na gani kusa da Kogin Kebar, sai na fāɗi rubda ciki.
Amaiba: le, na da asili fagoga gudu sa: ili, Hina Gode Ea hadigi ba: i. Na da Ea hadigi Giba Hano bega: ba: i, amo defele bu ba: i. Na da odagi guduli, osoba diasa: i.
24 Sai Ruhu ya sauko a kaina ya kuma ɗaga ni na tsaya a ƙafafuna. Ya yi mini magana ya ce, “Ka fita, ka rufe kanka a cikin gida.
Be Gode Ea A: silibu da nama aligila dabeba: le, na wa: legadolesi. Hina Gode da nama amane sia: i, “Di diasua asili, logo ga: sili, esaloma.
25 Kuma kai, ɗan mutum, za su ɗaura ka da igiyoyi; za a daure ka yadda ba za ka iya fita a cikin mutane ba.
Dunu egefe! Eno dunu da di gadili ahoasa: besa: le, efega la: la: gilisimu.
26 Zan sa harshenka ya manne wa dasashinka don ka yi shiru ka kuma kāsa tsawata musu, ko da yake su gidan’yan tawaye ne.
Di da amo odoga: su dunuma sisane sia: sa: besa: le, Na da di mae sia: baouma: ne, dia gona: su gadolesimu.
27 Amma sa’ad da na yi maka magana, zan buɗe bakinka za ka kuwa faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya faɗa.’ Duk mai ji ya ji, kuma duk wanda ya ƙi ji, ya ƙi ji; gama su gida ne na’yan tawaye.
Amasea, na da dima sia: sea, di da bu sia: gelema: ne gasa iasea, di da Na, Ouligisudafa Hina Gode, amo Na sia: i liligi ilima olelemu. Dunu oda ilia da nabimu amola dunu oda ilia da dima ba: sola: mu. Bai ilia da lelele odoga: su dunu fi.”

< Ezekiyel 3 >