< Ezekiyel 29 >
1 A shekara ta goma, a wata na goma, a rana ta goma sha biyu, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Eso fago amola oubi nabu amola ninia mugululi misi ode nabu, amoga Hina Gode da nama amane sia: i,
2 “Ɗan mutum, ka fuskanci Fir’auna sarkin Masar ka kuma yi annabci gāba da shi da dukan Masar.
“Dunu egefe! Idibidi hina bagade ema se ima: ne, mimogoa fofada: ma! E amola Idibidi fi huluane da se bidi iasu lama: ne sia: ma.
3 Yi masa magana ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “‘Ina gāba da kai, Fir’auna sarkin Masar, kai babban mugun dodon ruwa kwance cikin rafuffukanka. Ka ce, “Nilu nawa ne; na yi shi wa kaina.”
Ema, Ouligisudafa Hina Gode da Idibidi hina bagade amane sia: sa, adosima, ‘Di, hanome bagadedafa, hanoa dialebe! Na da dia ha lai! Di da Naile Hano da dia: , amola dia amo hamoi sia: sa.
4 Amma zan sa ƙugiyoyi a muƙamuƙanka in sa kifin rafuffukanka su manne wa kamɓorinka. Zan jawo ka daga cikin tsakiyar rafuffukanka, da dukan kifayen rafuffukanka, waɗanda suka manne a ƙamborinka,
Be Na da dia magado ma: goga hiougimu. Amola menabo dia hano ganodini fi, dima madelagima: mu. Amasea, Na da di Naile Hano ganodi dialu amola menabo huluane dima madelagi, amo bia hiougili gadomu.
5 Zan bar ka a cikin hamada, kai da dukan kifin rafuffukanka. Za ka fāɗi a fili ba kuwa za a tattara ka ko a kwashe ba. Zan ba da kai kamar abinci ga namun jeji na duniya da tsuntsayen sararin sama.
Na da di amola menabo huluane, hafoga: i sogega galagamu. Dia da: i hodo osoboga galagale, hame uli dogoi ba: mu. Na da amo sio amola ohe fi iligili moma: ne imunu.
6 Ta haka dukan waɗanda suke zama a Masar za su san cewa ni ne Ubangiji. “‘Ka zama sandan iwa domin gidan Isra’ila.
Amasea, Idibidi dunu huluane ilia da Na da Hina Gode dawa: mu. Isala: ili fi dunu da dilia Idibidi dunu amo ili fuligala: mu dawa: i galu. Be di da gasa hame ifa daba: agoai ba: i.
7 Sa’ad da suka kama ka da hannuwansu, ka tsattsage, ka kuma buɗu a kafaɗunsu; sa’ad da suka jingina a kanka, sai ka karye, bayansu kuwa ya firgita.
Ilia da dima baligisia ganoba, di da fili sa: ili, ilia ogoleba sone, ilia baligi fili gala: i.
8 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan kawo takobi a kanka in kashe mutane da dabbobi.
Wali, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da dima sia: sa. Na da dunu gegesu gobihei bagade gaguiwane dima doagala: musa: , dima asunasimu. Ilia da dia dunu amola ohe huluane medole legemu.
9 Masar za tă zama kufai. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji. “‘Domin ka ce, “Nilu nawa ne; ni na yi shi,”
Idibidi soge da dunu hulu hagia: le, wadela: lesi dagoi ba: mu. Amasea, di da Na da Hina Gode dawa: mu.
10 saboda haka ina gāba da kai da rafuffukanka, zan kuma maishe ƙasar Masar ta lalace ta kuma zama kango daga Migdol zuwa Aswan, har iyakar Kush.
Di da Naile Hano da dia: , amola di da amo hamoi sia: beba: le, Na da di amola dia Naile Hano amoma ha lai gala. Na da Idibidi soge huluane, Migidole moilai bai bagade ga (north) gala amoganini asili Asawane moilai bai bagade ga (south) gala, amonini asili Sudane fi alalo defei doaga: sa, amo dogoa huluane dunu hulu hagia: le, wadela: lesimu.
11 Ba ƙafar mutum ko ta dabbar da za tă ratsa ta; ba wanda zai zauna a can har shekaru arba’in.
Dunu fi amola ohe fi ilia amodili mae asili galea, ode 40 da gidigili baligimu.
12 Zan mai da ƙasar Masar kufai a cikin ƙasashen da aka ragargaza, biranenta kuma za su zama kango har shekaru arba’in a cikin biranen da aka lalace. Zan watsar da Masarawa a cikin al’ummai in warwatsa su cikin ƙasashe.
Na da Idibidi soge wadela: lesisia, amo soge ea wadela: su da soge huluane osobo bagadega gala, amo ilia wadela: su baligi dagoi ba: mu. Ode 40 amoga Idibidi soge moilai bai bagade huluane da wadela: lesi dagoi, eno moilai huluane ilia wadela: su bagade baligiwane dialumu. Na hamobeba: le, Idibidi dunu da gegesu amoga hobeale lasu dunu ba: mu. Ilia da fifi asi gala eno huluane amoga hobeale, amo fi ganodini esalumu.”
13 “‘Duk da haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ƙarshen shekaru arba’in ɗin zan tattara Masarawa daga al’ummai inda aka warwatsa su.
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Ode 40 amo gidigili, Na da Idibidi fi dunu soge fifi asi enoga afagogolesi amo bu sinidigili oule misunu.
14 Zan komo da su daga zaman bauta in mai da su zuwa Masar ta Bisa, ƙasarsu ta ainihi. A can za su zama masarauta marar ƙarfi.
Amola Na da ili ga (south), musa: ili fifi lalusu amogawi fifi lama: mu. Amo ganodini ilia da gasa hamedene fifi lalumu.
15 Za tă zama masarauta mafi rarrauna cikin masarautai, ba kuwa za tă ƙara ɗaga kanta a kan sauran al’ummai ba. Zan sa tă zama marar ƙarfi ƙwarai, har da ba za tă ƙara yin mulkin a kan al’ummai ba.
Ilia da gasa hamedeiba: le, eno fifi asi gala da ilia gasa baligimu. Amola ilia da eno fifi asi gala ouligimu hamedei ba: mu. Na da ili gasa hamedene hamobeba: le, ilia da eno fifi asi gala sesemu da hamedei ba: mu.
16 Masar ba za tă ƙara zama abin dogara ga mutanen Isra’ila ba amma za tă zama abin tunin zunubinsu na juyawa gare ta don taimako. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Isala: ili da ili fidima: ne, Idibidi dunu ilima bu hame adole ba: mu. Isala: ili da Idibidi amoga doaga: i hou ba: beba: le, ilia da ilima fidimusa: adole ba: beba: le da giadofai noga: le dawa: mu. Amasea, Isala: ili fi ilia da Na da Ouligisu Hina Gode dawa: mu.”
17 A shekara ta ashirin da bakwai, a wata na fari a rana ta farko, maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Eso age, amola oubi age, amola ode 27 ninia mugululi misi amoga, Hina Gode da nama amane sia: i,
18 “Ɗan mutum, Nebukadnezzar sarkin Babilon ya sa sojojinsa su matsa wa Taya; kowane kai ya koɗe, kowace kafaɗa kuma ta goge. Duk da haka shi da sojojinsa ba su sami wani lada daga matsin da suka yi a kan Taya ba.
“Dunu egefe! Ba: bilone hina bagade Nebiuga: denese da Daia amoma doagala: i. E da ea dadi gagui dunu ilima dioi gasa bagade liligi gisima: ne, ilima i. Amalalu ilia dialuma da gianai agoane ba: i, amola ilia gidagi da gadofo houga: lesi ba: i. Be Ba: bilone hina bagade amola dadi gagui dunu, ilia da amo hawa: hamobega dabe liligi afae hame lai.
19 Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan ba da Masar ga Nebukadnezzar sarkin Babilon, zai washe dukiyarta. Zai kwashe ya washe ƙasar ganima a matsayin abin biyan sojojinsa.
Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da amane sia: sa, ‘Na da Idibidi soge amo, hina bagade Nebiuga: denese ema iagamu. E da amoma doagala: le, Idibidi muni huluane gegenana lale, amo muni ea dadi gagui dunu ilima ilia bidi imunu.
20 Saboda haka na ba shi Masar a matsayin lada don ƙoƙarinsa domin shi da sojojinsa sun yi wannan domina ne, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
E da Na hawa: hamobeba: le, Na da Idibidi soge ea hawa: hamosu bidi agoane, ema imunu. Na, Ouligisu Hina Gode da sia: i dagoi.
21 “A wannan rana zan sa ƙaho ya tsiro wa gidan Isra’ila, zan kuma buɗe bakinka a cikinsu. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji.”
Amo hou da doaga: sea, Na da Isala: ili dunu ilima gasa bu imunu. Amola, di Isigiele, di da dunu huluane nabima: ne sia: musa: , Isala: ili dunu da Na da Hina Gode dawa: ma: ne, Na da dia logo doasimu.”