< Ezekiyel 25 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
И бысть слово Господне ко мне глаголя:
2 “Ɗan mutum, ka fuskanci wajen Ammonawa ka kuma yi annabci a kansu.
сыне человечь, утверди лице твое на сыны Аммони и прорцы на ня,
3 Ka ce musu, ‘Ku ji maganar Ubangiji Mai Iko Duka. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kun ce “Yauwa” a kan wuri mai tsarkina sa’ad da aka ƙazantar da shi da kuma a kan ƙasar Isra’ila sa’ad da aka mai da ita kufai da lokacin da aka kai mutanen Yahuda bautar talala,
и речеши сыном Аммоним (глаголя): слышите слово Господа Адоная, сия глаголет Адонаи Господь: понеже порадовастеся о святых Моих, яко осквернена быша, и о земли Израилеве, яко погибе, и о дому Иудине, яко отиде в пленение:
4 saboda haka zan ba da ku ga mutanen Gabas abin mallaka. Za su kafa sansanoninsu su yi tentunansu a cikinku; za su ci’ya’yan itatuwanku su kuma sha madararku.
того ради, се, Аз предаю вас сыном Кедемлим в наследие, и вселятся со имением своим в тебе и поставят в тебе селения своя: тии поядят плоды твоя, и тии испиют тук твой:
5 Zan mai da Rabba wurin kiwo don raƙuma, Ammon kuma wurin hutu don tumaki. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
и дам град Аммонь паствы велблюдов и сыны Аммони на паству овец, и уразумеете, яко Аз Адонаи Господь.
6 Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kun tafa hannuwanku kuka kuma buga ƙafafunku, kuna farin ciki don nuna dukan ƙiyayyarku a kan ƙasar Isra’ila,
Сего ради тако глаголет Господь Бог: понеже восплескал еси рукою твоею и потоптал ногою твоею и порадовался еси душею твоею о земли Израилеве,
7 saboda haka zan miƙa hannuna gāba da ku in kuma ba da ku ganima ga al’ummai. Zan datse ku daga al’ummai in kuma kore ku daga ƙasashe. Zan hallaka ku, za ku kuwa san cewa ni ne Ubangiji.’”
того ради, се, Аз простру руку Мою на тя и дам тя в разграбление языком, и потреблю тя от людий и погублю тя от стран пагубою, и увеси, яко Аз Адонаи Господь.
8 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Mowab da Seyir sun ce, “Duba, gidan Yahuda ta zama sauran al’ummai,”
Сия глаголет Адонаи Господь: понеже рече Моав и Сиир: се, якоже вси языцы, дом Израилев и Иуда,
9 saboda haka zan buɗe ƙofar shiga Mowab, farawa daga garuruwan da suke kan iyaka, Bet-Yeshimot, Ba’al-Meyon da Kiriyatayim, darajar ƙasar.
сего ради, се, Аз разслаблю мышцу Моавлю от градов крайних его, избранную землю, Дом Иасимуфов над источником града приморскаго (Ваелмона и Кариафаима):
10 Zan ba da Mowabawa tare da Ammonawa ga mutanen Gabas abin mallaka, don kada a ƙara tuna da Ammonawa a cikin al’ummai;
сыны Кедемли на сыны Аммони дах я в наследие, яко да не будет памяти сынов Аммоних во языцех:
11 zan hukunta Mowabawa. Ta haka za su san cewa ni ne Ubangiji.’”
и в Моаве сотворю отмщение, и уведят, яко Аз Господь.
12 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Edom ya ɗauki wa kanta fansa a kan gida Yahuda, ta yi babban laifi ta wurin yin haka,
Сия глаголет Адонаи Господь: понеже сотвори Идумеа, егда отмстиша тии отмщением (во гневе) дому Иудову, и памятозлобствоваша и отмстиша прю от них:
13 saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan miƙa hannuna a kan Edom in kashe mutanenta da dabbobinsu. Zan sa ta zama kufai, kuma tun daga Teman har zuwa Dedan za a kashe su da takobi.
того ради сия глаголет Адонаи Господь: простру руку Мою на Идумею и потреблю от нея человеки и скот и поставлю ю пусту, и от Феман гоними мечем падут:
14 Zan ɗau fansa a kan Edom ta hannun mutanena Isra’ila, za su kuwa hukunta Edom bisa ga fushina da hasalata; za su san sakayyata, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
и дам отмщение Мое на Идумею рукою людий Моих Израиля, и сотворят во Идумеи по гневу Моему и по ярости Моей, и уведят отмщение Мое, глаголет Адонаи Господь.
15 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Filistiyawa sun yi sakayya, suka ɗauki fansa da mugunta a zukatansu, da kuma daɗaɗɗen ƙiyayya sun nemi su hallaka Yahuda,
Сего ради сия глаголет Адонаи Господь: понеже сотвориша иноплеменницы во отмщении и возставиша месть радующеся всею душею еже потребити даже до века,
16 saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gab da miƙa hannuna a kan Filistiyawa, zan kuwa datse Keretawa in kuma hallaka waɗanda suka rage a bakin teku.
того ради сия глаголет Адонаи Господь: се, Аз простру руку Мою на иноплеменники, и потреблю Критян, и погублю оставшыя живущыя на примории,
17 Zan yi musu babbar sakayya da hukunci mai tsanani cikin hasalata. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na ɗauki fansa a kansu.’”
и сотворю в них отмщение велико, во обличениих ярости Моея, и уразумеют, яко Аз Адонаи Господь, егда дам отмщение Мое на ня.