< Ezekiyel 25 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hina Gode da nama amane sia: i,
2 “Ɗan mutum, ka fuskanci wajen Ammonawa ka kuma yi annabci a kansu.
“Dunu egefe! A: mone fi ilima amane sisa: i lama!
3 Ka ce musu, ‘Ku ji maganar Ubangiji Mai Iko Duka. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kun ce “Yauwa” a kan wuri mai tsarkina sa’ad da aka ƙazantar da shi da kuma a kan ƙasar Isra’ila sa’ad da aka mai da ita kufai da lokacin da aka kai mutanen Yahuda bautar talala,
‘Ouligisu Hina Gode Ea sia: nabima! E da amane sia: sa; Dilia da Na Debolo da ledo hamoi dagoi ba: beba: le, hahawane galu. Isala: ili soge da wadela: lesi dagoi, amola Yuda fi dunu da mugululi asi. Amo amola, dilia da hahawane ba: i.
4 saboda haka zan ba da ku ga mutanen Gabas abin mallaka. Za su kafa sansanoninsu su yi tentunansu a cikinku; za su ci’ya’yan itatuwanku su kuma sha madararku.
Dilia da amo hou hahawane ba: beba: le, Na da fi ilia da eso mabe la: di hafoga: i sogega esala, amo dilima hasalasima: ne, logo doasimu. Ilia da dilia soge ganodini ha wa: i fisisu hamone esalumu. Ilia da dilia ha: i manu fage legei amola bulamagau dodo maga: me lale manu.
5 Zan mai da Rabba wurin kiwo don raƙuma, Ammon kuma wurin hutu don tumaki. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
Na da La: ba moilai bai bagade wadela: lesili, e da bu ga: mele ea gisi moma: ne sogebi agoane ba: mu, amola A: mone soge huluane da sibi afugisu soge agoane ba: mu. Bai dilia da Na da Hina Gode dawa: ma: ne.’”
6 Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kun tafa hannuwanku kuka kuma buga ƙafafunku, kuna farin ciki don nuna dukan ƙiyayyarku a kan ƙasar Isra’ila,
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: sa, “Dilia da lobo fane, nodone soagala: la gagadoi. Dilia da Isala: ili soge fi amo higasu.
7 saboda haka zan miƙa hannuna gāba da ku in kuma ba da ku ganima ga al’ummai. Zan datse ku daga al’ummai in kuma kore ku daga ƙasashe. Zan hallaka ku, za ku kuwa san cewa ni ne Ubangiji.’”
Dilia da agoane hamobeba: le, Na da dili eno fifi asi gala ilima iagamu. Ilia da dilia liligi gegenana lamu. Na da dafawanedafa dili wadela: lesimu. Amasea, dilia da fi agoane hame ba: mu, amola dilia da soge hame gagui ba: mu. Amasea, dilia da Na da Hina Gode dawa: mu.”
8 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Mowab da Seyir sun ce, “Duba, gidan Yahuda ta zama sauran al’ummai,”
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i, “Moua: be fi ilia da amane sia: i, ‘Yuda fi da hisu hame. Ilia da fifi asi gala huluane ili defele gala.’
9 saboda haka zan buɗe ƙofar shiga Mowab, farawa daga garuruwan da suke kan iyaka, Bet-Yeshimot, Ba’al-Meyon da Kiriyatayim, darajar ƙasar.
Amaiba: le, eno fi dunu da moilai bai bagade amo da Moua: be ea alalo defei gaga: lala (amo da moilai bai bagade ida: iwane gala - Bede Yesimode, Ba: ile Mione, Giliada: ime) amo doagala: musa: , Na da logo doasimu.
10 Zan ba da Mowabawa tare da Ammonawa ga mutanen Gabas abin mallaka, don kada a ƙara tuna da Ammonawa a cikin al’ummai;
Na da dunu fi eno ilia da eso mabe gusudili hafoga: i sogega esala, amo Moua: be amola A: mone gilisili hasalasima: ne, logo doasimu. Amasea, Moua: be da fidafa agoane bu hame ba: mu.
11 zan hukunta Mowabawa. Ta haka za su san cewa ni ne Ubangiji.’”
Na da Moua: be fi ilima se bidi imunu. Amasea, ilia da Na da Hina Gode dawa: mu.”
12 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Edom ya ɗauki wa kanta fansa a kan gida Yahuda, ta yi babban laifi ta wurin yin haka,
Ouligisudafa Hina Gode da amane sia: i, “Idome fi dunu da Yuda dunu fi ilima nimi bagade dabe i. Ilia amo dabe iabeba: le, Na da ilima se imunusa: fofada: mu gala.
13 saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan miƙa hannuna a kan Edom in kashe mutanenta da dabbobinsu. Zan sa ta zama kufai, kuma tun daga Teman har zuwa Dedan za a kashe su da takobi.
Na da wali sia: sa. Na da Idome fi ilima se bidi imunu. Na da dunu huluanedafa amola ohe huluane amogai esala, amo medole legemu. Soge huluane, amo Dima: ne moilai amoinini asili Dida: ne sogega doaga: le, dogo soge amo huluane Na da wadela: lesimu, amola dunu huluane da gegesu ganodini medole legei dagoi ba: mu.
14 Zan ɗau fansa a kan Edom ta hannun mutanena Isra’ila, za su kuwa hukunta Edom bisa ga fushina da hasalata; za su san sakayyata, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Na da ilima sia: sea, Na fi dunu (Isala: ili fi) da Idome fi ilima dabe imunu. Ilia da Idome ilima gegemuba: le, Idome da Na ougidafa hou nabimu. Ilia da Na da ilima dabe i dagoi dawa: mu.” Ouligisu Hina Gode da sia: i dagoi.
15 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin Filistiyawa sun yi sakayya, suka ɗauki fansa da mugunta a zukatansu, da kuma daɗaɗɗen ƙiyayya sun nemi su hallaka Yahuda,
Ouligisu Hina Gode da amane sia: i, “Filisidini fi dunu da ilia musa: ha lai dunu amoma nimi bagade dabe i. Ilia da ilia ha lai dunu bagade higa: iba: le, ili wadela: lesi dagoi.
16 saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gab da miƙa hannuna a kan Filistiyawa, zan kuwa datse Keretawa in kuma hallaka waɗanda suka rage a bakin teku.
Amaiba: le, Na da amane sia: sa. Na da Filisidini fi dunu doagala: le, ili huluane medole legele ebelemu. Dunu huluane Filisidini Umi amogai esala, amo Na da wadela: lesili ebelemu.
17 Zan yi musu babbar sakayya da hukunci mai tsanani cikin hasalata. Sa’an nan za su san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na ɗauki fansa a kansu.’”
Na da gasa bagadewane ilima se dabe imunu. Ilia da Na ougi ba: mu. Amola ilia da Na da Hina Gode dawa: mu.”

< Ezekiyel 25 >