< Ezekiyel 23 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Ilizwi likaThixo lafika kimi lisithi:
2 “Ɗan mutum, an yi mata biyu,’yan matan mahaifiya guda.
“Ndodana yomuntu, kwakulabesifazane ababili, amadodakazi omfazi munye.
3 Suka zama karuwai a Masar, suka yi karuwanci tun daga ƙuruciyarsu. A wancan ƙasar an rungumi mamansu da ƙirjinsu na budurwanci.
Baba yizifebe eGibhithe, beqalise ubuwule kusukela ebutsheni babo. Kulelolizwe amabele abo abanjwabanjwa lengaphambili yabo yaphathwaphathwa.
4 Sunan babbar Ohola, ƙanuwarta kuwa Oholiba. Sun zama nawa suka kuma haifi’ya’ya maza da mata. Ohola ita ce Samariya, Oholiba kuwa ita ce Urushalima.
Omdala wayethiwa ngu-Ohola, umnawakhe engu-Oholibha. Babengabami njalo bazala amadodana lamadodakazi. U-Ohola yiSamariya, u-Oholibha kuyiJerusalema.
5 “Ohola ta shiga karuwanci yayinda take zamana; ta kuwa yi ta kai da kawowa da kwartayenta, Assuriyawa, mayaƙa
U-Ohola waqalisa ubuwule esesengowami; njalo wakhanuka izithandwa zakhe, ama-Asiriya, amabutho
6 waɗanda suke saye da shunayya, gwamnoni da manyan sojoji, dukansu samari ne masu bansha’awa, suna bisa kan dawakai.
agqoke okulifefe, ababusi kanye labalawuli bebutho, bonke babengamajaha amahle, kanye labagada amabhiza.
7 Ta ba da kanta ga duk waɗanda suke masu ilimin Assuriya ta kuma ƙazantar da kanta da dukan gumaka na kowa da take kai da kawowa a cikinsu.
Wazinikela njengesifebe kubo bonke abaphakemeyo base-Asiriya njalo wazingcolisa ngezithombe zabo bonke abakhanukayo.
8 Ba ta bar karuwancin da ta fara a Masar ba, sa’ad da take budurwa maza sun kwana da ita, suka rungumi ƙirjinta suka kuma biya kwaɗayinsu a kanta.
Kabudelanga ubufebe abuqalisa eGibhithe, lapho amajaha alala laye ebutsheni bakhe, ambambabamba ngaphambili, athululela lezinkanuko zawo phezu kwakhe.
9 “Saboda haka na bashe ta ga kwartayenta, Assuriyawa, waɗanda ta yi ta kai da kawowa a cikinsu.
Ngakho ngamnikela kuzithandwa zakhe, ama-Asiriya, ayewakhanuka.
10 Suka tuɓe ta tsirara, suka kwashe’ya’yanta maza da mata suka kuma kashe ta da takobi. Ta kuwa zama abin karin magana a cikin mata, aka kuma yi mata hukunci.
Amnqunula, athatha amadodana lamadodakazi akhe yena ambulala ngenkemba. Waba yisiga phakathi kwabesifazane, wajeziswa.
11 “Ƙanuwarta Oholiba kuwa ta ga wannan, duk da haka cikin kai da kawowarta da karuwancinta ta fi’yar’uwar lalacewa.
Umnawakhe u-Oholibha wakubona lokhu, kodwa ngenkanuko lobufebe bakhe wayexhwale kakhulu kulodadewabo.
12 Ita ma ta yi ta kai da kawowa cikin Assuriyawa, gwamnoni da manyan sojoji; mayaƙa masu saye da kayan yaƙi, suna bisa dawakai, dukansu samari ne masu bansha’awa.
Laye wakhanuka ama-Asiriya, ababusi labalawuli bebutho, lamabutho agqoke okupheleleyo, labagadi bamabhiza, lawo wonke amajaha amahle.
13 Na ga cewa ita ma ta ƙazantar da kanta; dukansu biyu sun bi hanya guda.
Ngabona ukuthi laye wazingcolisa; bobabili bahamba ndlelanye.
14 “Amma karuwancinta ya zarce. Ta ga an zāna mutane a kan bango, siffofin sojojin Kaldiyawa suna cikin jajjayen riguna,
Kodwa yena ubufebe bakhe bengezeleleka futhi. Wabona amadoda efanekisiwe emdulini, izithombe zamaKhaladiya ezifanekiswe ngokubomvu,
15 da ɗamara a gindinsu da rawuna a kansu suna kaɗawa falfal; dukansu sun yi kamar jarumawan kekunan yaƙin Babiloniyawa’yan Kaldiya.
zilamabhanti ezinkalweni zazo njalo zilamaqhiye alengayo emakhanda azo; zonke zikhanya angathi yizikhulu zezinqola zempi zamaKhaladiya, inzalo yaseBhabhiloni.
16 Nan da nan da ta gan su, sai ta yi sha’awarsu ta aika da’yan aika zuwa wurinsu a Kaldiya.
Kwathi khonokho nje ebabona wahle wabafisa wasethuma isithunywa kubo eKhaladiya.
17 Sai Babiloniyawan suka zo wurinta, zuwa gadon soyayya, cikin kai da kawowarsu suka ƙazantar da ita. Bayan sun ƙazantar da ita, sai ta ji ƙyamarsu, ta rabu da su.
Ngakho amaBhabhiloni afika kuye, alala laye, njalo ezinkanukweni zawo amngcolisa. Emva kokuba esengcoliswe yiwo, wasuka kuwo enengekile.
18 Sa’ad da ta ci gaba da yin karuwancinta a fili ta kuma nuna tsiraicinta, sai na ji ƙyamarta, na rabu da ita, kamar dai yadda na rabu da’yar’uwarta.
Kwathi lapho esesenza ubufebe bakhe obala njalo eveza lobunqunu bakhe, ngasuka kuye nginengekile, njengoba ngangisukile kudadewabo.
19 Duk da haka sai ta yi ta ƙara fasikanci tana tuna da kwanakin budurcinta, sa’ad da take karuwa a Masar.
Kodwa banda ngamandla ubuwule bakhe esekhumbula insuku zobutsha bakhe, lapho wayeyisifebe eGibhithe.
20 A can ta yi ta kai da kawowa da kwartayenta, waɗanda al’auransu kamar na jakuna ne waɗanda maniyyinsu kuwa kamar na dawakai ne.
Khonale wakhanuka izithandwa zakhe, ezazilezitho zangaphambili ezazifana lezabobabhemi, zikhihliza okufana lokwamabhiza.
21 Haka kika yi ta lalacin budurcinki, sa’ad da a Masar aka rungumi ƙirjinta aka tattaɓa nononta.
Ngakho walangazela isagweba sasebutsheni bakho, lapho okwathi useGibhithe isifuba lamabele akho kwabanjwabanjwa.
22 “Saboda haka, Oholiba, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan zuga kwartayenki su yi gāba da ke, su waɗanda kika ji ƙyamarsu, zan kuma kawo su su yi gāba da ke daga kowane gefe,
Ngakho-ke, Oholibha, nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi: Ngizakwenza izithandwa zakho zikuvukele, lezo owazitshiya unengekile, njalo ngizaziletha kuwe ukuba zimelane lawe zivela emaceleni wonke,
23 Babiloniyawa da dukan Kaldiyawa, mutanen Fekod da Showa da Kowa, da dukan Assuriyawa, samari masu bansha’awa, dukan gwamnoni da manyan sojoji, hafsoshin keken yaƙin da mutane masu manyan matsayi, dukansu a bisa dawakai.
abaseBhabhiloni lamaKhaladiya wonke, amadoda asePhekhodi laseShowa kanye leKhowa, lama-Asiriya wonke elawo, amajaha amahle, wonke angababusi labalawuli bebutho, izinduna zezinqola zempi lamanye amadoda alezikhundla ezinkulu, bonke begade amabhiza.
24 Za su yi gāba da ke da kayan yaƙi, kekunan yaƙi da kekunan doki da mutane masu yawa; za su ja dāgā a kanki a kowane gefe da garkuwoyi manya da ƙanana da kuma hulunan kwano. Zan miƙa ke gare su don hukunci, za su kuma hukunta ki bisa ga shari’arsu.
Bazakuzakuhlasela ngezikhali, izinqola zempi lezinqola zokuthwala, njalo belexuku elikhulu labantu; bazaviva ukulwa lawe emaceleni wonke belamahawu amakhulu lamancane njalo belezingowane. Ngizakunikela kubo ukuba bakujezise, njalo bazakujezisa ngokumayelana lemithetho yabo.
25 Zan nuna fushin kishina a kanki, za su kuwa wulaƙanta ki da fushi. Za su yanke hancinki da kunnuwanki, waɗanda suka rage miki kuma za a kashe su da takobi. Za su kama’ya’yanki maza da mata, waɗanda suka rage miki kuwa za a ƙone su da wuta.
Ngizakwenza intukuthelo yobukhwele bami imelane lawe, njalo bazakuphatha ngolaka. Bazaquma impumulo zenu lezindlebe zenu, njalo abenu labo abazasala bazabulawa ngenkemba. Bazathumba amadodana enu lamadodakazi, njalo abenu labo abazasala bazaqothulwa ngumlilo.
26 Za su tuɓe tufafinki su kuma kwashe kayan adonki masu kyau.
Njalo bazakuhlubula izigqoko zakho bathathe leziceciso zakho ezinhle.
27 Ta haka zan tsai da marmari da kuma karuwancin da kika fara a Masar. Ba za ki dubi waɗannan abubuwa da marmari ko ki ƙara tuna da Masar ba.
Kanjalo-ke ngizaqeda isagweba lobufebe owabuqalisela eGibhithe. Kawuyikukhangela lezizinto uzikhanuke loba ukhumbule iGibhithe futhi.
28 “Gama ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina shirin miƙa ki ga waɗanda suke ƙinki, ga waɗanda kika ji ƙyamarsu kika rabu da su.
Ngoba nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi: Sekuseduze ukuba ngikunikele kulabo abakuzondayo, kulabo owasuka kubo unengekile.
29 Za su hukunta ki da ƙiyayya su kuma kwashe kome da kika yi wahalarsa. Za su bar ki tsirara tik, kunyan karuwancinki kuma zai tonu. Marmarinki da fasikancinki
Bazakuphatha ngenzondo njalo bathumbe yonke into owayisebenzelayo. Bazakutshiya unqunu uze, njalo ihlazo lobufebe bakho lizavela obala. Isagweba sakho lobufebe
30 sun jawo miki wannan, domin ki yi ta kai da kawowa cikin ƙasashe kina ƙazantar da kanki da gumakansu.
kwehlisele lokhu phezu kwakho, ngoba ufebe lezizwe, wazingcolisa wena ngokwakho ngezithombe zazo.
31 Kin bi hanyar’yar’uwarki; saboda haka zan sa kwaf nata a hannunki.
Ulandele indlela kadadewenu; ngakho ngizabeka inkezo yakhe esandleni sakho.
32 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “Za ki sha kwaf na’yar’uwarki, kwaf wanda yake da girma da kuma zurfi; zai jawo dariya da kuma reni gama yana ɗauke da abubuwa da yawa.
Nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi: Uzanatha inkezo kadadewenu, inkezo enkulu ezikileyo futhi; izaletha ukuhlekwa lokuklolodelwa, ngoba ithwele lukhulu.
33 Za ki cika da buguwa da baƙin ciki, kwaf lalaci da kaɗaici, kwaf na’yar’uwarki Samariya.
Uzakhulelwa yikudakwa losizi, inkezo yokuchitheka lokuphundleka, inkezo kadadewenu iSamariya.
34 Za ki sha shi ki kuma lashe shi ƙaf; za ki buga shi da ƙasa ya yi rugu-rugu ki tsattsage nononki. Ni Ubangiji Mai Iko Duka na faɗa.
Uzayinatha uyibhije; uzayiphahlaza ibe yizicucu ufucuze amabele akho. Sengikhulumile, kutsho uThixo Wobukhosi.
35 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa da yake kin manta da ni kika tura ni bayanki, dole ki sha sakamakon marmarinki da karuwancinki.”
Ngakho nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi: Njengoba usungikhohliwe wangifuqela ngemva kwakho, kumele uthwale imivuzo yesagweba sakho kanye lobufebe bakho.”
36 Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, za ka shari’anta Ohola da Oholiba? To, sai ka kalubalance su da ayyukansu masu banƙyama,
UThixo wathi kimi: “Ndodana yomuntu, uzakwahlulela u-Ohola lo-Oholibha na? Ngakho melana labo ngezenzo zabo ezinengayo,
37 gama sun yi zina kuma jinin yana a hannuwansu. Sun yi zina da gumakansu; har suka miƙa’ya’yansu da suka haifa mini, su zama musu abinci.
ngoba benze ubufebe njalo lezandla zabo zilegazi. Bafeba lezithombe zabo; banikela labantwana babo ababengizalele bona, njengokudla kuzo.
38 Sun kuma yi mini wannan. A lokaci guda sun ƙazantar da wuri mai tsarkina suka ɓata Asabbataina.
Njalo benze lokhu kimi: Ngasonaleso isikhathi bangcolisa indlu yami engcwele batshaphaza lamaSabatha ami.
39 A ranar da suka miƙa’ya’yansu ga gumakansu, sai suka shiga wuri mai tsarkina suka kuma ƙazantar da shi. Abin da suka yi a gidana ke nan.
Ngalo kanye usuku abanikela ngalo abantwana babo ezithombeni zabo, bangena endlini yami engcwele bayingcolisa. Lokho yikho abakwenzayo endlini yami.
40 “Sun ma aiki manzanni wa mutanen da suka zo daga nesa, kuma da suka iso kun yi wanka dominsu, kuka yi shafe-shafen idanunku, kuka kuma sa kayan adonku.
Bathuma lesithunywa ebantwini ukuba beze bevela khatshana, kwathi sebefikile wabagezela, wacomba amehlo akho wasufaka leziceciso zakho.
41 Kuka zauna a gado mai daraja, da tebur a shirye a gabanku wanda kun ajiye turare da maina.
Wahlala embhedeni omuhle, kuletafula elilungisiweyo phambi kwawo owawufake phezu kwayo impepha yami lamafutha ami.
42 “Surutun taron mutane marasa kula suna kewaye da ita; aka kawo Sabenawa daga hamada tare da mutane daga mashaya, suka sa mundaye a hannuwan macen da kuma’yar’uwarta suka kuma sa rawani masu kyau a kawunansu.
Umsindo wexuku elalithokoza wawumzungezile; amaSebhiya ayelethwe evela enkangala kanye lamadoda avela exukwini elixokozelayo, njalo bafaka amasongo ezingalweni zowesifazane lodadewabo kanye lemiqhele emihle emakhanda abo.
43 Sai na yi magana a kan wadda ta ƙare ƙarfi ta wurin karuwanci na ce, ‘Yanzu bari su yi amfani da ita kamar karuwa, gama abin da take ke nan.’
Lapho-ke ngalowo owayesegugiswe yibufebe ngathi, ‘Khathesi kabamsebenzise njengewule, ngoba lokho yikho konke ayikho.’
44 Suka kuwa kwana da ita. Kamar yadda maza suke kwana ta karuwa, haka suka kwana da waɗannan lalatattun mata, Ohola da Oholiba.
Balala laye. Njengabesilisa belala lesifebe, ngokunjalo balala lalabobafazi abalesagweba, u-Ohola lo-Oholibha.
45 Amma masu adalci za su hukunta su irin da akan yi wa matan da suka yi zina suka kuma yi kisa, domin su mazinata ne kuma jini yana a hannuwansu.
Kodwa abantu abalungileyo bazabanika isijeziso sabesifazane abafebayo njalo bachithe legazi, ngoba bayizifebe njalo lezandla zabo zilegazi.
46 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kawo taron mutane a kansu a kuma miƙa su don a firgitar da su a kuma washe su.
Nanku okutshiwo nguThixo Wobukhosi: Baletheleni ixuku limelane labo beselibanikela kukho ukwesaba lokuphangwa.
47 Taron mutanen za su jajjefe su, su kuma sassare su da takuba; za su kashe’ya’yansu maza da mata su kuma ƙone gidajensu.
Ixuku lizabatshaya ngamatshe libajuqe ngezinkemba; lizabulala amadodana lamadodakazi abo litshise izindlu zabo ngomlilo.
48 “Ta haka zan kawo ƙarshe ga lalaci a ƙasar, don dukan mata su ji gargaɗi kada kuma su kwaikwaye ku
Ngizakuqeda kanjalo ukuxhwala elizweni, ukuze bonke abesifazane baxwayiseke njalo bangenzi njengani.
49 Za ku sha hukuncin lalacinku ku kuma ɗauki hakkin zunuban bautar gumaka. Sa’an nan za ku san cewa Ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.”
Lizajeziselwa ukuxhwala kwenu njalo lithwale lemivuzo yezono zenu zokukhonza izithombe. Lapho-ke lizakwazi ukuthi mina nginguThixo Wobukhosi.”