< Ezekiyel 21 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Un Tā Kunga vārds uz mani notika sacīdams:
2 “Ɗan mutum, ka kafa fuskarka gāba da Urushalima ka kuma yi wa’azi a kan wuri mai tsarki. Ka yi annabci gāba da ƙasar Isra’ila
Cilvēka bērns, griez savu vaigu pret Jeruzālemi, un lai (tava valoda) pil pret tām svētām vietām un sludini pret Israēla zemi.
3 ka faɗa mata, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce ina gāba da ke. Zan ja takobina daga kubensa in karkashe adalai da mugaye daga cikinki.
Un saki uz Israēla zemi: tā saka Tas Kungs: redzi, Es pret tevi celšos un izvilkšu Savu zobenu no makstīm un izsakņošu no tevis taisnus un bezdievīgus.
4 Domin zan karkashe adalai da kuma mugaye, ba zan rufe takobina a kan kowa daga kudu zuwa arewa ba.
Lai Es nu no tevis izdeldu gan taisnus gan bezdievīgus, tad Mans zobens no savām makstīm izlēks pret visu miesu no dienvidiem līdz ziemeļiem.
5 Sa’an nan duka mutane za su san cewa Ni Ubangiji na ja takobina daga kubensa; ba zai sāke koma kuma ba.’
Un visa miesa atzīs, ka Es, Tas Kungs, esmu izvilcis Savu zobenu no makstīm; tas atkal vairs netaps iebāzts.
6 “Saboda ka yi nishi, ɗan mutum! Yi nishi a gabansu da ajiyar zuciya da ɓacin rai.
Bet tu, ak cilvēka bērns, nopūties! Ar satriektiem gurniem un rūgtās skumjās nopūties priekš viņu acīm.
7 Kuma sa’ad da suka tambaye ka, ‘Me ya sa kake nishi?’ Sai ka ce musu, ‘Domin labarun da suke fitowa. Kowace zuciya za tă narke kowane hannu kuma ya gurgunta; kowane ruhu zai sume kowane gwiwa kuma ta rasa ƙarfi kamar ruwa.’ Yana zuwa! Tabbatacce zai faru, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Un kad tie uz tevi sacīs: ko tu vaidi? Tad tev būs sacīt: tās baumas dēļ ka tā nāk, un visas sirdis izkusīs, un visas rokas nogurs, un visa drošība zudīs, un visi ceļi sašļuks; redzi, tā nāks un notiks, saka Tas Kungs Dievs.
8 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Un Tā Kunga vārds notika uz mani sacīdams:
9 “Ɗan mutum, yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji ya faɗa, “‘Takobi, takobi, wasasshe da kuma gogagge,
Cilvēka bērns, sludini un saki: tā saka Tas Kungs: saki: zobens, zobens ir trīts un asināts.
10 wasasshe don kisa, gogagge har yana walwal kamar walƙiya! “‘Kada ku yi farin ciki, hukunci yana zuwa, domin kowa ya ƙi jin abin da na yi gargaɗi a kai.
Tas ir trīts, lai kautin kauj, tas ir asināts, lai spīd kā zibens. Vai tad mums būs priecāties, Mana dēla(Jūda) scepteris nicina visus kokus?
11 “‘An ba da wannan takobi don a goge, don a kama da hannu; an washe shi aka kuma goge, shiryayye don a yi kisa da shi.
Un Viņš to (zobenu) devis, lai gludina(spodrina) ka to ņem rokā; tas zobens ir trīts un asināts, lai kāvējam to dod rokā.
12 Ka yi kuka ka yi makoki, ɗan mutum, gama yana gāba da dukan sarakunan Isra’ila. An jefa su ga takobi tare da jama’ata. Saboda haka ku buga ƙirjinku.
Kliedz un kauc, cilvēka bērns! Jo tas celsies pret Maniem ļaudīm, tas celsies pret visiem Israēla valdniekiem; zobenam tie nodoti līdz ar Maniem ļaudīm; tādēļ sit uz saviem gurniem.
13 “‘Gwaji tabbatacce zai zo. Kuma a ce sandan Yahuda, wanda takobi ya ƙi, ya ci gaba? In ji Ubangiji Mai Iko Duka.’
Tiešām, tas zobens ir pārbaudīts; un kas būs, kad tas scepteris, kas nicina, iznīks? saka Tas Kungs Dievs.
14 “Saboda haka fa, ɗan mutum ka yi annabci ka kuma tafa hannuwanka. Bari takobi ya yi sara sau biyu, har sau uku ma. Takobin kisa ne, takobi ne don kisa mai girma, zai kewaye su a kowane gefe.
Tad nu tu, cilvēka bērns, sludini un sasit rokas, jo tas zobens nāks ar divkārtīgu spēku trešo reiz, kaujams zobens, tas lielais kaujamais zobens, tiem visapkārt.
15 Domin zukata su narke da yawa kuma su fāɗi, na tsai da takobin kisa a dukan ƙofofinsu. Kash! A sa ya haska kamar walƙiya, ana riƙe da shi don kisa.
Lai sirds izkūst un kritušo ir daudz, visos viņu vārtos Es sūtu draudošu zobenu. Ak, tas ir taisīts, lai zib, un ir trīts, lai kauj!
16 Ya takobi, yi sara zuwa dama ka yi kuma zuwa hagu, duk inda aka juya ka.
Cērt spēcīgi, sit pa labo roku, griezies, sit pa kreiso roku, kurp tavs asmens griežas.
17 Zan tafa hannuwana, fushina kuwa zai sauka. Ni Ubangiji na faɗa.”
Arī Es pats sasitīšu Savas rokas un izdarīšu Savu bardzību; Es, Tas Kungs, to esmu runājis.
18 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Un Tā Kunga vārds notika uz mani sacīdams:
19 “Ɗan mutum, ka nuna hanyoyi biyu inda takobin sarkin Babilon zai bi, duka biyun su fara daga ƙasa guda. Ka kafa shaida inda hanyar za tă rabu zuwa cikin birni.
Tu tad, ak cilvēka bērns, taisi sev divus ceļus, pa kuriem Bābeles ķēniņa zobenam jānāk; no vienas zemes tiem abiem būs iziet. Taisi roku(virziena rādītājs) ceļa iesākumā, kas rāda uz pilsētu.
20 Ka nuna hanya guda wadda takobi zai fāɗo wa Rabba ta Ammonawa ɗayan kuma da zai fāɗo a kan Yahuda da kuma Urushalima mai katanga.
Taisi ceļu, pa ko tas zobens lai nāk pret Amona bērnu Rabu un (otru) pret Jūdu uz stipro Jeruzālemes pilsētu.
21 Gama sarkin Babilon zai tsaya a mararrabar hanya, a inda hanyar ta rabu biyu, don yă yi duba. Zai jefa ƙuri’a da kibiyoyinsa, zai nemi shawarar gumakansa, zai bincike hanta.
Jo Bābeles ķēniņš stāvēs uz ceļa jūtīm, kur tie divi ceļi šķirās, ar zīlēšanu zīlēdams, viņš metīs bultas, viņš vaicās elkadievus, viņš apraudzīs (upuru)aknas.
22 A hannunsa na dama ƙuri’a don Urushalima za tă fito, inda zai kafa dundurusai, ya ba da umarni kisa, a yi kururuwar yaƙi, a kafa dundurusai a kan ƙofofi, a gina mahaurai a kuma yi ƙawanya.
Tā zīlēšana zīmēs pa viņa labo roku uz Jeruzālemi, tur pievest āžus, atvērt muti uz kliegšanu, pacelt balsi uz kara troksni, likt āžus pret vārtiem, uzmest vaļņus un uztaisīt bulverķus.
23 Zai zama kamar duban ƙarya ne ga waɗanda suka yi rantsuwar yin masa biyayya, amma zai tunashe su game da laifinsu ya kuma kama su.
Šī būs kā aplama zīlēšana viņu acīs, tās zvērēšanas dēļ kas viņiem zvērēta; bet Viņš pieminēs to noziegumu un tos gūstīs.
24 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, ‘Domin ku mutanen nan kun tuna da laifinku ta wurin tawaye, kun kuma bayyana zunubanku cikin dukan abin da kuke yi, domin kun yi haka, za a kama ku.
Tādēļ tā saka Tas Kungs Dievs: Tāpēc ka jūs savus noziegumus esat atgādinājuši, savus pārkāpumus atklādami, tā ka jūsu grēki top redzēti visos jūsu darbos; tāpēc ka jūs topat pieminēti, tad jūs ar rokām tapsiet gūstīti.
25 “‘Ya kai ƙazantaccen mugu, yerima Isra’ila, wanda kwanansa ta zo, wanda lokacin hukuncinsa ya cika fal,
Un tu, nesvētais, bezdievīgais Israēla valdnieks, kam pienākusi sava diena, kurā noziegumi beidzās,
26 ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ka kunce rawanin, ka ɗauke rawanin nan. Ba zai zama kamar yadda yake ba. Za a ɗaukaka ƙasƙantacce, amma a ƙasƙantar da mai girma.
Tā saka Tas Kungs Dievs: liec nost galvas glītumu un ņem zemē kroni, jo tas nepaliks, kā tas bija: zemais tiks paaugstināts un augstais pazemots.
27 Hallaka! Hallaka! Zan hallaka shi! Ba za a maido da shi ba sai ya ga ainihin mai shi; gare shi zan bayar da shi.’
Es to likšu postā, postā, postā, un šī nebūs, līdz kamēr nāk, kam tā tiesa pieder, - tam Es to došu.
28 “Kai kuma, ɗan mutum, ka yi annabci ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa game da Ammonawa da kuma zarginsu. “‘Takobi, takobi, an ja don kisa, an goge don cinyewa yana haske kamar walƙiya!
Un tu, cilvēka bērns, sludini un saki: tā saka Tas Kungs Dievs par Amona bērniem un par viņu nievāšanu un saki: zobens, zobens izvilkts, lai kauj, trīts, lai spīd un zib.
29 Duk da wahayin ƙarya game da kai, duban ƙarya game da kai, za a sa shi a wuyan mugaye waɗanda za a kashe, waɗanda kwanansu ta zo, waɗanda lokacin hukuncinsu ya cika fal.
Kamēr tev aplamas parādīšanas rāda, kamēr tev melus sludina, tas tevi liks pie nokauto nesvēto kakliem, kuru diena nāk gala nozieguma laikā.
30 “‘Ka mai da takobi a kubensa. A inda aka halicce ka, a ƙasar kakanninka, zan hukunta ka.
Bāz zobenu makstīs! Es tevi sodīšu tai vietā, kur tu radīts, tai zemē, kur tu dzimis.
31 Zan zub da hasalata a kanka in hura maka wutar fushina; Zan ba da kai a hannun mugayen mutanen da suka gwanince a hallakarwa.
Un Es izgāzīšu pār tevi Savu dusmību, Es uzpūtīšu pret tevi Savas bardzības uguni, un tevi nodošu nežēlīgu cilvēku, niknu postītāju rokā.
32 Za ka zama itacen wuta, za a zub da jininka a ƙasarka, ba za a ƙara tuna da kai ba; gama Ni Ubangiji na faɗa.’”
Tu būsi ugunij par barību, tavas asinis tecēs pašā tavā zemē, un tevi vairs nepieminēs; jo Es Tas Kungs to esmu runājis.

< Ezekiyel 21 >