< Ezekiyel 20 >
1 A shekara ta bakwai, a wata na biyar a rana ta goma, waɗansu dattawan Isra’ila suka zo don su nemi nufin Ubangiji, suka kuwa zauna a ƙasa a gabana.
A kum sarinae thapa yung panga, hnin hra navah, Isarel kacuenaw ni BAWIPA pacei awh hanelah a tho awh teh, ka hmalah a tahung awh.
2 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hahoi BAWIPA e lawk kai koe a pha teh,
3 “Ɗan mutum, ka yi magana da dattawan Isra’ila ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kun zo ne ku nemi shawarata? Muddin ina raye, ba zan bari ku nemi shawarata ba, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’
tami capa, Isarel kacuenaw hah dei pouh. Ahnimouh koe Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, Nangmanaw ni kai lawk na pacei hanelah na ka tho awh e na ou. Ka hring e patetlah nangmouh ni na pacei awh hanelah kaawm hoeh, telah Bawipa Jehovah ni a dei tet pouh.
4 “Za ka hukunta su? Za ka hukunta su, ɗan mutum? To, sai ka kalubalance su da ayyukan banƙyamar kakanninsu
Lawk na ceng mahoeh na maw, tami capa lawkceng haw, a napanaw panuetthonae hah panuek sak awh.
5 ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a ranar da na zaɓi Isra’ila, na ɗaga hannuna, na rantse wa zuriyar gidan Yaƙub na kuma bayyana kaina gare su a Masar da hannun da na ɗaga na ce musu, “Ni ne Ubangiji Allahnku.”
Hahoi ahni koevah, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Isarelnaw ka rawinae hnin koehoi, Jakop imthung ka rawi e naw koevah, kut ka dâw totouh Izip ram dawk ahnimouh koe ka kâpanue sak. Ahnimouh koe ka kut hah ka dâw teh, kai heh BAWIPA na Cathut doeh telah ka ti pouh.
6 A ranar na yi musu rantsuwa cewa zan fitar da su daga Masar zuwa ƙasar da na samo musu, ƙasa mai zub da madara da zuma, ƙasa mafi kyau cikin dukan ƙasashe.
Hot hnin dawk Izip ram hoi na tâcokhai teh ahnimouh han ram ka hruek pouh e khotui hoi sanutui a lawngnae ram, ram pueng thung dawk ram kahawipoung e ram koe kâenkhai hanelah ka kut ka dâw na hnin dawkvah,
7 Na kuma ce musu, “Kowannenku ya zubar da mugayen siffofin da kuka kafa idanunku a kai, kuma kada ku ƙazantar da kanku da gumakan Masar. Ni ne Ubangiji Allahnku.”
ahnimouh koe tami pueng ni na mit hoi na hmu awh e hno panuettho e hah pahnawt awh nateh, Izip ram e meikaphawk hoi kâkhinsak hanh awh. Kai heh BAWIPA na Cathut lah ka o telah ka dei.
8 “‘Amma sai suka yi tawaye a kaina ba su kuwa saurare ni ba; ba su zubar da mugayen siffofin da suka kafa idanunsu a kai ba, balle su ƙi gumakan Masar. Saboda haka zan zubo hasalata a kansu in kuma aukar musu da fushina a Masar.
Hateiteh kai hah na taran awh. Ka lawk ngai awh hoeh. Tami pueng e a mithmu vah hno panuettho e hai pahnawt awh laipalah hottelah hoi a lathueng vah ka lungkhueknae hah kamnue sak hanelah Izip ram thung roeroe vah, ka rabawk payon han na ou telah ka ti.
9 Amma saboda sunana na yi abin da zai kiyaye shi daga ƙazantuwa a idanun al’umman da suka zauna a ciki da kuma a idanun al’ummai da na bayyana kaina ga Isra’ilawa ta wurin fitar da su daga Masar.
Hateiteh, a onae Jentelnaw e a mithmu vah, ka min a pathoe thai awh hoeh nahan, ka kâroe teh, Izip ram hoi ahnimouh tâcokhai hanelah ahnimae mithmu vah ka panue sak.
10 Saboda haka na fisshe su daga Masar na kawo su cikin hamada.
Hatdawkvah, Izip ram tâco takhai hanelah, ka dei teh kahrawngum vah ka kâenkhai.
11 Na ba su ƙa’idodina na kuma sanar musu da dokokina, gama mutumin da ya yi biyayya da su zai rayu ta wurinsu.
Ka phung lam hah ka poe teh, ka lawkcengnae ka hmu sak, hot hah tami ni tarawi pawiteh hottelah hoi a hring awh han.
12 Na kuma ba su Asabbataina kamar alama tsakaninmu, domin su san cewa Ni Ubangiji ne yake tsarkake su.
Hothloilah kai BAWIPA heh ahnimouh kathoungsakkung doeh tie a panue thai awh nahan, ka sabbath hai maimae rahak vah mitnout lah ka poe.
13 “‘Duk da haka mutanen Isra’ila suka yi mini tawaye a cikin hamada. Ba su bi ƙa’idodina ba amma suka ki dokokina, ko da yake mutumin da ya yi biyayya da su zai rayu ta wurinsu, suka ɓata Asabbataina ƙwarai. Saboda haka na ce zan zuba hasalata a kansu in kuma hallaka su a hamada.
Hateiteh, Isarel imthungnaw teh kahrawng vah kai na taranlahoi taran a thaw awh. Ka phunglawknaw hah tarawi awh hoeh. Ka lawkcengnae tarawi vaiteh hringnae lah kaawm hane hah a pahnawt awh. Kaie sabbath hai puenghoi a tapoe awh. Hottelah hoi kahrawngum vah ahnimouh he pahma hanelah ka lungkhueknae ka rabawk sin mahoeh na ou, telah a ka ti.
14 Amma saboda sunana na yi abin da zai kiyaye shi daga ƙazantuwa a idanun al’umman da a idonsu na fisshe su.
Ka tâcokhai lahun nah, mit hoi kahmawtnaw e hmalah ka raphoe hoeh nahan, ka mit kâkaram lahoi ka kâroe.
15 Na kuma ɗaga hannu na rantse musu a hamada cewa ba zan kawo su ƙasar da na ba su ba, ƙasa mai zub da madara da zuma, ƙasa mafi kyau cikin dukan ƙasashe,
Hottelah hoehpawiteh, kahrawngum vah ka poe e khoitui hoi sanutui a lawngnae, ram pueng hlak kahawipoung e ram dawk kâenkhai mahoeh telah ka kut ka dâw totouh ka ti.
16 domin sun ƙi dokokina ba su kuwa bi ƙa’idodina ba suka kuma ƙazantar da Asabbataina. Gama zukatansu sun fi so su bauta wa gumakansu.
Ka lawkcengnae a pahnawt awh teh, ka phunglawknaw hah tarawi awh hoeh. Kaie sabbath hah a tapoe awh. Bangkongtetpawiteh, a lungthin teh meikaphawk koelah pou a kamlang awh.
17 Duk da haka na dube su ta tausayi ba zan hallaka su ko in kawo ƙarshensu a hamada ba.
Hateiteh, he pahma hoeh nahanelah, ka mit a pasai teh kahrawngum hai he ka raphoe hoeh.
18 Na faɗa wa’ya’yansu a hamada, “Kada ku bi farillai kakanninku ko ku kiyaye dokokinsu ko ku ƙazantar da kanku da gumakansu.
Hatei, kahrawngum vah a catounnaw koe, na mintoenaw e phunglawknaw hah, tarawi awh hanh, a lawkcengnae hai pâkuem awh hanh, hoehpawiteh a meikaphawknaw hoi hai kamhnawng awh hanh.
19 Ni ne Ubangiji Allahnku; ku bi ƙa’idodina ku kuma kula ku kiyaye dokokina.
Kai teh BAWIPA na Cathut lah ka o, ka phunglawknaw tarawi awh nateh, ka lawkcengnae hah pâkuem awh nateh dawn awh.
20 Ku kiyaye Asabbataina da tsarki, don su zama alama tsakaninmu. Ta haka za ku san cewa ni ne Ubangiji Allahnku.”
BAWIPA na Cathut lah ka o tie na panue thai awh nahanelah, kaie sabbath hah tarawi awh nateh, maimae rahak vah mitnoutnae lah ao han telah ka ti.
21 “‘Amma’ya’yan suka yi mini tawaye. Ba su bi ƙa’idodina ba, ba su kula su kiyaye dokokina ba, ko da yake mutumin da ya kiyaye su zai rayu ta wurinsu, suka kuma ƙazantar da Asabbataina. Saboda haka na ce zan zuba hasalata a kansu in kuma aukar musu da fushina a hamada.
Hatei, a catounnaw taran a thaw awh teh, ka phunglawk tarawi laipalah, lawk ka dei e tami ni kâhruetcuet lahoi a sak teh, a hring nahanelah kaawm e hah tarawi hanelah pâkuem awh hoeh. Kaie sabbath hai a tapoe awh. Kahrawngum vah kaie lungkhueknae kamnue sak hane lahoi ahnimae lathueng vah ka lungkhueknae hah ka rabawk sin payon han na ou, telah ka ti.
22 Amma na janye hannuna, kuma saboda sunana na yi abin da zai kiyaye shi daga ƙazantuwa a idanun al’umman da a idonsu na fisshe su.
Hatei, ka kut ka hno teh, ka tâcokhai lahun nah kahmawtkung miphunnaw mithmu vah, pâmit lah o hoeh nahan, ka min kecu dawk ka kâroe.
23 Na kuma ɗaga hannu na rantse musu cewa zan watsar da su cikin al’ummai in kuma warwatsa su cikin ƙasashe,
Hothloilah miphunnaw koevah, ahnimouh kâkayei sak vaiteh, ram tangkuem dawk kâkayei sak han telah kahrawngum vah kut ka dâw totouh ka dei toe.
24 domin ba su kiyaye dokokina ba amma suka ƙi ƙa’idodina suka kuma ƙazantar da Asabbataina, idanunsu suka yi sha’awar gumakan kakanninsu.
Bangkongtetpawiteh, ka lawkcengnae tarawi awh laipalah, ka phunglawknaw noutna awh hoeh. Kaie sabbath hah a tapoe awh teh, a na mintoenaw e meikaphawk koelah a kangvawi awh.
25 Na kuma ba da su ga farillan da ba su da kyau da dokokin da ba za su rayu ta wurinsu ba;
Hatdawkvah, a hring thai awh hoeh nahan lawkcengnae hoi phunglam kahawihoehe hah kai ni hai ka poe van.
26 na bari suka ƙazantu ta wurin kyautai, hadayar kowane ɗan fari don in cika su da abin tsoro domin su san cewa ni ne Ubangiji.’
A camin pueng hmai dawk thueng hanelah, phung lah a tawn awh e thuengnae kecu dawk ahnimouh phurinbenpaha lah ka o sak teh, BAWIPA lah ka o tie a panue thai awh nahan, ahnimouh kakhin sak telah ati.
27 “Saboda haka, ɗan mutum, ka yi magana da mutanen Isra’ila ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a wannan kuma kakanninku suka saɓe ni ta wurin yashe ni.
Hatdawkvah, tami capa, Isarel imthung koe lawk dei nateh, ahnimouh koe Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, kai koe yuemkamcuhoeh lah a onae dawk hai na mintoenaw ni na dudam awh rah.
28 Sa’ad da na kawo su cikin ƙasar da na rantse zan ba su suka kuma ga tudu mai tsawo ko itace mai ganye, a can suka miƙa hadayunsu, suka yi sadakokin da suka tsokane ni na yi fushi, suka miƙa turaren ƙanshinsu suka kuma zuba sadakokinsu na sha.
Ahnimouh poe hane ka kut ka dâw teh, thoe ka bo e ram hoi ka thokhai toteh, mon hoi thingbu ka rung poung a hmu awh nah tangkuem vah, thuengnae a poe awh teh, lungkhuek sak hanelah kaawm e hmaisawi thuengnae naw hah a poe awh. Hmuitui hai hote hmuen koe a thueng awh teh, nei thuengnae hai a awi awh.
29 Sai na ce musu, Wane ɗakin tsafi kuke tafiya?’” (Ana ce da shi Bama har wa yau.)
Kai ni ahnimouh koe ouk na ceinae hmuenrasang hah bang nama telah ka ti, hottelah hoi sahnin totouh bamah telah ati.
30 “Domin haka ka faɗa wa gidan Isra’ila, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa za ku ƙazantar da kanku yadda kakanninku suka yi ne ku yi sha’awar mugayen siffofinsu?
Hatdawkvah Isarel imthung koevah dei haw, Bawipa Jehovah ni telah a dei, na mintoenaw patetlah mahoima kâkhinsak teh panuettho e lam koelah na kâyawt awh nahoehmaw.
31 Sa’ad da kuka miƙa kyautai naku, hadayar’ya’yanku maza a wuta, kuna cin gaba da ƙazantar da kanku da duka gumakanku har wa yau. Zan bari ku nemi shawarata, ya gidan Isra’ila? Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ba zan bari ku nemi shawarata ba.
Bangkongtetpawiteh, na hmu awh na thueng awh toteh, na canaw hmai dawk na phum awh teh, sahnin totouh na meikaphawknaw dawk na kâkhinsak awh hoeh na maw, hottelah nangmanaw ni pouknae na hei awh hanelah ao na maw. Oe Isarel imthungnaw kai ka hring e patetlah na pacei awh hanelah kai kaawm hoeh telah Bawipa Jehovah ni a dei.
32 “‘Kukan ce, “Kuna so ku zama kamar sauran al’ummai, kamar sauran mutanen duniya, waɗanda suke bauta wa itace da dutse.” Amma abin da kuke tunani ba zai taɓa faruwa ba.
Maimouh tengpam e Jentelnaw hoi Jentelnaw patetlah thing hoi talung bawk hanelah doeh telah na lungthin hoi na ti awh han eiteh, khoeroe coung thai mahoeh.
33 Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zan yi mulki a kanku da hannu mai iko da kuma hannu mai ƙarfi da kuma fushi.
Kai ka hring e patetlah thaonae kut hoi, kut dâw nah laihoi, lungkhueknae kamnue sak e lahoi, na uk awh han, telah Bawipa Jehovah ni ati.
34 Zan fitar da ku daga al’ummai in tattara ku daga ƙasashe inda aka warwatsa ku, da hannu mai iko da kuma hannu mai ƙarfi da kuma fushi.
Miphunnaw thung hoi na tâcokhai han, na kâkayeinae ram thung hoi thaonae kut hoi kutdawnae hoi, lungkhueknae, ka rabawk vaiteh bout na pâkhueng han.
35 Zan kawo ku cikin hamadar al’ummai a can kuwa, fuska da fuska, zan hukunta ku.
Kahrawngkadi kaawm e koevah, na kâenkhai awh vaiteh, haw vah ka mithmu lah lawk na ceng awh han.
36 Yadda na hukunta kakanninku a hamadar ƙasar Masar, haka zan hukunta ku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Izip ram kingdinae koe na mintoenaw lawk ka ceng e patetlah nangmouh koehai ka sak han telah Bawipa Jehovah ni ati.
37 Zan lura da ku yayinda kuke wucewa ƙarƙashin sanda, zan kuma kawo ku cikin daurin alkawari.
Sonron rahim vah na ceisak awh teh, lawkkamnae kateknae a rahim na ceikhai awh han.
38 Zan fitar da waɗanda suke mini tayarwa da kuma’yan tawaye. Ko da yake zan fitar da su daga ƙasar da suke zama, duk da haka ba za su shiga ƙasar Isra’ila ba. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
Nangmouh thung hoi tarankathawnaw hoi kai taranlahoi kâeknae hah a onae ram koe hoi ka tâcokhai vaiteh, ka thoung sak han. Hateiteh, Isarel ram dawk kâen awh mahoeh. Hottelah BAWIPA lah ka o tie a panue awh han.
39 “‘Game da ku, ya gidan Isra’ila, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ku tafi ku bauta wa gumakanku, kowannenku! Amma daga baya tabbatacce za ku saurare ni ba kuwa za ku ƙara ɓata sunana mai tsarki da hadayunku da gumakanku ba.
Nangmouh hai Oe Isarel imthungnaw, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Ka lawk na ngai awh hoeh nahane pawiteh, atuhoi hai namamae meikaphawk lengkaleng bawk awh yawkaw, hatei kathounge ka min heh na poehno awh e lahoi, meikaphawknaw hno e lahoi na khin sak awh mahoeh.
40 Gama a kan dutsena mai tsarki, dutse mai tsayi na Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, a can a ƙasar gidan Isra’ila gaba ɗaya za su bauta mini, a can kuwa zan karɓe su. A can zan bukaci hadayunku da sadake sadakenku mafi kyau, tare da dukan tsarkakan hadayunku.
Bangkongtetpawiteh, kaie mon kathoung, Isarel a rasangnae mon dawkvah, hawvah Isarel imthungnaw hoi ram thung e pueng, hote ram dawk kaie thaw a tawk awh han toe. Hatdawkvah, ahnimae lathueng ka lung ahawi han. Hawvah, na poehno e hoi na thuengnae hoi na ya awh e hno pueng hah ka dâw han.
41 Zan karɓe ku kamar turare mai ƙanshi sa’ad da na fitar da ku daga al’ummai na kuma tattara ku daga ƙasashe inda aka warwatsa ku, zan kuma nuna kaina mai tsarki a cikinku a idon al’ummai.
Miphunnaw thung hoi, na tâco sak awh toteh, ram tangkuem hoi na kâkayeinae thung hoi, bout na pâkhueng awh toteh, hmuitui patetlah na dâw awh han. Miphunnaw e a mithmu vah nangmouh koe ka thoungnae a kamnue han toe, telah Bawipa Jehovah ni a dei.
42 Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji sa’ad da na kawo ku cikin ƙasar Isra’ila, ƙasar da na ɗaga hannu na rantse zan ba wa kakanninku.
Isarel ram na mintoenaw koe ka kut ka dâw teh, thoe ka bo e lahoi ka kam e thung vah na kâenkhai awh navah, BAWIPA lah ka o e hah na panue awh han.
43 A can za ku tuna da halinku da kuma dukan ayyukanku waɗanda kuka ɓata kanku da su, za ku kuwa ji ƙyamar kanku saboda mugayen abubuwan da kuka aikata.
Hawvah, na hringnuen hoi na tawk sak awh e na kâkhinsaknae pueng hah, na panue awh vaiteh, hawihoehnae na sak awh e pueng dawk, namamae na mithmu roeroe vah na kâpanuet awh han.
44 Za ku san cewa ni ne Ubangiji, sa’ad da na yi muku haka saboda sunana ba bisa ga mugayen hanyoyinku da ayyukanku marasa kyau ba, ya gidan Isra’ila, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”
Oe Isarel imthungnaw nangmae na yonae naw, nangmouh na thoenae na tawksaknae, kai ni nangmouh lawk na ceng mahoeh. Ka min kecu dawk nangmae lathueng ka sak toteh, BAWIPA lah ka o tie nangmouh ni na panue awh han, telah Bawipa Jehovah ni ati.
45 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hothloilah, BAWIPA e lawk kai koe a pha teh,
46 “Ɗan mutum, ka kafa fuskarka wajen kudu; ka yi wa’azi a kan kudu ka kuma yi annabci a kan kurmin ƙasar kudu.
tami capa, akalah kangvawi haw, akalae taranlahoi dei haw, akalae ratu taranlahoi dei haw.
47 Ka faɗa wa kurmin kudanci, ‘Ji maganar Ubangiji. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gab da sa maka wuta, za tă kuwa cinye dukan itatuwanki sarai, da ɗanye da busasshe. Ba za a kashe wutar da take ci ba, kuma kowace fuska a kudu zuwa arewa za tă ƙone.
Akalae ram dawk kaawm e ratu koe patuen na dei pouh hane teh, BAWIPA e lawk thai haw, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei, khenhaw! nang dawk hmai ka patawi vaiteh, na thung e thing kahring pueng hoi thingke pueng hai be a kak han, ka kang e hmai roum mahoeh, a ka lahoi atunglah totouh, kai na ka taran pueng hah be a kak awh han.
48 Kowa zai san cewa Ni Ubangiji ne ya ƙuna ta; ba za a kashe ta ba.’”
Moithangnaw ni kai BAWIPA heh hmai katâcawtsakkung doeh tie hah a hmu awh vaiteh, hmai roum mahoeh ati, telah tet pouh telah ati.
49 Sai na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka! Suna zance a kaina cewa, ‘Ba misalai kawai yake yi ba?’”
Hottelah kai ni Aiyoe! Bawipa Jehovah, bangnue rumramnae doeh a dei na tet payon vaih telah ka ti.