< Ezekiyel 19 >
1 “Ka yi makoki game da sarakunan Isra’ila
“Isu a sika! Ikantam daytoy a panagunnoy a maibusor kadagiti mangidadaulo iti Israel
2 ka ce, “‘Mahaifiyarki zakanya ce cikin zakoki! Takan kwanta cikin’yan zakoki ta kuma yi renon kwiyakwiyanta.
ket kunaem, 'Siasino ti inam? Maysa a kabaian a leon a nagnaed kadagiti kalakian nga urbon ti maysa a leon; iti nagtetengngaan dagiti bumaro a leon, tinaraonanna dagiti urbonna.
3 Ta goyi ɗaya daga cikin kwiyakwiyanta, ya yi girma ya zama zaki mai ƙarfi. Ya koyi yayyage abin da ya yi farauta yakan kuma cinye mutane.
Ket pinadakkelna ti maysa kadagiti urbonna agingga a nagbalin a bumaro a leon a nakasursuro a mangrangkay kadagiti biktimana. Naglamut isuna kadagiti tattao.
4 Al’ummai suka ji labarinsa, aka kuma kama shi cikin raminsu. Suka ja shi da ƙugiyoyi zuwa ƙasar Masar.
Ket nangngeg dagiti nasion ti maipanggep kenkuana. Natiliw isuna iti palab-ogda, ket impanda iti daga ti Egipto babaen kadagiti kallawit.
5 “‘Sa’ad da ta ga sa zuciyarta bai cika ba, abin da take fata gani ya tafi, sai ta ɗauki wani daga cikin kwiyakwiyanta ta mai da shi zaki mai ƙarfi.
Ket nakitana nga uray no nagur-uray isuna iti panagsublina, napukawen ti namnamana, isu a nangala isuna iti maysa pay kadagiti urbonna ket pinadakkelna agingga a nagbalin a bumaro a leon.
6 Ya yi ta yawo a cikin zakoki, gama yanzu shi zaki ne mai ƙarfi. Ya koyi yayyage abin da ya yi farauta yakan kuma cinye mutane.
Nakipagdakiwas daytoy a bumaro a leon kadagiti padana a leon. Bumaro isuna a leon ket nasursurona ti mangrangkay kadagiti biktimana; naglamut isuna kadagiti tattao.
7 Ya rurrushe kagaransu ya kuma ragargaza biranensu. Ƙasar da dukan waɗanda suke cikinta sun tsorata da jin rurinsa.
Ket rinamesna dagiti balo dagiti napapatayna ken dinadaelna dagiti siudadda. Ket nabaybay-an ti daga ken amin a linaonna gapu iti uni ti panagngerngerna!
8 Sai al’ummai suka tayar masa, waɗannan daga yankunan da suke kewaye. Suka yafa raga dominsa ya kuwa fāɗa cikin raminsu.
Ngem immay dagiti nasion a maibusor kenkuana manipud kadagiti kabangibang a probinsia; inwayatda dagiti iketda kenkuana. Natiliw isuna iti palab-ogda.
9 Da ƙugiyoyi suka ja shi cikin keji suka kawo shi wurin sarkin Babilon. Suka sa shi cikin kurkuku, saboda haka ba a ƙara jin rurinsa a kan duwatsun Isra’ila ba.
Inkabilda isuna iti tangkal babaen iti kallawit ket impanda iti ari ti Babilonia. Impanda isuna kadagiti sarikedked dagiti bantay tapno saanen a mangngeg ti timekna kadagiti bantay ti Israel.
10 “‘Mahaifiyarku kamar kuringa ce a cikin gonar inabi da aka shuka kusa da ruwa; ta ba da’ya’ya da kuma cikakkun rassa saboda yalwan ruwa.
Maiyarig ti inam iti ubas a naimula iti daram iti abay ti danum. Nabunga isuna ken adu ti sangana gapu iti kinawadwad ti danum.
11 Rassanta suka yi ƙarfi, suka dace da sandar mai mulki. Ta yi tsayi zuwa sama ana ganin ta saboda tsayinta da kuma saboda yawan rassanta.
Addaan isuna kadagiti natitibker a sanga nga agpaay a setro ti pangulo, ken maidaydayaw ti kinatayagna kadagiti sanga dagiti kaykayo nga adda iti aglawlawna.
12 Amma aka tumɓuke ta cikin fushi aka jefar da ita a ƙasa. Iskar gabas ta sa ta yanƙwane, aka kakkaɓe’ya’yanta; rassanta masu ƙarfi suka bushe wuta kuma ta cinye su.
Ngem naparut ti ubas gapu iti pungtot ket naibelleng iti daga, ket pinagango ti angin manipud daya ti bungana. Nasip-ak dagiti natibker a sangana ket nalaylay; inuram ti apuy dagitoy.
13 Yanzu an shuka ta a hamada, a busasshiyar ƙasa marar ruwa.
Isu nga ita naimula isuna iti let-ang, iti daga a natikag ken namaga.
14 Wuta ta fito daga jikin rassanta ta cinye’ya’yanta. Babu sauran reshe mai ƙarfin da ya rage a kanta da ya dace da sandar mai mulki.’ Wannan waƙa ce kuma za a yi amfani da ita a matsayin makoki.”
Ta adda apuy a rimmuar manipud kadagiti dadakkel a sangana ket pinuoran daytoy dagiti bungana. Awanen ti natibker a sangana, awanen ti setro nga agturay.' Daytoy ket un-unnoy a maikantanto a kas panagunnoy.”