< Ezekiyel 18 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Og Herrens ord kom til mig, og det lød så:
2 “Me ku mutane kuke nufi da faɗar wannan karin magana a kan ƙasar Isra’ila cewa, “‘Ubanni sun ci’ya’yan inabi masu tsami, haƙoran’ya’ya kuwa sun mutu’?
Hvorledes kan I bruke dette ordsprog i Israels land: Fedrene eter sure druer, og barnas tenner blir såre?
3 “Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ba za ku ƙara faɗar wannan karin magana a Isra’ila ba.
Så sant jeg lever, sier Herren, Israels Gud, I skal ikke mere bruke dette ordsprog i Israel.
4 Gama kowane mai rai nawa ne, mahaifi da ɗa, duk nawa ne. Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu.
Se, alle sjeler hører mig til, både farens sjel og sønnens sjel; mig hører de til; den som synder, han skal dø.
5 “A ce akwai mai adalci wanda yake aikata abin da yake daidai da kuma gaskiya;
Og når en mann er rettferdig og gjør rett og rettferdighet,
6 ba ya cin abinci a duwatsun tsafi ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Ba ya ƙazantar da matar maƙwabcinsa ko ya kwana da mace lokacin al’adarta ba.
ikke eter avgudsoffer på fjellene og ikke løfter sine øine til Israels folks motbydelige avguder og ikke krenker sin næstes hustru og ikke nærmer sig en kvinne når hun er uren,
7 Ba ya cin zalin wani, amma yakan mayar wa wanda ya ba shi jingina abin da ya jinginar masa. Ba ya yi fashi amma yakan ba wa mayunwata abinci ya kuma tanada wa marasa tufafi riga.
og ikke undertrykker nogen, men lar skyldneren få sitt pant igjen, ikke raner og røver, men gir den hungrige sitt brød og dekker den nakne med klær,
8 Ba ya ba da bashi da ruwa ko ya karɓa ƙarin riba. Yakan janye hannunsa daga aikata mugunta yakan kuma yi shari’a cikin gaskiya tsakanin mutum da mutum.
ikke låner ut mot rente og ikke tar overmål, holder sin hånd tilbake fra urett, dømmer rett dom mann og mann imellem,
9 Yana bin ƙa’idodina yana kuma kiyaye dokokina da aminci. Wannan mutumin adali ne; tabbatacce zai rayu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
følger mine bud og holder mine lover, så han gjør det som rett og godt er - han er rettferdig, han skal visselig leve, sier Herren, Israels Gud.
10 “A ce yana da ɗa wanda yana kisa ko yana yin ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa
Men får han en sønn som blir en voldsmann, som utøser blod og gjør noget som helst av dette,
11 (ko da yake mahaifin bai yi ko ɗaya daga cikinsu ba). “Yakan ci abinci a duwatsun tsafi. Yakan ƙazantar da matar maƙwabci.
som ikke i noget av dette bærer sig at som faren har gjort, men endog eter avgudsoffer på fjellene og krenker sin næstes hustru,
12 Yakan ci zalin matalauta da mabukata. Yakan yi fashi. Ba ya mayar da abin da aka jinginar masa. Ya dogara ga gumaka. Yana aikata ayyukan banƙyama.
undertrykker den elendige og fattige, raner og røver, ikke gir pantet tilbake, løfter sine øine til de motbydelige avguder, gjør det som vederstyggelig er,
13 Yakan ba da bashi da ruwa ya kuma karɓi riba mai yawa. Irin wannan mutum zai rayu? Ba zai rayu ba! Domin ya aikata dukan waɗannan abubuwa masu banƙyama, tabbatacce za a kashe shi, kuma hakkin jininsa zai zauna a kansa.
låner ut mot rente og tar overmål, skulde så han få leve? Nei, han skal ikke få leve! Alle disse vederstyggeligheter har han gjort; han skal visselig late livet, hans blod skal komme over ham.
14 “Amma a ce wannan ɗa yana da ɗa wanda ya ga dukan zunuban da mahaifinsa yake aikata, kuma ko da yake ya gan su, bai yi ko ɗaya daga cikin irin abubuwan nan ba, wato,
Men får så han igjen en sønn som ser alle de synder som hans far gjør - ser dem og ikke gjør efter dem,
15 “Bai ci abinci a duwatsun tsafi ba ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Bai ƙazantar da matar maƙwabcinsa ba.
som ikke eter avgudsoffer på fjellene og ikke løfter sine øine til Israels folks avguder, ikke krenker sin næstes hustru,
16 Bai ci zalin wani ko ya karɓi jingina ba. Ba ya fashi amma yakan ba da abincinsa ga mayunwata ya tanada tufafi wa marasa tufafi.
ikke undertrykker nogen, ikke tar pant, ikke raner og røver, men gir den hungrige sitt brød og dekker den nakne med klær,
17 Yakan janye hannunsa daga zunubi ba ya kuma ba da bashi da ruwa ko karɓan riba da yawa. Yakan kiyaye dokokina ya kuma bi ƙa’idodina. Ba zai mutu saboda zunubin mahaifinsa ba; tabbatacce zai rayu.
ikke forgriper sig på den elendige, ikke tar rente eller overmål, men gjør efter mine lover og følger mine bud, så skal han ikke dø for sin fars misgjernings skyld, han skal visselig få leve.
18 Amma mahaifinsa zai mutu saboda zunubinsa, domin ya yi ƙwace, ya yi wa ɗan’uwansa fashi ya kuma yi abin da ba daidai ba a cikin mutanensa.
Men hans far, som har gjort voldsgjerninger, ranet og røvet fra sin bror og gjort det som ikke er godt, iblandt sitt folk, se, han skal dø for sin misgjernings skyld.
19 “Duk da haka kukan yi tambaya, ‘Me ya sa ɗan ba zai sami rabo a laifin mahaifinsa ba?’ Da yake ɗan ya yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina, tabbatacce zai rayu.
Men I sier: Hvorfor skal ikke sønnen bære farens misgjerning? - Sønnen har jo gjort rett og rettferdighet, alle mine bud har han holdt og gjort efter dem; han skal visselig leve.
20 Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu. Ɗa ba zai sami rabo a laifin mahaifi ba, mahaifi ba zai sami rabo a laifi ɗa ba. Adalcin adali zai zama nasa, muguntar mugu za tă koma kansa.
Den som synder, han skal dø; en sønn skal ikke bære sin fars misgjerning, og en far skal ikke bære sin sønns misgjerning; den rettferdiges rettferdighet skal hvile over ham, og den ugudeliges ugudelighet skal hvile over ham.
21 “Amma in mugun mutum ya juya daga dukan zunubin da ya aikata ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina ya kuwa yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
Men når den ugudelige vender om fra alle de synder han har gjort, og holder alle mine bud og gjør rett og rettferdighet, da skal han visselig leve - han skal ikke dø.
22 Babu laifin da ya yi da za a tuna da su. Saboda abubuwan adalcin da ya aikata, zai rayu.
Ingen av de overtredelser han har gjort, skal tilregnes ham; for den rettferdighets skyld som han har gjort, skal han leve.
23 Ina jin daɗin mutuwar mugu ne? In ji Ubangiji Mai Iko Duka. A maimako, ban fi jin daɗi sa’ad da suka juyo daga hanyoyinsu suka rayu ba?
Skulde jeg ha behag i den ugudeliges død? sier Herren, Israels Gud - mon ikke heller i at han vender om fra sin vei og lever?
24 “Amma in mai adalci ya juya daga adalcinsa ya yi zunubi ya kuma aikata abubuwa masu banƙyamar da mugun mutum ke aikatawa, zai rayu? Babu abubuwan adalcin da ya aikata da za a tuna da su. Saboda rashin amincinsa da kuma saboda zunubai da ya yi, zai mutu.
Men når en rettferdig vender om fra sin rettferdighet og gjør urett, gjør efter alle de vederstyggeligheter som den ugudelige gjør, skulde han da få leve? Ingen av de rettferdige gjerninger som han har gjort, skal tilregnes ham; for den troløshet han har vist, og for den synd han har gjort, skal han dø.
25 “Duk da haka kun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Ka ji, ya gidan Isra’ila. Hanyata ba daidai ba ce?
Og I sier: Herrens vei er ikke rett. Hør, du Israels hus! Er ikke min vei rett? Er det ikke eders veier som ikke er rette?
26 In mai adalci ya juye daga adalcinsa ya yi zunubi, zai mutu saboda wannan; saboda zunubin da ya yi, zai mutu.
Når en rettferdig vender om fra sin rettferdighet og gjør urett, så skal han dø til straff for det; for den urett som han gjør, skal han dø.
27 Amma in mugun mutum ya juye daga muguntarsa ya kuma yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, zai ceci ransa.
Og når en ugudelig vender om fra sin ugudelige ferd og gjør rett og rettferdighet, da skal han berge sitt liv.
28 Domin ya lura da dukan laifofin da ya yi ya kuma juye daga gare su, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
Han så og vendte om fra alle de overtredelser han hadde gjort; han skal visselig leve - han skal ikke dø.
29 Duk da haka mutanen Isra’ila sun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Hanyoyina ba daidai ba ne, ya gidan Isra’ila? Ba hanyoyinku ne ba daidai ba?
Men Israels hus sier: Herrens vei er ikke rett. Er ikke mine veier rette, Israels hus? Er det ikke eders veier som ikke er rette?
30 “Saboda haka, ya gidan Isra’ila, zan hukunta ku, kowa bisa ga hanyarsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba! Ku juye daga dukan laifofinku; sa’an nan zunubi ba zai zama sanadin fāɗuwarku ba.
Derfor vil jeg dømme eder, Israels hus, hver efter hans veier, sier Herren, Israels Gud. Vend om og vend eder bort fra alle eders overtredelser, forat ikke nogen misgjerning skal bli eder til fall!
31 Ku raba kanku da dukan laifofin da kuka yi, ku sami sabuwar zuciya da sabon ruhu. Don me za ku mutu, ya gidan Isra’ila?
Kast fra eder alle eders overtredelser, som I har forsyndet eder med, og få eder et nytt hjerte og en ny ånd! Hvorfor vil I dø, Israels hus?
32 Gama ba na jin daɗin mutuwar wani, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba don ku rayu!
For jeg har ikke behag i nogens død, sier Herren, Israels Gud; så omvend eder da, og I skal leve!

< Ezekiyel 18 >