< Ezekiyel 18 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Ilizwi likaThixo lafika kimi lisithi:
2 “Me ku mutane kuke nufi da faɗar wannan karin magana a kan ƙasar Isra’ila cewa, “‘Ubanni sun ci’ya’yan inabi masu tsami, haƙoran’ya’ya kuwa sun mutu’?
“Litshoni lina bantu nxa libetha isaga lesi ngelizwe lako-Israyeli lisithi: ‘Oyise badla amavini amunyu, amazinyo abantwana asetshelela’?
3 “Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ba za ku ƙara faɗar wannan karin magana a Isra’ila ba.
Ngeqiniso elinjengoba ngikhona, kutsho uThixo Wobukhosi, kalisayikusitsho isaga lesi ko-Israyeli.
4 Gama kowane mai rai nawa ne, mahaifi da ɗa, duk nawa ne. Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu.
Ngoba yonke imphefumulo ephilayo ngeyami, uyise kanye lendodana, bobabili ngokufanayo ngabami. Umphefumulo owonayo yiwo ozakufa.
5 “A ce akwai mai adalci wanda yake aikata abin da yake daidai da kuma gaskiya;
Kasithi kulomuntu olungileyo owenza okufaneleyo lokuqondileyo.
6 ba ya cin abinci a duwatsun tsafi ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Ba ya ƙazantar da matar maƙwabcinsa ko ya kwana da mace lokacin al’adarta ba.
Kadleli ezindaweni zokukhonzela zasentabeni loba athembe izithombe zendlu ka-Israyeli. Kangcolisi umfazi kamakhelwane wakhe loba alale lowesifazane esemazibukweni.
7 Ba ya cin zalin wani, amma yakan mayar wa wanda ya ba shi jingina abin da ya jinginar masa. Ba ya yi fashi amma yakan ba wa mayunwata abinci ya kuma tanada wa marasa tufafi riga.
Kancindezeli muntu kodwa uyabuyisela akuthathayo njengesibambiso sokwebolekwayo. Kabenzi ubuphangi kodwa unika abalambileyo ukudla kwakhe labanqunu abanike izigqoko.
8 Ba ya ba da bashi da ruwa ko ya karɓa ƙarin riba. Yakan janye hannunsa daga aikata mugunta yakan kuma yi shari’a cikin gaskiya tsakanin mutum da mutum.
Kabolekisi ukuba athole inzuzo loba athathe inzuzo edlulisileyo. Uyasithinta isandla sakhe ekwenzeni okubi njalo ehlulele kuhle phakathi komuntu lomuntu.
9 Yana bin ƙa’idodina yana kuma kiyaye dokokina da aminci. Wannan mutumin adali ne; tabbatacce zai rayu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Uyazilandela izimiso zami agcine lemithetho yami ngokuthembeka. Lowomuntu ulungile; ngempela uzaphila, kutsho uThixo Wobukhosi.
10 “A ce yana da ɗa wanda yana kisa ko yana yin ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa
Kasithi ulendodana elodlakela echitha igazi kumbe yenze loba yikuphi kwalezizinto
11 (ko da yake mahaifin bai yi ko ɗaya daga cikinsu ba). “Yakan ci abinci a duwatsun tsafi. Yakan ƙazantar da matar maƙwabci.
(lanxa uyise engenzanga lanye yazo): Idlela ezindaweni zokukhonzela ezisentabeni. Iyamngcolisa umfazi kamakhelwane wayo.
12 Yakan ci zalin matalauta da mabukata. Yakan yi fashi. Ba ya mayar da abin da aka jinginar masa. Ya dogara ga gumaka. Yana aikata ayyukan banƙyama.
Incindezela abayanga labaswelayo. Yenza ubuphangi. Kayibuyiseli eyakuthatha kuyisibambiso. Yethemba izithombe. Yenza izinto ezinengisayo.
13 Yakan ba da bashi da ruwa ya kuma karɓi riba mai yawa. Irin wannan mutum zai rayu? Ba zai rayu ba! Domin ya aikata dukan waɗannan abubuwa masu banƙyama, tabbatacce za a kashe shi, kuma hakkin jininsa zai zauna a kansa.
Yebolekisa ukuba ithole inzuzo njalo ithatha inzuzo edlulisileyo. Umuntu onjalo uzaphila na? Kasoze aphile! Ngenxa yokuba enze zonke lezizinto ezinengisayo uzabulawa mpela legazi lakhe lizakuba phezu kwekhanda lakhe.
14 “Amma a ce wannan ɗa yana da ɗa wanda ya ga dukan zunuban da mahaifinsa yake aikata, kuma ko da yake ya gan su, bai yi ko ɗaya daga cikin irin abubuwan nan ba, wato,
Kodwa kasithi indodana le ilendodana ezibonayo zonke izono ezenziwa nguyise, kodwa lanxa izibona, yona kayizenzi izinto ezinje:
15 “Bai ci abinci a duwatsun tsafi ba ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Bai ƙazantar da matar maƙwabcinsa ba.
Kayidleli ezindaweni zokukhonzela ezisentabeni, kumbe yethembe izithombe zendlu ka-Israyeli. Kayimngcolisi umfazi kamakhelwane wayo.
16 Bai ci zalin wani ko ya karɓi jingina ba. Ba ya fashi amma yakan ba da abincinsa ga mayunwata ya tanada tufafi wa marasa tufafi.
Kayincindezeli muntu kumbe ifune isibambiso ekwebolekiseni. Kayibenzi ubuphangi kodwa abalambileyo iyabapha ukudla kwayo inike labanqunu izigqoko.
17 Yakan janye hannunsa daga zunubi ba ya kuma ba da bashi da ruwa ko karɓan riba da yawa. Yakan kiyaye dokokina ya kuma bi ƙa’idodina. Ba zai mutu saboda zunubin mahaifinsa ba; tabbatacce zai rayu.
Iyasithinta isandla sayo ekoneni njalo kayithathi nzuzo loba inzuzo edlulisileyo. Iyagcina imilayo yami ilandele lezimiso zami. Kayiyikufela izono zikayise; izaphila impela.
18 Amma mahaifinsa zai mutu saboda zunubinsa, domin ya yi ƙwace, ya yi wa ɗan’uwansa fashi ya kuma yi abin da ba daidai ba a cikin mutanensa.
Kodwa uyise uzafela izono zakhe yena ngokwakhe, ngoba wabamba ngamandla, waphanga umfowabo wenza okubi ebantwini bakibo.
19 “Duk da haka kukan yi tambaya, ‘Me ya sa ɗan ba zai sami rabo a laifin mahaifinsa ba?’ Da yake ɗan ya yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina, tabbatacce zai rayu.
Ikanti liyabuza lithi, ‘Kungani indodana ingabi lecala likayise na?’ Njengoba indodana yenze okufaneleyo lokuqondileyo njalo inaka ukugcina izimiso zami, izaphila impela.
20 Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu. Ɗa ba zai sami rabo a laifin mahaifi ba, mahaifi ba zai sami rabo a laifi ɗa ba. Adalcin adali zai zama nasa, muguntar mugu za tă koma kansa.
Umphefumulo owonayo yiwo ozakufa. Indodana kayiyikuba lecala likayise, loba uyise abe lecala lendodana. Ukulunga komuntu olungileyo kuzabalelwa kuye, lobubi bomubi buzamelana laye.
21 “Amma in mugun mutum ya juya daga dukan zunubin da ya aikata ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina ya kuwa yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
Kodwa nxa umuntu omubi ephenduka kuzozonke izono azenzayo njalo agcine izimiso zami zonke enze okufaneleyo lokuqondileyo, uzaphila impela, akayikufa.
22 Babu laifin da ya yi da za a tuna da su. Saboda abubuwan adalcin da ya aikata, zai rayu.
Akukho kona kwakhe okuzakhunjulwa. Ngenxa yezinto ezilungileyo azenzileyo uzaphila.
23 Ina jin daɗin mutuwar mugu ne? In ji Ubangiji Mai Iko Duka. A maimako, ban fi jin daɗi sa’ad da suka juyo daga hanyoyinsu suka rayu ba?
Ngiyathokoza ngokufa komuntu omubi na? kutsho uThixo Wobukhosi. Esikhundleni salokho, kangithabi na nxa bephenduka ezindleleni zabo njalo baphile?
24 “Amma in mai adalci ya juya daga adalcinsa ya yi zunubi ya kuma aikata abubuwa masu banƙyamar da mugun mutum ke aikatawa, zai rayu? Babu abubuwan adalcin da ya aikata da za a tuna da su. Saboda rashin amincinsa da kuma saboda zunubai da ya yi, zai mutu.
Kodwa nxa umuntu olungileyo eguquka ekulungeni kwakhe enze izono njalo enze zona kanye izinto ezinengayo ezenziwa ngumuntu omubi, kambe uzaphila na? Akukho okwezinto ezilungileyo azenzayo okuzakhunjulwa. Ngenxa yecala lokungathembeki langenxa yezono azenzayo, uzakufa.
25 “Duk da haka kun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Ka ji, ya gidan Isra’ila. Hanyata ba daidai ba ce?
Kodwa lina lithi, ‘Indlela kaThixo kayilunganga.’ Zwana, wena ndlu ka-Israyeli: Indlela yami kayifanelanga na?
26 In mai adalci ya juye daga adalcinsa ya yi zunubi, zai mutu saboda wannan; saboda zunubin da ya yi, zai mutu.
Nxa umuntu olungileyo eguquka ekulungeni kwakhe enze izono, uzakufela lokho; ngenxa yezono azenzileyo uzakufa.
27 Amma in mugun mutum ya juye daga muguntarsa ya kuma yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, zai ceci ransa.
Kodwa nxa umuntu omubi ephenduka ebubini abenzileyo enze okufaneleyo lokuqondileyo, uzasilisa ukuphila kwakhe.
28 Domin ya lura da dukan laifofin da ya yi ya kuma juye daga gare su, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
Ngoba ucabanga konke okubi akwenzayo aphenduke kukho, uzaphila impela; akayikufa.
29 Duk da haka mutanen Isra’ila sun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Hanyoyina ba daidai ba ne, ya gidan Isra’ila? Ba hanyoyinku ne ba daidai ba?
Ikanti indlu ka-Israyeli ithi, ‘Indlela kaThixo kayilunganga.’ Izindlela zami kazilunganga na, wena ndlu ka-Israyeli?
30 “Saboda haka, ya gidan Isra’ila, zan hukunta ku, kowa bisa ga hanyarsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba! Ku juye daga dukan laifofinku; sa’an nan zunubi ba zai zama sanadin fāɗuwarku ba.
Ngakho-ke wena ndlu ka-Israyeli, lowo lalowo ngizamahlulela ngokumayelana lezindlela zakhe, kutsho uThixo Wobukhosi. Phendukani! Tshiyani ububi benu bonke; ngalokho isono kasiyikuba yikufa kwenu.
31 Ku raba kanku da dukan laifofin da kuka yi, ku sami sabuwar zuciya da sabon ruhu. Don me za ku mutu, ya gidan Isra’ila?
Zikhululeni kukho konke okubi elikwenzileyo, lizuze inhliziyo entsha lomoya omutsha. Kungani na uzakufa, wena ndlu ka-Israyeli?
32 Gama ba na jin daɗin mutuwar wani, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba don ku rayu!
Ngoba angithokozi ngokufa loba ngokukabani, kutsho uThixo Wobukhosi. Phendukani liphile!”

< Ezekiyel 18 >