< Ezekiyel 18 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Niheo amako indraike ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe;
2 “Me ku mutane kuke nufi da faɗar wannan karin magana a kan ƙasar Isra’ila cewa, “‘Ubanni sun ci’ya’yan inabi masu tsami, haƙoran’ya’ya kuwa sun mutu’?
Ino ty tea’ areo ho saontsieñe, ie manoñoñe o razan-drehake zao ty amy tane’ Israeley, manao ty hoe; Nikama valoboke makira o roae’eo vaho mangitsy ty nife’ o amori’eo?
3 “Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ba za ku ƙara faɗar wannan karin magana a Isra’ila ba.
Aa kanao velon-dRaho, hoe t’Iehovà Talè, le tsy hanam-pototse ka nahareo hanoñoñe i razan-drehakey e Israele ao.
4 Gama kowane mai rai nawa ne, mahaifi da ɗa, duk nawa ne. Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu.
Oniño te kila ahy ze arofo; fonga ahy ty fiain-drae naho ty fiain’anake; ze ondaty manao hakeo ro hihomake.
5 “A ce akwai mai adalci wanda yake aikata abin da yake daidai da kuma gaskiya;
Fa naho vantañe t’indaty, manao ty hahiti’e naho ty havañonañe,
6 ba ya cin abinci a duwatsun tsafi ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Ba ya ƙazantar da matar maƙwabcinsa ko ya kwana da mace lokacin al’adarta ba.
tsy mikama an-kaboañe ey, naho tsy miandra fihaino amo samposampon’ anjomba’ Israeleo naho tsy mandeotse ty valin-drañe’e, vaho tsy mitotoke rakemba miambolañe,
7 Ba ya cin zalin wani, amma yakan mayar wa wanda ya ba shi jingina abin da ya jinginar masa. Ba ya yi fashi amma yakan ba wa mayunwata abinci ya kuma tanada wa marasa tufafi riga.
tsy mamorekeke ondaty, fe mañavak’ amy mpampisongoy ty nampitsaloha’e, tsy mampikametse, fe mamahañe ty kerè ami’ty mahakama’e vaho manaroñe ty mihalo an-tsikiñe;
8 Ba ya ba da bashi da ruwa ko ya karɓa ƙarin riba. Yakan janye hannunsa daga aikata mugunta yakan kuma yi shari’a cikin gaskiya tsakanin mutum da mutum.
tsy mampisongo hangala’e ana’e naho tsy mandrambe tombo’e, manintake ty fità’e ami’ty hatsivokarañe, le manao zaka to añivo’ t’indaty naho t’indaty,
9 Yana bin ƙa’idodina yana kuma kiyaye dokokina da aminci. Wannan mutumin adali ne; tabbatacce zai rayu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
vaho mañavelo amo fañèkoo naho mitàna o fepèkoo hanao ty hiti’e. Vañon-dre tsi-mete tsy ho veloñe, hoe t’Iehovà Talè.
10 “A ce yana da ɗa wanda yana kisa ko yana yin ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa
Aa ie mahatoly anake ho malaso ndra mpampiori-dio
11 (ko da yake mahaifin bai yi ko ɗaya daga cikinsu ba). “Yakan ci abinci a duwatsun tsafi. Yakan ƙazantar da matar maƙwabci.
(ndra te tsy manao ndra raik’ amy raha rezay ty rae’e); ie mifanjotse an-kaboañe ey, mamahotse ty valin-drañe’e,
12 Yakan ci zalin matalauta da mabukata. Yakan yi fashi. Ba ya mayar da abin da aka jinginar masa. Ya dogara ga gumaka. Yana aikata ayyukan banƙyama.
mamorekeke ty rarake naho ty poi’e, mikizo, tsy mañavake songo, miandra amy ze samposampo, mbore manao hativàñe,
13 Yakan ba da bashi da ruwa ya kuma karɓi riba mai yawa. Irin wannan mutum zai rayu? Ba zai rayu ba! Domin ya aikata dukan waɗannan abubuwa masu banƙyama, tabbatacce za a kashe shi, kuma hakkin jininsa zai zauna a kansa.
mitake ana’e naho mampisongo naho mangala tombo’e, aa vaho ho velon-dre? Toe tsy ho veloñe; hativàñe iaby i nanoe’e rezay; tsy mahay tsy havetrake, vaho ho ama’e ty lio’e.
14 “Amma a ce wannan ɗa yana da ɗa wanda ya ga dukan zunuban da mahaifinsa yake aikata, kuma ko da yake ya gan su, bai yi ko ɗaya daga cikin irin abubuwan nan ba, wato,
Aa ie misamak’ anake maharendreke o hene hakeo nanoen-droae’eo, le ndra te oni’e tsy orihe’e,
15 “Bai ci abinci a duwatsun tsafi ba ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Bai ƙazantar da matar maƙwabcinsa ba.
tsy mikama am-bohitsey, tsy miandra amo samposampo’ Israeleo, tsy mandeotse ty valin-drañe’e,
16 Bai ci zalin wani ko ya karɓi jingina ba. Ba ya fashi amma yakan ba da abincinsa ga mayunwata ya tanada tufafi wa marasa tufafi.
naho tsy mamorekeke ondaty, tsy mitana ty tsinoa’e, tsy mampikametse, te mone fahana’e ty saliko, saroña’e sikiñe ty miboridañe
17 Yakan janye hannunsa daga zunubi ba ya kuma ba da bashi da ruwa ko karɓan riba da yawa. Yakan kiyaye dokokina ya kuma bi ƙa’idodina. Ba zai mutu saboda zunubin mahaifinsa ba; tabbatacce zai rayu.
naho sintone’e ty fità’e tsy hanindry ty rarake, tsy mandrambe ana’e, tsy mampitombo, ie manao ze nandiliako iaby vaho mañavelo amo fañèkoo, le tsy hihomake an-tahin-drae’e, fa toe ho veloñe.
18 Amma mahaifinsa zai mutu saboda zunubinsa, domin ya yi ƙwace, ya yi wa ɗan’uwansa fashi ya kuma yi abin da ba daidai ba a cikin mutanensa.
Ty rae’e ka, ie namorekeke am-pampisoañañe, naho nitavañe an-drahalahi’e, vaho nanao ty tsy havokarañe am’ ondati’eo; oniño t’ie tsy mete tsy hikenkañe ty amo hakeo’eo.
19 “Duk da haka kukan yi tambaya, ‘Me ya sa ɗan ba zai sami rabo a laifin mahaifinsa ba?’ Da yake ɗan ya yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina, tabbatacce zai rayu.
Aa naho manao ty hoe nahareo, Aa vaho akore te tsy vavè’ i ana’ey ty tahin-drae’e? Amy te niaiña’ i anakey o lilio, naho ty havañonañe, naho nivontitire’e iaby o fañèkoo, vaho nanoe’e, le toe ho veloñe.
20 Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu. Ɗa ba zai sami rabo a laifin mahaifi ba, mahaifi ba zai sami rabo a laifi ɗa ba. Adalcin adali zai zama nasa, muguntar mugu za tă koma kansa.
T’indaty manao hakeo ty hihomake. Tsy hivave ty tahin-drae’e ty ana’e, vaho tsy hivave ty hakeon’ ana’e ty rae; fa ty havañona’ i vantañey ro aze, naho ty haratia’ i lo-tserekey ro aze.
21 “Amma in mugun mutum ya juya daga dukan zunubin da ya aikata ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina ya kuwa yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
Aa naho iambohoa’ i raty tserekey o hakeo nanoe’eo naho mifahatse amo hene fañèkoo vaho mañavelo an-kamarentane naho an-kahiti’e, toe ho velon-dre fa tsy hivetrake.
22 Babu laifin da ya yi da za a tuna da su. Saboda abubuwan adalcin da ya aikata, zai rayu.
Tsy ho volilieñe ama’e o fiolàñe iaby nanoe’eo; o havañonañe anoe’eo ro hiveloma’e.
23 Ina jin daɗin mutuwar mugu ne? In ji Ubangiji Mai Iko Duka. A maimako, ban fi jin daɗi sa’ad da suka juyo daga hanyoyinsu suka rayu ba?
Paiako hao ty fihomaha’ o lo-tserekeo? hoe t’Iehovà Talè, Tsy hàmake te apo’e o sata’eo, soa te ho veloñe?
24 “Amma in mai adalci ya juya daga adalcinsa ya yi zunubi ya kuma aikata abubuwa masu banƙyamar da mugun mutum ke aikatawa, zai rayu? Babu abubuwan adalcin da ya aikata da za a tuna da su. Saboda rashin amincinsa da kuma saboda zunubai da ya yi, zai mutu.
Fa naho mienga i havantaña’ey ty vantañe naho manao hakeo, vaho fonga anoe’e ty sata tiva’ o tsivokatseo, ho veloñe hao? Toe tsy ho volilieñe ama’e ze hene havantañañe nanoe’e, fa i fiolàñe nandilara’ey naho o tahiñe nanoe’eo ty hivetraha’e.
25 “Duk da haka kun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Ka ji, ya gidan Isra’ila. Hanyata ba daidai ba ce?
Aa naho anoa’ areo ty hoe: Tsy mira ty lala’ i Talè. Mijanjiña arè ry anjomba’ Israele: Ty lalako hao ro tsy mira? kera ty anahareo ro mengoke.
26 In mai adalci ya juye daga adalcinsa ya yi zunubi, zai mutu saboda wannan; saboda zunubin da ya yi, zai mutu.
Naho apo’ ty vantañe ty havantaña’e vaho manao hakeo, le hihomake re; o tahiñe nanoe’eo ty hivetraha’e.
27 Amma in mugun mutum ya juye daga muguntarsa ya kuma yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, zai ceci ransa.
Ie ka, naho aforintse’ i tsivokatsey o tsy havokarañe nanoe’eo, vaho mañavelo ami’ty fahiti’e naho ty havantañañe le hirombak’aiñe.
28 Domin ya lura da dukan laifofin da ya yi ya kuma juye daga gare su, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
Kanao nioni’e naho fonga nado’e o fiolàñe nanoe’eo, le toe ho veloñe; tsy hihomake.
29 Duk da haka mutanen Isra’ila sun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Hanyoyina ba daidai ba ne, ya gidan Isra’ila? Ba hanyoyinku ne ba daidai ba?
Aa ie henaneo, naho hanao ty hoe ty anjomba’ Israele, tsy vantañe ty lala’ i Talè; Ry Anjomba’ Israele, tsy mahity hao o lalakoo? Toe ty lala’ areo ro tsy vantañe.
30 “Saboda haka, ya gidan Isra’ila, zan hukunta ku, kowa bisa ga hanyarsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba! Ku juye daga dukan laifofinku; sa’an nan zunubi ba zai zama sanadin fāɗuwarku ba.
Aa le ho zakaeko nahareo ry anjomba’ Israele, songa ty amo sata’eo, hoe t’Iehovà Talè. Misolohoa vaho iambohò o fiolà’ areoo, tsy mone hampiantoe’ o tahi’ areoo.
31 Ku raba kanku da dukan laifofin da kuka yi, ku sami sabuwar zuciya da sabon ruhu. Don me za ku mutu, ya gidan Isra’ila?
Ahifiho tsy ho ama’ areo ze fonga fiolàñe niolà’ areo, naho itseneo troke vao, vaho arofo vao; fa ino ty hivetraha’ areo, ry anjomba’ Israele?
32 Gama ba na jin daɗin mutuwar wani, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba don ku rayu!
Toe tsy mahafale ahy ty fihomaha’ i mikoromakey, hoe t’Iehovà Talè; aa le mimpolia soa te ho veloñe.