< Ezekiyel 18 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
HIKI hou mai la ka olelo a Iehova ia'u, i mai la,
2 “Me ku mutane kuke nufi da faɗar wannan karin magana a kan ƙasar Isra’ila cewa, “‘Ubanni sun ci’ya’yan inabi masu tsami, haƙoran’ya’ya kuwa sun mutu’?
O ke aha ka oukou mea e olelo ai i keia olelo nane no ka aina o ka Iseraela, i ka i ana, Ua ai na makuakane i na huawaina awaawa, a ua hooiia na niho o na kamalii?
3 “Muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, ba za ku ƙara faɗar wannan karin magana a Isra’ila ba.
Ma ko'u ola ana, wahi a Iehova ka Haku, aohe a oukou mea e olelo hou ai i keia olelo nane iloko o ka Iseraela.
4 Gama kowane mai rai nawa ne, mahaifi da ɗa, duk nawa ne. Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu.
Aia hoi, no'u na uhane a pau: me ka uhane o ka makuakane, pela hoi ka uhane o ke keiki, no'u ia; o ka uhane lawehala, oia ke make.
5 “A ce akwai mai adalci wanda yake aikata abin da yake daidai da kuma gaskiya;
Aka, ina he pono ke kanaka, a hana hoi ia i ka mea ku i ke kanawai a me ka maikai,
6 ba ya cin abinci a duwatsun tsafi ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Ba ya ƙazantar da matar maƙwabcinsa ko ya kwana da mace lokacin al’adarta ba.
Aole hoi i ai maluna o na mauna, aole hoi i leha ae kona mau maka i na kii o ka ohana a Iseraela, aole hoi i hoohaumia i ka wahine a kona hoalauna, aole hoi i hookokoke aku i ka wahine heekoko,
7 Ba ya cin zalin wani, amma yakan mayar wa wanda ya ba shi jingina abin da ya jinginar masa. Ba ya yi fashi amma yakan ba wa mayunwata abinci ya kuma tanada wa marasa tufafi riga.
Aole hoi i hooluhihewa i kekahi; a ua hoihoi i ka mea aie i kana i waiho ai ia ia, aole hoi i kaili i ka kekahi ma ka lalau wale; ua haawi hoi i kana berena i ka mea pololi; a ua hoouhi me ke kapa komo i ka mea kapa ole;
8 Ba ya ba da bashi da ruwa ko ya karɓa ƙarin riba. Yakan janye hannunsa daga aikata mugunta yakan kuma yi shari’a cikin gaskiya tsakanin mutum da mutum.
Ka mea aole i haawi aku e uku kualaia mai, aole hoi i lawe i ke kuala; ua hoihoi mai i kona lima mai ka hewa mai, a ua hooponoponoia'ku iwaena o kekahi me kekahi kanaka,
9 Yana bin ƙa’idodina yana kuma kiyaye dokokina da aminci. Wannan mutumin adali ne; tabbatacce zai rayu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ua hele hoi ma ko'u mau kanawai, a ua malama i ka'u mau kauoha, e hana pololei; he pono ia, e ola io ia, wahi a Iehova ka Haku.
10 “A ce yana da ɗa wanda yana kisa ko yana yin ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa
A ina loaa ia ia ke keiki lalau hewa, he mea hookahe koko, a hana hoi i ka mea like me keia,
11 (ko da yake mahaifin bai yi ko ɗaya daga cikinsu ba). “Yakan ci abinci a duwatsun tsafi. Yakan ƙazantar da matar maƙwabci.
Aole hoi i hana ma kela mau mea, aka, ua ai maluna o na mauna, a ua hoohaumia i ka wahine a kona hoalauna,
12 Yakan ci zalin matalauta da mabukata. Yakan yi fashi. Ba ya mayar da abin da aka jinginar masa. Ya dogara ga gumaka. Yana aikata ayyukan banƙyama.
Ua hooluhihewa i ka mea haahaa a me ka nele, ua kaili i ka hai ma ka lalau wale, aole hoi i hoihoi aku i ka uku panai i haawiia mai, ua leha ae kona mau maka i na akua kii, ua hana hoi i ka mea inainaia;
13 Yakan ba da bashi da ruwa ya kuma karɓi riba mai yawa. Irin wannan mutum zai rayu? Ba zai rayu ba! Domin ya aikata dukan waɗannan abubuwa masu banƙyama, tabbatacce za a kashe shi, kuma hakkin jininsa zai zauna a kansa.
Ua haawi aku e uku kualaia mai, ua lawe hoi i ka uku panee; alaila e ola anei ia? Aole ia e ola; ua hana oia i keia mau mea inainaia a pau. E make io no ia, a maluna ona kona koko iho.
14 “Amma a ce wannan ɗa yana da ɗa wanda ya ga dukan zunuban da mahaifinsa yake aikata, kuma ko da yake ya gan su, bai yi ko ɗaya daga cikin irin abubuwan nan ba, wato,
Eia hoi, ina loaa ia ia ke keiki i ike i na hewa a pau a kona makuakane i hana'i, a ua hoomanao, aole hoi i hana like me ia,
15 “Bai ci abinci a duwatsun tsafi ba ko ya dogara ga gumakan gidan Isra’ila. Bai ƙazantar da matar maƙwabcinsa ba.
Aole i ai maluna o na mauna, aole i leha'e kona mau maka i na kii o ka ohana a Iseraela, aole hoi i hoohaumia i ka wahine a kona hoalauna,
16 Bai ci zalin wani ko ya karɓi jingina ba. Ba ya fashi amma yakan ba da abincinsa ga mayunwata ya tanada tufafi wa marasa tufafi.
Aole hoi i hooluhihewa i kekahi, aole hoi i lawe i ka uku panai, aole hoi i kaili ma ka lalau wale, aka, ua haawi i kana berena i ka mea pololi, a na hoouhi me ke kapa komo i ka mea kapa ole,
17 Yakan janye hannunsa daga zunubi ba ya kuma ba da bashi da ruwa ko karɓan riba da yawa. Yakan kiyaye dokokina ya kuma bi ƙa’idodina. Ba zai mutu saboda zunubin mahaifinsa ba; tabbatacce zai rayu.
Ua hoihoi mai i kona lima mai luna mai o ka mea ilihune, aole i lawe i ke kuala, a me ka uku panee; ua hana nae ma kuu kauoha, ua hele hoi ma ko'u mau kanawai; aole ia e make no ka hewa o kona makuakane; e ola io no ia.
18 Amma mahaifinsa zai mutu saboda zunubinsa, domin ya yi ƙwace, ya yi wa ɗan’uwansa fashi ya kuma yi abin da ba daidai ba a cikin mutanensa.
A o kona makuakane, no ka mea, ua hooluhihewa aloha ole ia, ua kaili i ka kona hoahanau ma ka lalau wale, a o ka mea pono ole kana i hana'i iwaena o kona poe kanaka, aia hoi, oia ke make iloko o koua hewa.
19 “Duk da haka kukan yi tambaya, ‘Me ya sa ɗan ba zai sami rabo a laifin mahaifinsa ba?’ Da yake ɗan ya yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina, tabbatacce zai rayu.
Aka, ke olelo nei oukou, No ke aha la e hoopai ole ia'i ke keiki no ka hewa o kona makuakane? Aia hana ke keiki i ka mea pono, a i malama hoi i ko'u mau kanawai a pau, a hana hoi ia lakou, e ola io no ia.
20 Mutumin da ya yi zunubi shi zai mutu. Ɗa ba zai sami rabo a laifin mahaifi ba, mahaifi ba zai sami rabo a laifi ɗa ba. Adalcin adali zai zama nasa, muguntar mugu za tă koma kansa.
O ka uhane lawehala, oia ke make. Aole e hali ke keiki i ka hewa o ka makuakane, aole hoi e hali ka makuakane i ka hewa o ke keiki: o ka pono o ka mea pono, maluna iho ona no ia; a o ka hewa a ka mea hewa, maluna no ona hoi ia.
21 “Amma in mugun mutum ya juya daga dukan zunubin da ya aikata ya kuma kiyaye dukan ƙa’idodina ya kuwa yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
Aka, ina e huli mai ka mea hewa mai na hewa a pau ana i hana'i, a e malama i ko'u mau kanawai a pau, a e hana hoi i ka mea ku i ke kanawai a me ka maikai, e ola io no ia, aole ia e make.
22 Babu laifin da ya yi da za a tuna da su. Saboda abubuwan adalcin da ya aikata, zai rayu.
O na hewa ana i hana'i, aole ia e oleloia'ku ia ia; iloko o kona pono ana i hana'i e ola no ia.
23 Ina jin daɗin mutuwar mugu ne? In ji Ubangiji Mai Iko Duka. A maimako, ban fi jin daɗi sa’ad da suka juyo daga hanyoyinsu suka rayu ba?
He oluolu iki anei ko'u ke make ka lawehala, wahi a Iehova ka Haku; aole hoi e huli mai ia mai kona mau aoao, a ola ia?
24 “Amma in mai adalci ya juya daga adalcinsa ya yi zunubi ya kuma aikata abubuwa masu banƙyamar da mugun mutum ke aikatawa, zai rayu? Babu abubuwan adalcin da ya aikata da za a tuna da su. Saboda rashin amincinsa da kuma saboda zunubai da ya yi, zai mutu.
Aka, i ka wa e huli ae ka mea pono mai kona pono ae a hana ma ka hewa, a hana hoi mamuli o na mea inainaia a ka lawehala i hana'i, e ola anei ia? O kona pono a pau ana i hana'i, aole ia e oleloia'ku; iloko o kona hewa ana i hana'i, a iloko o kona lawehala ana i lawehala'i, e make no ia iloko o ia mau mea.
25 “Duk da haka kun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Ka ji, ya gidan Isra’ila. Hanyata ba daidai ba ce?
A ke olelo nei oukou, Aole kaulike ka aoao o ka Haku. E hoolohe mai ano, e ka ohana a Iseraela, aole anei ewaewa ole ko'u mau aoao? Aole anei o ko oukou mau aoao ka i ewaewa?
26 In mai adalci ya juye daga adalcinsa ya yi zunubi, zai mutu saboda wannan; saboda zunubin da ya yi, zai mutu.
Aia huli ae ka mea pono mai kona pono ae, a hana hoi ma ka hewa, a make ilaila, no kona hewa ana i hana'i e make ai ia.
27 Amma in mugun mutum ya juye daga muguntarsa ya kuma yi abin da yake daidai da kuma gaskiya, zai ceci ransa.
A ina i huli ka mea hewa mai kona hewa ana i hana'i, a hana hoi ia i ka mea ku i ke kanawai a me ka maikai, e hoola oia i kona uhane.
28 Domin ya lura da dukan laifofin da ya yi ya kuma juye daga gare su, tabbatacce zai rayu; ba zai mutu ba.
No ka mea, ua hoomanao oia, a ua huli mai ia mai kona mau hewa a pau ana i hana'i, e ola io ia, aole ia e make.
29 Duk da haka mutanen Isra’ila sun ce, ‘Hanyar Ubangiji ba daidai ba ce.’ Hanyoyina ba daidai ba ne, ya gidan Isra’ila? Ba hanyoyinku ne ba daidai ba?
Aka, ke olelo nei ka ohana a ka Iseraela, Ua ewaewa ka aoao o ka Haku. E ka ohana a Iseraela, aole anei i ewaewa ole Wa mau aoao? Aole anei ko oukou mau aoao ka i ewaewa?
30 “Saboda haka, ya gidan Isra’ila, zan hukunta ku, kowa bisa ga hanyarsa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba! Ku juye daga dukan laifofinku; sa’an nan zunubi ba zai zama sanadin fāɗuwarku ba.
Nolaila, e hoopai aku au ia oukou, e ka ohana a Iseraela, kela mea keia mea e like me kona aoao, wahi a Iehova ka Haku: e mihi oukou, a e huli mai, mai ko oukou mau hewa a pau, i ole ai e lilo ka hewa i make no oukou.
31 Ku raba kanku da dukan laifofin da kuka yi, ku sami sabuwar zuciya da sabon ruhu. Don me za ku mutu, ya gidan Isra’ila?
E kiola aku mai o oukou aku i ko oukou mau hewa a pau, a oukou i hana hewa ai, a e hana no oukou i naau hou i uhane hou hoi; no ka mea, no ke aha la e make ai oukou, e ka ohana a Iseraela?
32 Gama ba na jin daɗin mutuwar wani, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ku tuba don ku rayu!
No ka mea, aole o'u oluolu i ka make o ka mea i make, wahi a Iehova ka Haku; nolaila, e huli mai oukou, a e ola.

< Ezekiyel 18 >