< Ezekiyel 17 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Le niheo amako ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
2 “Ɗan mutum, ka shirya kacici-kacici ka faɗa wa gidan Isra’ila misali.
O ana’ondatio, taroño ty razan-drehake, naho saontsio tafatoño ty anjomba’ Israele,
3 Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa babbar gaggafa mai manyan fikafikai, dogayen gasusuwa da gasusuwa da yawa masu launi iri-iri ta zo Lebanon. Ta cire kan al’ul,
ami’ty hoe, Hoe ty nafè’ Iehovà Talè, Nivotrake e Libanone ao ty vantio ra’elahy, amañ’ elatse jabajaba naho elatse lava, nohoñem-bolo maro-volo vaho nipetake an-tsampa’ ty mendorave loho abo;
4 ta karya kan tohonsa da yake can bisansa ta kai ƙasar ciniki, inda ta shuka shi a birnin’yan kasuwa.
tsinongo’e ty lengo’e naho nente’e mb’ an-tane bey tsena mb’eo; vaho navotra’e an-drovam-pampibalibalik’ ao.
5 “‘Ta ɗebi waɗansu irin ƙasarku ta sa a ƙasa mai taƙi. Ta shuka shi kamar itacen wardi kusa da ruwa mai yawa,
Nangala’e ka ty tabiri’ i taney naho tinongi’e an-teteke kobokara ao; napo’e marine rano bei-henehene eo, vaho najado’e hoe solohotse.
6 ya kuwa yi toho ya zama kuringa gajeruwa mai yaɗuwa. Rassanta suka tanƙwasa wajen gaggafar, amma saiwoyinta suka zauna a ƙarƙashinta. Ta haka ta zama kuringa, ta yi rassa ta kuma fid da ganyaye.
Nibotiboty re, ninjare vahe maro tsampa’e nandrevake naho petrake, vaho nitolike ama’e o singa’eo, fe ambane’e ao o vaha’eo. Aa le ninjare vahe re; nitirian-tora’e naho nampitakare’e mb’eo mb’eo o singa’eo.
7 “‘Akwai kuma wata babbar gaggafa mai manyan fikafikai da gashi mai yawa. Kuringan nan ta tanƙwasa saiwoyinta zuwa wajen wannan gaggafa daga inda aka shuka ta, ta kuma miƙe rassanta wajenta don gaggafar ta yi mata banruwa.
Teo ka ty vantio ra’elahy amañ’ elatse jabajaba naho volo maro; le heheke te natola’ i vahey mb’ama’e o vaha’ eo, vaho nahiti’e mb’ama’e o tora’eo boak’ amy vavahaly namboleañe aze hanondraha’ey.
8 An shuka ta a ƙasa mai kyau kusa da ruwa mai yawa don tă yi rassa masu yawa, ta ba da’ya’ya ta kuma zama kuringa mai daraja.’
Toe nitongise’e an-tane soa marine rano mihenehene, hitiria’ o tora’eo, hiegoego ho vahe soa.
9 “Ka gaya musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa wannan za tă ci gaba? Ba za a tumɓuke ta a kuma kakkaɓe’ya’yanta don ta bushe ba? Dukan sababbin tohonta za su bushe. Ba sai da hannu mai ƙarfi, ko kuwa da yawan mutane za a tumɓuke ta daga saiwoyinta ba.
Ano ty hoe: Hoe ty nafè’ Iehovà Talè, Hiraorao v’izay? Tsy hombota’e hao o vaha’eo naho hampiantoe’e o voa’eo vaho hapo’e hiforejeje—le sindre hiheatse o raven-doha-tao’eo? Le ndra haozaram-bey ndra ondaty mitozantozañe tsy hahafitroats’ aze boak’ ambahatse.
10 Ko da an sāke shuka ta, za tă yi amfani ne? Ba za tă bushe gaba ɗaya sa’ad da iskar gabas ta hura ba, tă bushe a ƙasar da ta yi girma?’”
Oniño, t’ie aketsa eo, hihaveloñe hao? Tsy hiheatse amy zao hao naho iozà’ i tiok’atiñanañey? Toe hiforejeje amo vavahaly nitiria’eo.
11 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Niheo amako indraike ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
12 “Ka faɗa wa gidan’yan tawayen nan, ‘Ba ka san abin da waɗannan abubuwa suke nufi ba?’ Ka faɗa musu cewa, ‘Sarkin Babilon ya tafi Urushalima ya tafi da sarkinta da kuma manyan garinta, ya dawo da su Babilon.
Saontsio henaneo i anjomba miolay: Fohi’ areo hao ty ango’ i taliliy? Taroño am’ iereo ty hoe: Hehe fa nivotrake e Ierosalaime ty mpanjaka’ i Bavele, naho rinambe’e i mpanjaka’ey naho o roandria’eo, vaho nasese’e mindre ama’e mb’e Bavele mb’eo;
13 Sa’an nan ya ɗauki wani daga iyalin sarauta ya yi yarjejjeniya da shi, ya sa shi ya yi rantsuwa. Ya kuma tafi da shugabannin ƙasar,
le rinambe’e ty tiri’ i fifeheañey naho nifañina’e vaho nampifanta’e; fa rinambe’e ka o fanalolahi’ i taneio,
14 don a raunana masarautar, kada tă ƙara tashi, amma ta tsaya dai kan cika yarjejjeniyarsa.
soa te hafotsak’ ambane i fifeheañey tsy hiongake ka, soa te ho tana’e ty nifañina’e vaho hirekets’ ama’e.
15 Amma sarkin nan ya yi tawaye a kan sarkin Babilon ta wurin aika jakadunsa zuwa Masar don a ba shi dawakai da sojoji masu yawa. Zai ci nasara? Shi da ya yi wannan abu zai tsira? Zai iya taka yarjejjeniya har ya tsere?
F’ie niola ami’te nirahe’e mb’e Mitsraime mb’eo o sorotà’eo, hañomeza’ iareo soavala naho ondaty maro. Hiraorao hao re? Hapoke hipoliotse hao ty manao izay? Hadoñe hivongaritse hao i nivalik’ amy fañina’eiy?
16 “‘Muddin in raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zai mutu a Babilon, a ƙasar sarkin nan da ya naɗa shi, domin bai cika rantsuwa da alkawarin da ya yi ba.
Aa kanao velon-dRaho hoe t’Iehovà Talè, le amy fimoneña’ i mpanjaka’ nañoreñ’ aze ho mpanjakay, ie tsinambolitio’e i nifantà’ey naho nifotera’e i fañina’ey, le añivo’ i Bavele ao ty hihomaha’e.
17 Fir’auna da yawan sojojinsa da kuma yawan jama’arsa ba zai zama da taimako gare shi a yaƙi ba, sa’ad da sarkin Babilon zai gina mahaurai ya kuma yi ƙawanya don yă hallaka rayuka masu yawa.
Le tsy hahafañolotse aze t’i Parò amo lahin-defoñe mitozantozañeo naho amy valobohò’ey, ie amotria’ iareo tamboho, naho andranjia’e fikalañe fatratse hañitoa’e t’indaty maro,
18 Bai cika rantsuwa ba ta wurin take alkawari. Domin sarkin Isra’ila ya ƙulla alkawari ya kuma aikata dukan waɗannan abubuwa, ba zai tsira ba.
ie nañamavo i fantay, nivalike amy fañinay, naho nanolo-pitàñe mbore nanao ieaby rezay, toe tsy hipoliotse.
19 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce muddin ina raye, zan nemi hakkin rantsuwata da ya ƙi cikawa da kuma alkawarin da ya take.
Aa le hoe ty nafè’ Iehovà Talè; Kanao velon-dRaho, le hafoteko añ’ambone’e eo i nifantàko nitsambolitio’ey naho i fañinako navali’ey.
20 Zan kafa masa tarkona, zai kuma fāɗi a tarkona. Zan kawo shi a Babilon in kuma hukunta shi a can domin ya yi mini rashin aminci.
Le halafiko ama’e ty haratoko, naho ho tsepaheñe an-koboko ao, le Izaho ty hanese aze mb’e Bavele añe, hizaka aze amo fandilarañe niolà’e amakoo.
21 Dukan sojojinsa zaɓaɓɓu za a kashe su da takobi, za a kuma watsar da waɗanda suka ragu ko’ina. Ta haka za ku san cewa Ni Ubangiji na faɗa.
Sindre hampikorovohe’ ty fibara o gike ama’eo naho o fonga lahin-defo’eo, naho songa hampiparatsaheñe mb’amo tiokeo mb’eo ze sehanga’e; ho fohi’ areo te Izaho Iehovà ty nitsara.
22 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ni kaina zan cire toho a kan itacen al’ul da yake can bisa in shuka; zan kuma karya ƙanƙanin reshe daga can bisan tohon in shuka a dutse mai tsayi.
Hoe ty nafè’ Iehovà Talè; Ho tsongoeko ka ty tora’e an-tiotio’ i talý aboy, naho haoreko; ho harateko boak’ an-tora’e fatratse ty lengo’e maleme, vaho haketsako an-tamboho abo mininginingy ey;
23 A ƙwanƙolin dutsen Isra’ila zan shuka shi; zai yi rassa yă ba da’ya’ya yă kuma zama al’ul mai daraja. Tsuntsaye iri-iri za su yi sheƙa a cikinsa; za su sami mafaka a inuwar rassansa.
amy vohitse abo’ Israeley ty hamboleako aze le hitiry tsampa’e naho hamoa voa vaho hinjare talý fanjaka; le sindre himoneñ’ ambane’e ao ze karazam-boroñe; naho songa hitsolok’ an-kalo’ o tora’eo ze raha mitiliñe.
24 Dukan itatuwan jeji za su san cewa Ni Ubangiji ne mai sa manyan itatuwa su zama ƙanana in kuma sa ƙananan itatuwa su zama manya. Nakan sa ɗanyen itace ya bushe, busasshen itace kuma ya zama ɗanye. “‘Ni Ubangiji na faɗa, zan kuma aikata.’”
Le ho rendre’ ze hene hatae am-patrañe ao te Izaho Iehovà ty nampideboñe i hatae nijoalay, naho naonjoko ty hatae bory; nampiforejejèko ty hatae leñe vaho nampiraoraoeko ty hatae maike; Izaho Iehovà ty nitsara naho nanao.