< Ezekiyel 17 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
BAWIPA e lawk kai koe a pha teh,
2 “Ɗan mutum, ka shirya kacici-kacici ka faɗa wa gidan Isra’ila misali.
tami capa Isarel imthung dawkvah pâveinae sak pouh haw, bangnuenae buet touh dei pouh.
3 Ka ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa babbar gaggafa mai manyan fikafikai, dogayen gasusuwa da gasusuwa da yawa masu launi iri-iri ta zo Lebanon. Ta cire kan al’ul,
Ahnimouh koe Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Mataw kalenpounge rathei kakawpoung e a tawn teh a rathei hmo kasawpoung e, a em kaawm ni teh a muen kathapoung e hah Lebanon mon dawk a kamleng teh Sidar thing e a donghmo hah a la.
4 ta karya kan tohonsa da yake can bisansa ta kai ƙasar ciniki, inda ta shuka shi a birnin’yan kasuwa.
A kang dawk e a dawn kanaw poung e a khoe teh, tami hno kayawtnaw e ram dawk a kamlengkhai teh, hno yonae khopui dawkvah a ung.
5 “‘Ta ɗebi waɗansu irin ƙasarku ta sa a ƙasa mai taƙi. Ta shuka shi kamar itacen wardi kusa da ruwa mai yawa,
Haw e ram cati a tangawn hah a la teh, talai kahawi dawk a paw sak teh, tui moikapap a onae kongteng vah sumpakung patetlah a ung.
6 ya kuwa yi toho ya zama kuringa gajeruwa mai yaɗuwa. Rassanta suka tanƙwasa wajen gaggafar, amma saiwoyinta suka zauna a ƙarƙashinta. Ta haka ta zama kuringa, ta yi rassa ta kuma fid da ganyaye.
A roung takhang teh misurkung abu ka rung poung e lah ao. A kangnaw teh mataw aonae koe lah a buk teh, ahnie rahim vah a tangpha ao, akangnaw hoi ka kuep e misurkung lah ao.
7 “‘Akwai kuma wata babbar gaggafa mai manyan fikafikai da gashi mai yawa. Kuringan nan ta tanƙwasa saiwoyinta zuwa wajen wannan gaggafa daga inda aka shuka ta, ta kuma miƙe rassanta wajenta don gaggafar ta yi mata banruwa.
Hatei, kalenpounge mataw alouke bout ao. Kakawpoung e hoi katha poung e a muen hah a tawn van. Khenhaw! hete misur heh ahni koe lah a kung a yam, ahni hah tui hoi a awi thai nahanelah, a ungnae hmuen koehoi ahni koe lah a kang hah a yam.
8 An shuka ta a ƙasa mai kyau kusa da ruwa mai yawa don tă yi rassa masu yawa, ta ba da’ya’ya ta kuma zama kuringa mai daraja.’
A kang hah a tâco teh kahawipoung e misur lah ao thai nahan, tui moikapap e kongteng ung e lah ao.
9 “Ka gaya musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa wannan za tă ci gaba? Ba za a tumɓuke ta a kuma kakkaɓe’ya’yanta don ta bushe ba? Dukan sababbin tohonta za su bushe. Ba sai da hannu mai ƙarfi, ko kuwa da yawan mutane za a tumɓuke ta daga saiwoyinta ba.
Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. A hmacawn han na ou, a kamyai thai nahan, a tangpha hah kaduek pouh vaiteh, a paw hah khi han na maw, na hna ka dawn e pueng ni hai a kamyai han, a tangpha totouh ka duek hane, kalenpounge bahu hoi moikapap e tamihu a panki han na maw.
10 Ko da an sāke shuka ta, za tă yi amfani ne? Ba za tă bushe gaba ɗaya sa’ad da iskar gabas ta hura ba, tă bushe a ƙasar da ta yi girma?’”
Khenhaw! ka ung nakunghai, a hmacawn thai han na maw, Kanîtholae kahlî ni a hmang toteh, koung ka kamyai han nahoehmaw, a pawnae hmuen dawk ka kamyai han tet pouh telah ati.
11 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hothloilah BAWIPA e lawk kai koe a pha teh,
12 “Ka faɗa wa gidan’yan tawayen nan, ‘Ba ka san abin da waɗannan abubuwa suke nufi ba?’ Ka faɗa musu cewa, ‘Sarkin Babilon ya tafi Urushalima ya tafi da sarkinta da kuma manyan garinta, ya dawo da su Babilon.
taran ka thaw e imthung koevah, dei pouh hete hno kaawm e heh panuek awh hoeh maw dei pouh, khenhaw! Babilon siangpahrang teh Jerusalem vah a tho teh, a siangpahrang hoi kacuenaw a man awh teh, Babilon vah a ceikhai awh.
13 Sa’an nan ya ɗauki wani daga iyalin sarauta ya yi yarjejjeniya da shi, ya sa shi ya yi rantsuwa. Ya kuma tafi da shugabannin ƙasar,
A miphun thung e siangpahrang cati a man awh, lawkkamnae a sak khai awh teh, thama lahoi lawk a kam sak awh, ram dawk e athakaawmnaw koung a ceikhai awh.
14 don a raunana masarautar, kada tă ƙara tashi, amma ta tsaya dai kan cika yarjejjeniyarsa.
A uknaeram hah a pabo teh a ma dueng lahoi a kangdue hoeh nahan, hatei a lawkkamnae hah caksak lahoi a kangdue thai nahan.
15 Amma sarkin nan ya yi tawaye a kan sarkin Babilon ta wurin aika jakadunsa zuwa Masar don a ba shi dawakai da sojoji masu yawa. Zai ci nasara? Shi da ya yi wannan abu zai tsira? Zai iya taka yarjejjeniya har ya tsere?
Hatei marang hoi tami moikapap ahni koe a poe thai nahan, Izip ram lah laicei patoun hanelah hoi a lathueng vah taran a thaw. A hmacawn han na ou, hot patetlae hno kasakkung ni teh a rungngang thai han na ou.
16 “‘Muddin in raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zai mutu a Babilon, a ƙasar sarkin nan da ya naɗa shi, domin bai cika rantsuwa da alkawarin da ya yi ba.
Kai ka hring e patetlah Bawipa Jehovah ni a dei. Ka bawi poung e siangpahrang lah kasakkung khosaknae hmuen roeroe dawk thoe ka bo e hah bout a raphoe teh, a lawkkamnae hah a ek teh, ama koe roeroe vah Babilon vah a due han.
17 Fir’auna da yawan sojojinsa da kuma yawan jama’arsa ba zai zama da taimako gare shi a yaƙi ba, sa’ad da sarkin Babilon zai gina mahaurai ya kuma yi ƙawanya don yă hallaka rayuka masu yawa.
Taran tuknae koe tami moikapap thei nahanelah monrui hoi rapan a sak nah hoi, Faro e athakaawm ransanaw hoi ka lentoe poung e tamihu ni hai banghai sak pouh thai mahoeh.
18 Bai cika rantsuwa ba ta wurin take alkawari. Domin sarkin Isra’ila ya ƙulla alkawari ya kuma aikata dukan waɗannan abubuwa, ba zai tsira ba.
Bangkongtetpawiteh, lawkkamnae ek lahoi, thoebonae a raphoe, lawk a kâkam hnukkhu vah, hete hnonaw pueng bout a sak, hatdawkvah, hlout roeroe mahoeh.
19 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce muddin ina raye, zan nemi hakkin rantsuwata da ya ƙi cikawa da kuma alkawarin da ya take.
Hatdawkvah, Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Kaie thoebonae a raphoe teh, ka lawkkamnae hah a ek. Kai kahring e patetlah ahni teh ka pathung roeroe han.
20 Zan kafa masa tarkona, zai kuma fāɗi a tarkona. Zan kawo shi a Babilon in kuma hukunta shi a can domin ya yi mini rashin aminci.
Tamlawk hoi ka ramuk vaiteh, kaie masi dawk a kâman han. Babilon vah ka ceikhai vaiteh, hawvah kâlawk eknae, kaie lathueng kâlawk a eknae roeroe dawk lawk ka ceng han.
21 Dukan sojojinsa zaɓaɓɓu za a kashe su da takobi, za a kuma watsar da waɗanda suka ragu ko’ina. Ta haka za ku san cewa Ni Ubangiji na faɗa.
Hahoi ahu thung hoi ka yawng e pueng hah tahloi hoi a due awh han, kacawie hah talai pout totouh a kâkahei awh han, hahoi kai BAWIPA ni ka dei toe tie na panue awh han.
22 “‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ni kaina zan cire toho a kan itacen al’ul da yake can bisa in shuka; zan kuma karya ƙanƙanin reshe daga can bisan tohon in shuka a dutse mai tsayi.
Bawipa Jehovah ni hettelah a dei. Ka rasang poung e Sidar dawn hah kai ni ka la vaiteh, ka ung han. A lungui e a dawn teh ka khoe vaiteh, kamnuek poung e mon ka rasang nah koevah ka ung han.
23 A ƙwanƙolin dutsen Isra’ila zan shuka shi; zai yi rassa yă ba da’ya’ya yă kuma zama al’ul mai daraja. Tsuntsaye iri-iri za su yi sheƙa a cikinsa; za su sami mafaka a inuwar rassansa.
Isarel a rasangnae mon dawk ka ung han, a kang a cawn awh han. A paw a paw vaiteh, ka lentoe poung e Sidarkung lah ao han, a rahim vah tava phunkuep ni kho a sak vaiteh, a tâhlip rahim vah ao awh han.
24 Dukan itatuwan jeji za su san cewa Ni Ubangiji ne mai sa manyan itatuwa su zama ƙanana in kuma sa ƙananan itatuwa su zama manya. Nakan sa ɗanyen itace ya bushe, busasshen itace kuma ya zama ɗanye. “‘Ni Ubangiji na faɗa, zan kuma aikata.’”
Kahrawng e thingnaw ni kai BAWIPA ni ka rasang e thingkung ka rahnoum sak teh, ka rahnoum e thingkung hah ka rasang sak. Thing hring hah ka ke sak teh, thingke hah hluthlut kanaw sak tie hah a panue awh han. Kai BAWIPA ni ka dei toe, sak hai ka sak toe telah ati.