< Ezekiyel 15 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Opet mi doðe rijeè Gospodnja govoreæi:
2 “Ɗan mutum, da me itacen kuringa ya fi reshen waɗansu itatuwa kyau a cikin kurmi?
Sine èovjeèji, šta je drvo od loze vinove prema svakom drugom drvetu, ili loza vinova prema drveæu u šumi?
3 An taɓa ɗaukan itacensa an yi wani abu mai amfani? Akan yi maratayi da ita da za a rataya wani abu a kai?
Uzima li se od nje drvo da se naèini što? uzima li se od nje klin da se objesi o njemu kakav sud?
4 Bayan kuma a jefa ta cikin wuta, wuta kuma ta cinye kowane gefe ta kuma babbaka tsakiyarta, tana da amfani don yin wani abu kuma?
Gle, meæe se u oganj da izgori; kad joj oba kraja sažeže oganj, i sredina joj izgori, hoæe li još biti za što?
5 In ba ta da amfanin wani abu sa’ad da take cikakkiya, balle bayan da wuta ta babbake ta, za a iya yin amfani da ita?
Gle, dok bijaše cijela, ne mogaše se ništa od nje naèiniti, akamoli æe biti za što kad je oganj proždrije i izgorje.
6 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kamar yadda na ba da itacen kuringa a cikin itatuwan kurmi ya zama itacen wuta, haka zan sa mazaunan Urushalima su zama.
Zato ovako veli Gospod Gospod: kakvo je meðu drvetima šumskim drvo od vinove loze, koje dadoh ognju da ga jede, take æu uèiniti stanovnike Jerusalimske.
7 Zan yi gāba da su. Ko da yake sun fito daga wuta, wuta za tă cinye su. Kuma sa’ad da na yi gāba da su, za ku san cewa ni ne Ubangiji.
Jer æu im nasuprot okrenuti lice svoje; kad izidu iz jednoga ognja, drugi æe ih oganj proždrijeti, i poznaæete da sam ja Gospod, kad okrenem lice svoje nasuprot njima.
8 Zan mai da ƙasar kufai domin sun yi rashin aminci, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
I obratiæu zemlju u pustinju, jer uèiniše nevjeru, govori Gospod Gospod.

< Ezekiyel 15 >