< Ezekiyel 15 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
A palavra de Yahweh veio até mim, dizendo:
2 “Ɗan mutum, da me itacen kuringa ya fi reshen waɗansu itatuwa kyau a cikin kurmi?
“Filho do homem, o que é a árvore da videira mais do que qualquer árvore, o ramo de videira que está entre as árvores da floresta?
3 An taɓa ɗaukan itacensa an yi wani abu mai amfani? Akan yi maratayi da ita da za a rataya wani abu a kai?
Será que a madeira será tirada dela para fazer qualquer coisa? Os homens pegarão um alfinete dela para pendurar algum vaso nela?
4 Bayan kuma a jefa ta cikin wuta, wuta kuma ta cinye kowane gefe ta kuma babbaka tsakiyarta, tana da amfani don yin wani abu kuma?
Eis que ela é lançada no fogo como combustível; o fogo devorou ambas as extremidades, e o meio dela é queimado. É rentável para qualquer trabalho?
5 In ba ta da amfanin wani abu sa’ad da take cikakkiya, balle bayan da wuta ta babbake ta, za a iya yin amfani da ita?
Eis que, quando estava inteiro, era adequado para nenhum trabalho. Quanto menos, quando o fogo o devorou, e foi queimado, será ainda adequado para qualquer trabalho?”.
6 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kamar yadda na ba da itacen kuringa a cikin itatuwan kurmi ya zama itacen wuta, haka zan sa mazaunan Urushalima su zama.
Portanto, o Senhor Javé diz: “Como a madeira de videira entre as árvores da floresta, que eu dei ao fogo para combustível, assim eu darei aos habitantes de Jerusalém.
7 Zan yi gāba da su. Ko da yake sun fito daga wuta, wuta za tă cinye su. Kuma sa’ad da na yi gāba da su, za ku san cewa ni ne Ubangiji.
Eu colocarei meu rosto contra eles”. Eles sairão do fogo, mas o fogo ainda os devorará. Então vocês saberão que eu sou Yahweh, quando eu colocar meu rosto contra eles.
8 Zan mai da ƙasar kufai domin sun yi rashin aminci, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Eu tornarei a terra desolada, porque eles agiram infielmente”, diz o Senhor Javé.

< Ezekiyel 15 >