< Ezekiyel 15 >
1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
And the word of the Lord was maad to me,
2 “Ɗan mutum, da me itacen kuringa ya fi reshen waɗansu itatuwa kyau a cikin kurmi?
and he seide, Sone of man, what schal be don to the tre of a vyne, of alle the trees of woodis, that ben among the trees of woodis?
3 An taɓa ɗaukan itacensa an yi wani abu mai amfani? Akan yi maratayi da ita da za a rataya wani abu a kai?
Whether tymbre schal be takun therof, that werk be maad? ether shal a stake be maad therof, that ony vessel hange ther onne?
4 Bayan kuma a jefa ta cikin wuta, wuta kuma ta cinye kowane gefe ta kuma babbaka tsakiyarta, tana da amfani don yin wani abu kuma?
Lo! it is youun in to mete; fier wastide euer eithir part therof, and the myddis therof is dryuun in to deed sparcle; whether it schal be profitable to werk?
5 In ba ta da amfanin wani abu sa’ad da take cikakkiya, balle bayan da wuta ta babbake ta, za a iya yin amfani da ita?
Yhe, whanne it was hool, it was not couenable to werk; hou myche more whanne fier hath deuourid, and hath brent it, no thing of werk schal be maad therof?
6 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kamar yadda na ba da itacen kuringa a cikin itatuwan kurmi ya zama itacen wuta, haka zan sa mazaunan Urushalima su zama.
Therfor the Lord God seith thes thingis, As the tre of a vyne is among the trees of woodis, which Y yaf to fier to deuoure, so Y yaf the dwelleris of Jerusalem,
7 Zan yi gāba da su. Ko da yake sun fito daga wuta, wuta za tă cinye su. Kuma sa’ad da na yi gāba da su, za ku san cewa ni ne Ubangiji.
and Y schal sette my face ayens hem. Thei schulen go out of the fier, and fier schal waaste hem; and ye schulen wite, that Y am the Lord, whanne Y schal sette my face ayens hem,
8 Zan mai da ƙasar kufai domin sun yi rashin aminci, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
and schal yyue the lond with out weie and desolat, for thei weren trespassours, seith the Lord God.