< Ezekiyel 13 >

1 Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
LEUM GOD El kaskas nu sik
2 “Ɗan mutum, yi annabci a kan annabawan Isra’ila waɗanda suke annabci yanzu. Ka faɗa wa waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu cewa, ‘Ku ji maganar Ubangiji!
ac fahk, “Kom, mwet sukawil moul la, fahk kas in lain mwet palu lun Israel su sifacna kinauk kas in palu lalos. Fahkang nu selos elos in lohng na kas lun LEUM GOD.”
3 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake faɗa, Kaiton wawaye annabawan da suke bin ruhunsu kuma ba su ga kome ba!
Pa inge ma LEUM GOD Fulatlana El fahk: “We nu sin mwet palu lalfon ingan! Elos sifacna orala nunak in akkeyalos, ac kinauk aruruma lalos.
4 Annabawanki, ya Isra’ila, suna kama da diloli a kufai.
Mwet Israel, mwet palu lowos uh wangin sripalos. Elos oana kosro lemnak ma muta ke acn musalla in siti uh.
5 Ba ku haura don ku rushe katanga don ku gyara gidan Isra’ila saboda ya tsaya daram a yaƙi a ranar Ubangiji ba.
Elos tiana taran acn ma mokukla ke kalkal uh, ku aksasuyela pot we. Ouinge ac fah wangin ma loangeyen Israel in pacl in mweun ke len lun LEUM GOD.
6 Wahayoyinsu ƙarya ne suna yin dubansu na ƙarya ne. Sukan ce, Ubangiji ya furta, alhali kuwa Ubangiji bai aike su ba; duk da haka sukan sa zuciya ga cikawar maganarsu.
Aruruma lalos uh tia pwaye, ac kas in palu lalos uh kikiap. Elos fahk mu elos fahkak kas luk, a nga tia supwalos. Elos nunku mu kas lalos inge ac akpwayeyuk.
7 Ba ku ga wahayin ƙarya kuka kuma faɗa yin duban ƙarya sa’ad da kuka ce, “Ubangiji ya furta,” ko da yake bai yi magana ba?
Nga fahk nu selos: Aruruma ma kowos liye uh tia pwaye, ac kas in palu lowos uh kikiap. Kowos fahk mu ma luk pa kas ingan, tuh nga soenna kaskas nu suwos!”
8 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa saboda maganganunku na ƙarya da wahayinku na ƙarya, ina gāba da ku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Ouinge LEUM GOD Fulatlana El fahk nu selos, “Mweyen kas lowos uh tia pwaye, ac aruruma lowos uh kikiap, nga lain kowos.
9 Hannuna zai yi gāba da annabawan da suke ganin wahayin ƙarya suna kuma yin duban ƙarya. Ba za su kasance cikin taron mutanena ba, ba kuwa za a rubuta su a littafin gidan Isra’ila ba, ba za su shiga ƙasar Isra’ila ba. Ta haka za ku san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
Nga akola in kalyei kowos, mwet palu su liye aruruma kikiap ac fahkak kas in palu tia pwaye. Ke mwet luk uh ac tukeni in orek pwapu, kowos ac fah tia wi. Ac fah tia simla inewos inmasrlon mwet Israel. Kowos ac fah tiana folokla nu in facl Israel. Na kowos ac fah etu lah nga pa LEUM GOD Fulatlana.
10 “‘Domin sun ɓad da mutanena, suna cewa, “Salama,” sa’ad da ba salama, kuma saboda, sa’ad da ana gina katanga marar ƙarfi, sukan shafe ta da farar ƙasa,
Mwet palu elos kiapu mwet luk ke elos fahk mu ma nukewa wona, sruk tiana wo! Mwet luk uh etoak pot na munas, na mwet palu tuku fasrela.
11 saboda haka ka faɗa wa waɗanda suka shafe da farar ƙasa cewa za tă fāɗi. Ruwan sama zai sauko da rigyawa, zan kuma aika da ƙanƙara, kuma babbar iska za tă ɓarke.
Fahkang nu sin mwet palu an lah pot lalos uh ac mokukla. Nga ac supwala af matol, ac tultul in af ma oana eot ac putat nu fac, ac eng upa ac fah fungulya.
12 Sa’ad da katangar ta fāɗi, mutane ba za su tambaye ku ba cewa, “Ina shafen farar ƙasar da kuka yi mata?”
Ouinge pot sac ac raki, na mwet nukewa ac fah siyuk, ‘Mwe mea in fasriyukla?’”
13 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa a cikin hasalata zan saki babbar iska, kuma cikin fushina zan tura ƙanƙara kuma rigyawan ruwan sama zai sauko da fushin hallaka.
Pa inge ma LEUM GOD Fulatlana El fahk: “Ke sripen kasrkusrak luk, nga ac supwala eng upa ac af matol ac tultul in af upa in tuh kunausla pot sac.
14 Zan rushe katangar da kuka shafe da farar ƙasa zan baje ta har ƙasa saboda tushenta zai tsaya tsirara. Sa’ad da ta fāɗi, za a hallaka ku a cikinta; kuma za ku san cewa ni ne Ubangiji Mai Iko Duka.
Nga akola ngan kunausya pot sac ma elos fasrela, ac rakinya tuh pwelung uh fah mwesisla. Pot sac ac fah raki ac unikowosi nukewa. Na mwet nukewa fah etu lah nga pa LEUM GOD.”
15 Ta haka zan aukar wa katangar da hasalata da kuma a kan waɗanda suka yi shafenta da farar ƙasa. Zan ce muku, “Katangar ta fāɗi haka kuma mutanen da suka shafe ta da farar ƙasa,
“Pot sac, ac elos su fasrela ah, fah pulakin fulen kasrkusrak luk. Na nga fah fahk nu suwos lah pot sac wanginla, oayapa elos su fasrela —
16 waɗannan annabawan Isra’ila waɗanda suka yi annabci wa Urushalima suka kuma ga mata wahayin salama sa’ad da ba salama, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”’
aok, mwet palu ma tuh fahk mu ma nukewa in Jerusalem wona, ke tiana wo.” LEUM GOD Fulatlana pa fahk ma inge.
17 “To, ɗan mutum, ka kafa idonka a kan’yan matan mutanenka waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu. Yi annabci a kansu
LEUM GOD El fahk, “Mwet sukawil, inge ngetla liye mutan inmasrlon mwet lom su kinauk kas in palu lalos. Lainulos
18 ka kuma ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa kaiton matan da suke ɗinka kambuna a hannuwansu suna kuma yin gyale masu tsawo dabam-dabam wa kawunansu don su farauci mutane. Za ku farauci rayukan mutanena ku bar naku?
ac fahkang nu selos ma LEUM GOD Fulatlana El fahk inge: “We nu suwos mutan, su twani mwe lohlpo inutnut lun mwet nukewa, ac oayapa susu nuknuk inutnut tuh in oasr ku lalos fin moul lun mwet ngia. Kowos lungse in oasr ku lowos in nununku moul ac misa fin mwet luk uh, ac kowos orekmakin ku se inge tuh in wo nu suwos sifacna.
19 Kun jawo mini kunya a cikin mutanena don a tafa muku sha’ir da ɗan dunƙulen burodi. Ta wurin yin ƙarya wa mutanena, waɗanda suke jin ƙarairayi, kuka kashe waɗanda bai kamata su mutu ba kuka bar waɗanda ya kamata su mutu.
Kowos pilesreyu ye mutun mwet luk tuh kowos in eis kutu srisrik barley ac ipin bread na ekasr. Kowos uniya mwet su tia fal in misa, ac sruokya moul lun mwet su tia fal in moul. Ke kowos oru ouinge kowos kiapwela mwet luk, ac elos lulalfongi kowos.”
20 “‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kambunanku waɗanda kuke farautar mutane da su kamar tsuntsaye don haka zan kuma tsintsinke su daga hannuwanku; zan’yantar da mutanen da kuka farauto kamar tsuntsaye.
Pa inge ma LEUM GOD Fulatlana El fahk: “Nga srunga mwe lohlpo ma kowos orala in nununku moul ac misa lun mwet. Nga ac sacla liki pouwos, ac aksukosokyela mwet su tuh muta ye ku lowos.
21 Zan kyakketa gyalenku in ceci mutanena daga hannuwanku, ba za su kuma ƙara zama ganima a hannunku ba. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji
Nga ac tulakunla susu nuknuk liki sifowos, ac aksukosokyela mwet luk uh liki ku lowos nwe tok. Na kowos fah etu lah nga pa LEUM GOD.
22 Domin kun karya zuciyar masu adalci da ƙarairayinku, sa’ad da na fitar da su babu damuwa, kuma domin kun ƙarfafa mugaye kada su juye daga mugayen hanyoyinsu su ceci rayukansu,
“Kas kikiap lowos uh akmunasyela mwet wo, su nga tia lungse in sun mwe keok. Kowos pirik na mwet koluk uh in tia tui ke orekma koluk, pwanang elos tia konauk inkanek in moul.
23 saboda haka ba za ku ƙara ganin wahayin ƙarya ba, ko ku yi duba. Zan ceci mutanena daga hannuwanku. A sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.’”
Inge, aruruma kikiap ac kas in palu sutuu lowos uh safla. Nga ac molela mwet luk liki ye ku lowos, na kowos fah etu lah nga pa LEUM GOD.”

< Ezekiyel 13 >