< Ezekiyel 11 >

1 Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama ya kawo ni ƙofar gidan Ubangiji wadda take fuskantar gabas. Can a mashigi zuwa ƙofar akwai mutum ashirin da biyar, na kuma ga a cikinsu akwai Ya’azaniya ɗan Azzur da Felatiya ɗan Benahiya, shugabannin jama’a.
Gode Ea A: silibu da na gaguia gadole, Debolo diasu gusudili logo ga: su amoga oule heda: i. Amo logo ga: su gadenene, na da Isala: ili dunu 25 agoane lelebe ba: i. Amo gilisisu amoga madelale da Isala: ili ouligisu dunu aduna, amo Ya: ia: sanaia (A: se egefe) amola Beladaia (Bina: ia egefe).
2 Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, waɗannan su ne mutanen da suke ƙulla mugunta suna kuma ba da muguwa shawara a cikin wannan birni.
Gode da nama amane sia: i, “Dunu egefe! Amo dunu ilia wadela: i hou hamomusa: ilegesa amola moilai bai bagade amo ganodini wadela: i malasu sia: sa.
3 Suna cewa, ‘Lokaci bai yi kusa da za a gina gidaje ba? Wannan birni yana tukunyar dahuwa, mu ne kuwa naman.’
Ilia da amane sia: sa, ‘Ninia da hedolowane diasu bu gagumu. Moilai bai bagade da gobele nasu gaga agoai gala amola ninia da hu dadamui sali agoai. Be ninia da gaga amoga gaga: iba: le, lalu da nini hame nesa.’
4 Saboda haka yi annabci a kansu; yi annabci, ɗan mutum.”
Amaiba: le, dunu egefe! Di ilima sisa: i lama.”
5 Sai Ruhun Ubangiji ya sauko a kaina, ya kuma faɗa mini in ce, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, haka kuke cewa, ya gidan Isra’ila, amma na san abin da yake a zuciyarku.
Amalalu, Hina Gode Ea A: silibu da na ouligili, amola Hina Gode da amo Isala: ili dunuma sia: ma: ne, amo sia: nama olelei, “Isala: ili dunu! Dilia ilegesu amola dilia sia: dabe, amo Na dawa:
6 Kun kashe mutane da yawa a wannan birni kuka kuma cika titunanta da gawawwaki.
Dilia da moilai amo ganodini, dunu bagohame medole legei dagoiba: le, logo huluane da bogoi da: i hodo amoga nabai gala.
7 “Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa gawawwakin da kuka zubar a can su ne naman, wannan birni kuwa ita ce tukunya, amma zan kore ku daga cikinta.
Amaiba: le, Na, Ouligisudafa Hina Gode, da dilima agoane sia: sa. ‘Dafawane! Yelusaleme da gobele nasu ofodo agoai. Be hu dadamui ganodini sali da dili medole legei dunu ilia bogoi da: i hodo fawane. Dilia da guiguda: hame ba: mu. Na da moilai bai bagade hamega gadili dili galadigimu.
8 Kuna jin tsoron takobi, kuma takobi ne zan kawo muku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Dilia da gegesu gobihei amoba: le beda: bela: ? Defea! Na da gegesu gobihei gagui dunu dili doagala: musa: oule misunu.
9 Zan kore ku daga birnin in miƙa ku a hannuwan baƙi in kuma azabtar da ku.
Na da dili moilai bai bagadega fadegale, ga fi dunu ilima imunu. Na dili bogoma: ne ilegei dagoi.
10 Za ku mutu ta wurin takobi, zan kuma hukunta ku a iyakokin Isra’ila. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
Amola dilia da dilia sogea gegenana, medole legei dagoi ba: mu. Amasea, dunu huluane ilia da Na da Hina Godedafa dafawaneyale dawa: mu.
11 Wannan birni ba za tă zama muku tukunya ba, ba kuwa za ku zama nama a cikinta ba; zan hukunta ku a iyakokin Isra’ila.
Yelusaleme da gobele nasu ofodo amo da hu gaga: sa, amo defele dili hame gaga: mu. Be dilia Isala: ili soge amo ganodini adi sogebiga esalea, Na da dilima se dabe imunu.
12 Za ku kuwa san cewa ni ne Ubangiji, gama ba ku bi ƙa’idodina ba balle ku kiyaye dokokina, amma kuka bi hanyoyin al’ummai kewaye da ku.”
Na da Hina Godedafa, amo dilia da dawa: mu. Amola dilia da dilia na: iyado fifi asi gala amo ilia malei amoma fa: no bobogebeba: le, dilia da Na malei amola sema mae nabane fisu, amo amola dilia da dawa: mu.’”
13 Yanzu yayinda nake yin annabci, sai Felatiya ɗan Benahiya ya mutu. Sai na fāɗi rubda ciki na kuma yi kuka da babbar murya na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka! Za ka hallaka raguwar Isra’ila ƙaƙaf ne?”
Na da Gode Ea hamomu olelela: loba, Beladaia da dafane bogoi dagoi. Na da midadi odagi osoba guduli gala: lasa: ili, amane wele sia: i, “Ouligisu Hina Gode! Hame mabu! Di da Isala: ili dunu mogi esalebe, amo huluanedafa medole legema: bela: ?”
14 Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
Hina Gode da nama amane sia: i,
15 “Ɗan mutum,’yan’uwanka,’yan’uwanka waɗanda suke danginka na cikinka da kuma dukan gidan Isra’ila su ne waɗanda mutanen Urushalima suka ce, ‘Su ne da nisa daga Ubangiji; an ba mu wannan ƙasa ta zama mallakarmu.’
“Dunu egefe! Yelusaleme amo ganodini esalebe dunu ilia dia hou amola dia na: iyado Isala: ili mugululi misi dunu ilia hou sia: dala. Ilia da amane sia: daha, ‘Mugululi asi dunu da badilia esalebeba: le, ilia Hina Godema nodone sia: ne gadomu hamedeidafa. E da ninia fawane gaguli fima: ne, Isala: ili soge i dagoi.’
16 “Saboda haka ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ko da yake na kore su zuwa cikin al’ummai na kuma warwatsa su cikin ƙasashe, duk da haka na zama wuri mai tsarki a gare su a ƙasashen da suka tafi.’
Waha, dia na: iyado mugululi misi dunu ilima Na sia: be goe olelema. Na fawane da ili fifi asi gala amo ganodini esaloma: ne afagogole asunasi. Be wali Na da ili mae fisili, ga fi soge amoga ilia esala, amo ganodini, Na amola nini gilisili esalumu.
17 “Saboda haka, ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan tattaro ku daga al’ummai in kuma dawo da ku daga ƙasashen da aka warwatsa ku, zan kuwa sāke mayar muku da ƙasar Isra’ila.’
Amaiba: le, Na, Ouligisu Hina Gode, Na adoi ilima olelema. Na da ili soge enoga afagogoi. Be Na da amoga ili bu la: dili gegedole, Isala: ili soge ilima bu imunu.
18 “Za su dawo gare ta su kawar da dukan mugayen siffofi da gumaka masu banƙyama.
Ilia bu sinidigisia, ilia baligili wadela: i ledo ogogosu ‘gode’ liligi huluane, fadegale fasima: ne sia: ma.
19 Zan ba su zuciya ɗaya in kuma sa sabon ruhu a cikinsu; zan fid da zuciyar dutse daga gare su in kuma ba su zuciya ta nama.
Na da ilima dogo gaheabolo amola asigi dawa: su gaheabolo imunu. Na da ilia gasa fi dogo igi agoane ga: nasi hamoi, amo fadegale, ilima nabasu dogo imunu.
20 Sa’an nan za su bi ƙa’idodina su kuma yi hankali ga kiyaye dokokina. Za su zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnsu.
Amasea, ilia da Na malei amola Na hamoma: ne sia: i noga: le nabalu, amoga fa: no bobogemu. Ilia Na fi agoane ba: mu, amola Na da ilia Gode esalumu.
21 Amma game da waɗanda zukatansu suka karkata ga bin mugayen siffofi da gumakan banƙyama, zan sāka musu gwargwadon ayyukansu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
Be dunu amo da ledo bagade wadela: i ogogosu loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadomusa: hanai gala, ilima Na da se dabe imunu. Ilia hamobeba: le, Na da ilima se imunu.” Ouligisu Hina Gode da sia: i dagoi.
22 Sa’an nan kerubobi, tare da da’irori kusa da su, suka buɗe fikafikansu, ɗaukakar Allah kuwa tana a bisansu.
Esalebe liligi da muni wa: leheda: i, amola emo sisiga: i da gilisili heda: i. Isala: ili Gode Ea nenemegi hadigi da ili da: iya gado diga: la: lebe ba: i.
23 Ɗaukakar Ubangiji ta haura daga cikin birnin ta sauka a bisa dutse gabas da shi.
Amalalu, nenemegi hadigi da moilai yolesili, gusudili goumi da: iya gasi heda: i.
24 Ruhu ya ɗaga ni sama ya kuma kawo ni ga masu zaman bauta a ƙasar Babilon cikin wahayin da Ruhun Allah ya bayar. Sa’an nan wahayin da na gani ya rabu da ni,
Na ba: la: lusu ganodini, Gode Ea A: silibu da na oule heda: le, bu mugululi misi dunu Ba: bilone soge ganodini esalebe, amoga oule misi. Amalalu, na esala ba: su amoi dagoi ba: i.
25 na kuwa faɗa wa masu zaman bautan dukan abin da Ubangiji ya nuna mini.
Amalalu, na da Hina Gode Ea nama adoi liligi huluane, amo mugululi misi dunuma alofele olelei.

< Ezekiyel 11 >