< Fitowa 8 >
1 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka je wurin Fir’auna, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka bar mutanena su tafi domin su yi mini sujada.
Eka Jehova Nyasaye nowacho ne Musa mondo odhi ir Farao kendo onyise niya, Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: “We joga odhi mondo gilama.
2 In ka ƙi barinsu, zan hore ka da annoban kwaɗi a dukan ƙasarka.
Ka idagi weyo joga mondo odhi, to abiro kelo masira mar ogwende e pinyni duto.
3 Nilu zai cika da kwaɗi. Za su haura zuwa cikin fadanka da kan gadonka, cikin gidajen bayinka da kan mutanenka, cikin kwanonin toye-toyenka da na cin abincinka.
Ogwende nopongʼ aora Nael kendo giniwuogi ka gidhi e odi nyaka kor nindo. Bende ginipongʼ nyaka kitandani, ute jodongi kod mag jogi, kaachiel gi kuonde tedo gi dwalo makati.
4 Kwaɗin nan za su yi ta tsalle a kanka, da kan mutanenka, da kuma kan dukan bayinka.’”
Ogwendego nochikre kuomi, kuom jogi kendo kuom jodongi duto.”
5 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ce wa Haruna, ‘Ka miƙa hannunka da sandanka bisa koguna da rafuffuka da kuma kududdufai, ka sa kwaɗi su fito su mamaye ƙasar Masar.’”
Eka Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya; “Nyis Harun kama: ‘Rie ludhi ewi aore, sokni kod yewni, kendo ogwende nowuog maim piny Misri duto.’”
6 Sai Haruna ya miƙa hannunsa bisa ruwan Masar, kwaɗi kuwa suka fito, suka mamaye ƙasar Masar.
Omiyo Harun norieyo lwete ewi pige mag Misri, kendo ogwende nowuok mopongʼo pinyno.
7 Amma bokaye ma suka yi abubuwan nan ta wurin sihirinsu; suka sa kwaɗi suka fito suka mamaye ƙasar Masar.
To ajuoke bende notimo mana kamano gi tijegi mochido kendo negimiyo ogwende owuok e piny Misri.
8 Fir’auna ya kira Musa da Haruna ya ce, “Yi addu’a ga Ubangiji yă ɗauke kwaɗi daga gare ni da mutanena, zan kuwa bar mutanenku su tafi su yi hadaya ga Ubangiji.”
Farao noluongo Musa kod Harun mi owachonegi niya, “Kwauru Jehova Nyasaye mondo ogol ogwendegi kuoma kod joga, eka anawe jogi mondo odhi otim misengini ni Jehova Nyasaye.”
9 Musa ya ce wa Fir’auna, “Na ba ka dama ka ba da lokacin da zan yi addu’a dominka da kuma bayinka da mutanenka, gidajenku kuwa za su rabu da kwaɗi, amma ban da waɗanda suke cikin Nilu.”
Musa nodwoko Farao niya, “Aweyoni mondo iket kinde mowinjore alemnie kod jodongi gi jogi mondo in kod joodi ogol ogwende kuomu, to mago manie aora Nael to nodongʼ.”
10 Fir’auna ya ce, “Gobe.” Musa ya amsa, “Za a yi kamar yadda ka faɗa, domin ka sani babu wani kamar Ubangiji, Allahnmu.
Farao nodwoke niya, “Obed kiny.” Musa nodwoke niya, “We obed mana kaka isewachono mondo ingʼe ni onge ngʼat machal kod Jehova Nyasaye ma Nyasachwa.
11 Kwaɗin za su bar ka da gidajenka, bayinka da mutanenka; za su kasance a Nilu ne kaɗai.”
Ogwende nodar kawuok e uteni, e ute jodongi kod ute mag jogi; to e aora Nael ok giniwuogie.”
12 Bayan Musa da Haruna sun bar Fir’auna, Sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji saboda kwaɗin da ya kawo a bisa Fir’auna.
Bangʼ ka Musa kod Harun noseweyo Farao, Musa noywak ni Jehova Nyasaye nikech ogwende mane osekelo kuom Farao.
13 Sai Ubangiji ya yi abin da Musa ya nema. Kwaɗin suka mutu a gidaje, da filaye, da kuma gonaki.
Kendo Jehova Nyasaye notimo mana kaka Musa nokwaye. Ogwende notho ei udi kod laru gi pewe.
14 Aka jibga su tsibi-tsibi, ƙasar ta yi ɗoyi saboda su.
Negichokore pidhe pidhe kendo negipongʼo piny.
15 Amma da Fir’auna ya ga an sami sauƙi, sai ya taurare, ya ƙi yă saurari Musa da Haruna kamar dai yadda Ubangiji ya riga ya faɗa.
Kane Farao oneno ni oseyudo thuolo, noketo chunye matek mine ok onyal winjo Musa kod Harun, mana kaka Jehova Nyasaye nowacho.
16 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ce wa Haruna, ‘Miƙa hannunka ka bugi ƙurar ƙasa,’ dukan ƙurar ƙasar Masar kuwa za tă zama ƙwari masu cizo.”
Eka Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya, “Nyis Harun kama: ‘Rie ludhi mondo ichwadgo buru ma e lowo,’ kendo buru ma e lowo mar piny Misri duto biro lokore kikun.”
17 Suka yi haka, da Haruna ya miƙa hannunsa da sandan, ya bugi ƙurar ƙasa, sai ƙwari masu cizo suka fito a kan mutane da dabbobi. Dukan ƙurar, ko’ina a ƙasar Masar ta zama cinnaku.
Negitimo mano kendo ka Harun norieyo bade mane otingʼogo luth mi ochwado buru ma e lowo, kikun nopor kuom ji kod jamni. Buru ma e piny Misri duto nolokore kikun.
18 Sa’ad da bokayen Fir’auna suka yi ƙoƙari yin sihiri iri na rufe ido domin su fito da kwari, sai suka kāsa. Ƙwari masu cizo kuwa suka rufe mutane da dabbobi.
To ka ajuoke notemo mondo gin bende gihon kikun kuom tichgi mochido, to ne ok ginyal, kendo kikun nopor kuom ji gi jamni.
19 Sai bokaye suka ce wa Fir’auna, “Wannan fa da hannun Allah a ciki.” Amma zuciyar Fir’auna ta taurare, bai kuwa saurara ba, kamar dai yadda Ubangiji ya riga ya faɗa.
Ajuoke nowacho ne Farao niya, “Ma en lwet Nyasaye!” To kata kamano chuny Farao ne tek kendo ne ok onyal winjo wach Musa gi Harun mana kaka Jehova Nyasaye nowacho.
20 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tashi da sassafe ka sadu da Fir’auna a lokacin da za shi kogi, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, bari mutanena su tafi, don su yi mini sujada.
Eka Jehova Nyasaye nowacho ne Musa niya, “Chiew gokinyi ahinya mondo irom gi Farao ka odhi e aora Nael mondo inyise kama: Ma e gima Jehova Nyasaye wacho: We joga odhi mondo gilama.
21 In ba ka bar mutanena suka tafi ba, zan turo da tarin ƙuda a kanka da bayinka, a kan mutanenka da cikin gidajenka. Gidajen Masarawa za su cika da ƙudaje, har ma da ƙasa inda za su taka.
To ka ok iweyo joga mondo odhi, to abiro kelo lwangʼni kuomi, kuom jodongi, kuom jogi kod ei uteu duto. Ute jo-Misri biro pongʼ gi lwangʼni kata mana e lowo kama gintie bende biro pongʼ.
22 “‘Amma zan keɓe yankin Goshen, inda mutanena suke don kada ƙudaje su taɓa wurin, domin ka sani cewa Ni, Ubangiji, ina cikin wannan ƙasa.
“‘To chiengʼno ok anahon lwangʼni e piny Goshen kama joga odakie, mi iningʼe ni an Jehova Nyasaye kare anie pinyni.
23 Zan sa iyaka tsakanin jama’ata da jama’arka. Gobe ne wannan mu’ujiza za tă auku.’”
Abiro keto pogruok e kind joga kod jogi. Hononi kiny notimre kiny.’”
24 Ubangiji kuwa ya yi haka. Tarin ƙuda suka zubo a fadar Fir’auna da cikin gidajen bayinsa, da ko’ina a Masar, ƙasar kuwa ta lalace saboda ƙudaje.
Kendo Jehova Nyasaye notimo mano. Kweth mag lwangʼni mopoto noolore e od Farao, kendo ei ut jodonge bende piny Misri duto ne lwangʼnigo oketho.
25 Sai Fir’auna ya kira Musa da Haruna ya ce, “Ku tafi, ku miƙa hadaya ga Allahnku, a nan a cikin ƙasar.”
Eka Farao noluongo Musa kod Harun mowachonegi niya, “Dhiuru utim misango ni Nyasachu e piny Misri ka.”
26 Amma Musa ya ce, “Wannan ba zai yiwu ba. Hadayun da mukan miƙa wa Ubangiji, Allahnmu haram ne ga Masarawa. In kuwa muka miƙa hadayun da suke haram a idanunsu, ba za su jajjefe mu ba?
To Musa nodwoko niya, “Mano ok nyal bedo kare. Misengini ma wachiwo ni Jehova Nyasaye ma Nyasachwa nyalo bedo gima kwero ni jo-Misri. To ka wachiwo misengini makwerogo e wangʼ-gi, donge gibiro goyowa gi kite?
27 Dole mu yi tafiya kwana uku cikin hamada domin miƙa hadayu ga Ubangiji Allahnmu, yadda ya umarce mu.”
Nyaka wakaw wuodh ndalo adek e thim mondo wachiw misengini ni Jehova Nyasaye ma Nyasachwa mana kaka ochikowa.”
28 Fir’auna ya ce, “Zan bar ku ku tafi, don ku miƙa hadayu ga Ubangiji Allahnku, a cikin hamada, amma ba za ku tafi da nisa ba. Yanzu ku yi mini addu’a.”
Farao nodwoko niya, “Abiro yienu mondo udhi uchiw misengini ni Jehova Nyasaye ma Nyasachu e thim to mana ka ok udhi mabor. Omiyo lamnauru.”
29 Musa ya amsa, “Da zarar na bar ka, zan yi addu’a ga Ubangiji, gobe kuwa ƙudaje za su bar Fir’auna da fadawansa da kuma mutanensa. Sai dai a tabbata Fir’auna bai sāke yin ruɗi ta wurin ƙin barin mutane su tafi su miƙa hadayu ga Ubangiji ba.”
Musa nodwoko niya, “Bangʼ kinde matin ka asewuok, to abiro lamoni Jehova Nyasaye, kendo kiny lwangʼni nowe Farao, jodonge kod joge. Makmana ni Farao kik chak riambi kotamo jo-Israel dhi timo misengini ni Jehova Nyasaye.”
30 Sa’an nan Musa ya rabu da Fir’auna, ya kuma yi addu’a ga Ubangiji,
Bangʼe Musa noweyo Farao mi olamo Jehova Nyasaye,
31 Ubangiji kuwa ya yi abin da Musa ya roƙa. Ƙudaje suka rabu da Fir’auna da fadawansa da kuma mutanensa; ba ƙudan da ya rage.
kendo Jehova Nyasaye notimo kaka Musa nokwayo: Lwangʼni noweyo Farao kod jodonge kaachiel gi joge: Kata lwangʼni achiel ne ok odongʼ.
32 Amma a wannan lokaci ma, Fir’auna ya taurare zuciyarsa, bai kuma bar mutanen suka tafi ba.
To kata mana e kindeni Farao nomedo bedo gi tok teko kendo ne ok onyal weyo jo-Israel mondo odhi.