< Fitowa 8 >

1 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka je wurin Fir’auna, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, ka bar mutanena su tafi domin su yi mini sujada.
Amalalu, Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Felouma masa! Ema amane sia: ma, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Na dunu fi di gagui amo Nama nodone sia: ne gadomusa: fisidigima.
2 In ka ƙi barinsu, zan hore ka da annoban kwaɗi a dukan ƙasarka.
Di da higasea, Na da dia sogega se iasimu. Soge huluane da guama amoga dedeboi dagoi ba: mu.
3 Nilu zai cika da kwaɗi. Za su haura zuwa cikin fadanka da kan gadonka, cikin gidajen bayinka da kan mutanenka, cikin kwanonin toye-toyenka da na cin abincinka.
Naile Hano da guama amoga nabaidafa ba: mu. Amasea, guama da hano yolesili, dia diasu amola dia debea amoga heda: mu. Ilia da dia eagene ouligisu dunu amola ilia diasuga masunu. Amola ilia dilia ha: i manu ofodo amola gobele nasu amo ganodini ba: mu.
4 Kwaɗin nan za su yi ta tsalle a kanka, da kan mutanenka, da kuma kan dukan bayinka.’”
Ilia da di, dia fi dunu amola dia ouligisu dunu ilima soagala: le, fila heda: mu.
5 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ce wa Haruna, ‘Ka miƙa hannunka da sandanka bisa koguna da rafuffuka da kuma kududdufai, ka sa kwaɗi su fito su mamaye ƙasar Masar.’”
Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Di Elanema ea dagulu lale, hano amola hano logo amola hano wayabo huluane amo da: iya ea dagulu ligia gadoma: ne sia: ma. Guama da heda: le, Idibidi soge huluane dedeboma: ne sia: ma.”
6 Sai Haruna ya miƙa hannunsa bisa ruwan Masar, kwaɗi kuwa suka fito, suka mamaye ƙasar Masar.
Amalalu, Elane da ea dagulu hano da: iya ligia gadoi. Amola guama da heda: le, Idibidi soge huluane dedeboi.
7 Amma bokaye ma suka yi abubuwan nan ta wurin sihirinsu; suka sa kwaɗi suka fito suka mamaye ƙasar Masar.
Be Felou ea fefedoasu dawa: dunu da ilia hou hamobeba: le, guama da heda: i.
8 Fir’auna ya kira Musa da Haruna ya ce, “Yi addu’a ga Ubangiji yă ɗauke kwaɗi daga gare ni da mutanena, zan kuwa bar mutanenku su tafi su yi hadaya ga Ubangiji.”
Felou da Mousese amola Elane misa: ne sia: i. E da elama amane sia: i, “Alia Hina Godema E da amo guama sefasima: ne sia: ne gadoma. Amasea, na da dia fi ilia da Godema gobele salasu hou hamoma: ne, logo doasimu.”
9 Musa ya ce wa Fir’auna, “Na ba ka dama ka ba da lokacin da zan yi addu’a dominka da kuma bayinka da mutanenka, gidajenku kuwa za su rabu da kwaɗi, amma ban da waɗanda suke cikin Nilu.”
Mousese da bu adole i, “Na da di, dia ouligisu dunu amola dia fi dunu amo fidima: ne hahawane Godema sia: ne gadomu. Na sia: ne gadoma: ne, di eso ilegema. Amasea, guama huluane da fadegale, Naile Hano amo ganodini fawane guama ba: mu.”
10 Fir’auna ya ce, “Gobe.” Musa ya amsa, “Za a yi kamar yadda ka faɗa, domin ka sani babu wani kamar Ubangiji, Allahnmu.
Felou da bu adole i, “Dia na fidima: ne, aya sia: ne gadoma!” Mousese da amane sia: i, “Dia adole ba: i defele na da hamomu. Amasea, ‘gode’ eno ninia Hina Gode defele da hamedafa gala, amo di da dawa: mu.
11 Kwaɗin za su bar ka da gidajenka, bayinka da mutanenka; za su kasance a Nilu ne kaɗai.”
Di, dia eagene ouligisu dunu amola dia fi huluane da guama afia: i dagoi ba: mu. Naile Hano ganodini fawane da guama ba: mu.
12 Bayan Musa da Haruna sun bar Fir’auna, Sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji saboda kwaɗin da ya kawo a bisa Fir’auna.
Amalalu, Mousese amola Elane da Felou yolesili, asili Hina Gode da guama sefasima: ne, Ema sia: ne gadoi.
13 Sai Ubangiji ya yi abin da Musa ya nema. Kwaɗin suka mutu a gidaje, da filaye, da kuma gonaki.
Hina Gode da Mousese ea sia: ne gadoi defele hamoi. Guama huluane diasu amola gagoi amola ifabi amo ganodini esafulu da bogogia: i dagoi.
14 Aka jibga su tsibi-tsibi, ƙasar ta yi ɗoyi saboda su.
Idibidi dunu da guama bogoi amo gilisili ligisi biba heda: i dialu. Soge huluane da gaha bagade nabi.
15 Amma da Fir’auna ya ga an sami sauƙi, sai ya taurare, ya ƙi yă saurari Musa da Haruna kamar dai yadda Ubangiji ya riga ya faɗa.
Be Felou da guama bogoi dagoi ba: beba: le, ea dogo da bu igi agoane hamoi. Hina Gode Ea sia: i defele, e da Mousese amola Elane ela sia: hame nabi.
16 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ce wa Haruna, ‘Miƙa hannunka ka bugi ƙurar ƙasa,’ dukan ƙurar ƙasar Masar kuwa za tă zama ƙwari masu cizo.”
Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Di Elanema amane sia: ma. E da ea daguluga osoba fama. Amasea osobo su Idibidi soge huluane amo ganodini da afadenene mimini ba: mu.”
17 Suka yi haka, da Haruna ya miƙa hannunsa da sandan, ya bugi ƙurar ƙasa, sai ƙwari masu cizo suka fito a kan mutane da dabbobi. Dukan ƙurar, ko’ina a ƙasar Masar ta zama cinnaku.
Amaiba: le, Elane da ea daguluga osobo fai. Osobo su Idibidi soge ganodini huluane da afadenene mimini hamoi. Ilia da dunu amola ohe fi amo da: iya fila heda: le dedeboi dagoi.
18 Sa’ad da bokayen Fir’auna suka yi ƙoƙari yin sihiri iri na rufe ido domin su fito da kwari, sai suka kāsa. Ƙwari masu cizo kuwa suka rufe mutane da dabbobi.
Idibidi fefedoasu dunu da gasa fili mimini hamomusa: hamonanu. Be hamedei. Mimini da bagohame soge huluane ganodini ba: i.
19 Sai bokaye suka ce wa Fir’auna, “Wannan fa da hannun Allah a ciki.” Amma zuciyar Fir’auna ta taurare, bai kuwa saurara ba, kamar dai yadda Ubangiji ya riga ya faɗa.
Idibidi fefedoasu dunu da Felouma amane sia: i, “Gode Hi da amo hou hamoi.” Be Felou ea dogo da ga: nasi hamoi. E da Hina Gode Ea sia: i defele, Mousese amola Elane ela sia: hame nabi.
20 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tashi da sassafe ka sadu da Fir’auna a lokacin da za shi kogi, ka ce masa, ‘Ga abin da Ubangiji yana cewa, bari mutanena su tafi, don su yi mini sujada.
Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Hahabedafa, Felou da Naile Hano amoga ahoanumu. Di ema ba: la masa. Ema amane sia: ma, ‘Hina Gode da agoane sia: sa, Na fi dunu da Nama nodone sia: ne gadomusa: , di ili ga masa: ne fisidigima.
21 In ba ka bar mutanena suka tafi ba, zan turo da tarin ƙuda a kanka da bayinka, a kan mutanenka da cikin gidajenka. Gidajen Masarawa za su cika da ƙudaje, har ma da ƙasa inda za su taka.
Na da dima sisasa. Di da fisidigimu higasea, Na da dima se nabasu imunu. Na da fane dima amola dia eagene ouligisu dunuma amola dia fi dunu huluane ilima asunasimu. Idibidi dunu ilia diasu huluane da fane amoga nabai ba: mu. Amola Idibidi soge osobo huluane da fane amoga dedeboi dagoi ba: mu.
22 “‘Amma zan keɓe yankin Goshen, inda mutanena suke don kada ƙudaje su taɓa wurin, domin ka sani cewa Ni, Ubangiji, ina cikin wannan ƙasa.
Be Gousiene amo Na fi ilia esalebe soge amoga Na da fane hame asunasimu. Di da Na, Hina Gode, da amo hou hamonanebe dawa: ma: ne, Na da Na fi amola dia fi hisu ba: sa. Amo musa: hame ba: su hou da aya ba: mu.”
23 Zan sa iyaka tsakanin jama’ata da jama’arka. Gobe ne wannan mu’ujiza za tă auku.’”
24 Ubangiji kuwa ya yi haka. Tarin ƙuda suka zubo a fadar Fir’auna da cikin gidajen bayinsa, da ko’ina a Masar, ƙasar kuwa ta lalace saboda ƙudaje.
Hina Gode da fane gilisisu bagohame amo Felou ea diasuga amola eagene ouligisu dunu ilia diasuga asunasi. Fane idimu hamedeidafa misiba: le, Idibidi soge huluane da gugunufinisi dagoi ba: i.
25 Sai Fir’auna ya kira Musa da Haruna ya ce, “Ku tafi, ku miƙa hadaya ga Allahnku, a nan a cikin ƙasar.”
Amalalu, Felou da Mousese amola Elane ema misa: ne sia: i. E da elama amane sia: i, “Defea! Dilia Hina Godema gobele salasu hou hamoma: ne, Idibidi soge ganodini hamomusa: masa.”
26 Amma Musa ya ce, “Wannan ba zai yiwu ba. Hadayun da mukan miƙa wa Ubangiji, Allahnmu haram ne ga Masarawa. In kuwa muka miƙa hadayun da suke haram a idanunsu, ba za su jajjefe mu ba?
Be Mousese da bu adole i, “Agoane hamosea da moloi hame ba: mu. Ninia ohe fi amo gobele salasu hamoma: ne medole legesea, Idibidi dunu da higa: i ba: mu. Amo hou ninia Idibidi dunu ilia siga ba: ma: ne hamosea, ilia da amo hou higa: iba: le, nini igiga gala: le legemu.”
27 Dole mu yi tafiya kwana uku cikin hamada domin miƙa hadayu ga Ubangiji Allahnmu, yadda ya umarce mu.”
Logo afae fawane gala. Ninia da eso udiana amo wadela: i hafoga: i soge ganodini ga ahoasea, ninia Hina Gode Ea sia: defele, Ema gobele salasu hamomu.”
28 Fir’auna ya ce, “Zan bar ku ku tafi, don ku miƙa hadayu ga Ubangiji Allahnku, a cikin hamada, amma ba za ku tafi da nisa ba. Yanzu ku yi mini addu’a.”
Felou da amane sia: i, “Defea! Dilia Hina Godema gobele salasu hamoma: ne, wadela: i hafoga: i sogega masunu da defea. Be sedagaga mae masa. Amola na fidima: ne Godema sia: ne gadoma.”
29 Musa ya amsa, “Da zarar na bar ka, zan yi addu’a ga Ubangiji, gobe kuwa ƙudaje za su bar Fir’auna da fadawansa da kuma mutanensa. Sai dai a tabbata Fir’auna bai sāke yin ruɗi ta wurin ƙin barin mutane su tafi su miƙa hadayu ga Ubangiji ba.”
Mousese da bu adole i, “Na da ga ahoasea, na da Hina Godema E da fane amo dima, dia eagene ouligisu dunuma amola dia fi huluane ilima fisili sefasima: ne sia: mu. Be di da ninia fi ilia Hina Godema gobele salasu hamoma: ne masunu logo damumusa: , ninima bu mae ogogoma.”
30 Sa’an nan Musa ya rabu da Fir’auna, ya kuma yi addu’a ga Ubangiji,
Mousese da Felou yolesili asili, Godema sia: ne gadoi.
31 Ubangiji kuwa ya yi abin da Musa ya roƙa. Ƙudaje suka rabu da Fir’auna da fadawansa da kuma mutanensa; ba ƙudan da ya rage.
Amola Hina Gode da Mousese ea adole ba: su defele hamoi dagoi. Fane huluane da Felou, ea eagene ouligisu dunu amola ea fi dunu huluane yolesi dagoi. Fane afae esalebe da hamedafa ba: i.
32 Amma a wannan lokaci ma, Fir’auna ya taurare zuciyarsa, bai kuma bar mutanen suka tafi ba.
Be Felou da bu eno ea dogo ga: nasi hamoi. E da Isala: ili dunu ga fisili masa: ne hame fisidigi.

< Fitowa 8 >