< Fitowa 7 >
1 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Duba, na maishe ka kamar Allah ga Fir’auna, ɗan’uwanka Haruna kuma zai zama annabinka.
Be Hina Gode amane sia: i, “Na da hamobeba: le, Felou da dia hou afadenene Gode Ea hou defele hamoi ba: mu. Amola dia ola Elane da dia balofede dunu agoane Felouma alofele sia: mu.
2 Za ka faɗi kome da na umarce ka, ɗan’uwanka Haruna kuwa zai faɗa wa Fir’auna, yă bar Isra’ilawa su fita daga ƙasarsa.
Na dima adomu huluane Elanema bu adoma. Amasea, e da Felouma Na fi dunu gadili masa: ne ilia se iasu diasu logo doasima: ne sia: mu.
3 Amma zan taurare zuciyar Fir’auna, kuma ko da na ninka mu’ujizai da kuma alamu a Masar,
4 ba zai saurare ku ba. Don haka zan miƙa hannuna a kan Masar, in murƙushe ta da bala’i iri-iri, bayan haka zan fitar da taron mutanen Isra’ila daga ƙasar Masar ta wurin hukuntaina masu girma.
Be Na da Felou ea dogo igi agoane hame nabasu hamomu. Na da beda: su hou bagade Idibidi soge ganodini hamomu. Be e da Isala: ili dunu ilia logo hame doasimu. Amasea, Na da Idibidi fi ilima se bagade iasimu, amola Nisu da bisili Na dunu fi huluane amo sogega gadili oule masunu.
5 Masarawa kuwa za su san cewa ni ne Ubangiji sa’ad da na miƙa hannuna a kan Masar, na kuma fitar da Isra’ilawa daga gare ta.”
Amasea, Na da Idibidi dunuma gegene, Isala: ili fi huluane gadili oule ahoasea, Idibidi dunu da Na da Hina Godedafa dawa: mu.”
6 Musa da Haruna suka aikata yadda Ubangiji ya umarce su.
Mousese amola Elane da Hina Gode ea adoi huluane hamoi dagoi.
7 Musa yana da shekara tamanin da haihuwa, Haruna kuma yana da shekara tamanin da uku, sa’ad da suka yi magana da Fir’auna.
Ela da Felouma sia: dasu amo esoga Mousese ea ode da 80 galu amola Elane ea ode da 83.
8 Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna,
Hina Gode da Mousese amola Elane elama amane sia: i,
9 “Sa’ad da Fir’auna ya ce muku, ‘Aikata wani al’ajabi,’ sai ka ce wa Haruna, ‘Ɗauki sandanka ka jefa shi a ƙasa, a gaban Fir’auna,’ zai kuwa zama maciji.”
“Felou da alima alia sia: ado ba: musa: musa: hame ba: su gasa bagade hou hamoma: ne sia: sea, Elanema agoane sia: ma. E da ea dagulu amo Felou ea midadi osoboga ligia guduli, dagulu da afadenene bu saya: be ba: mu.”
10 Sai Musa da Haruna suka tafi wurin Fir’auna, suka yi yadda Ubangiji ya umarce su. Haruna ya jefa sandansa ƙasa, a gaban Fir’auna da bayinsa, sai sandan ya zama maciji.
Mousese amola Elane da Felouma asili, Hina Gode Ea sia: i defele hamosu. Elane da ea dagulu amo Felou amola ea eagene ouligisu dunu ilia midadi ligia guduli, dagulu da afadenene, sa: ya: be hamoi.
11 Fir’auna kuwa ya kira masu hikima da masu sihiri, sai bokayen Masarawa ma suka yi irin abubuwan nan da bokancinsu.
Amalalu, Felou da ea bagade dawa: su dunu amola ea fefedoasu dunu ili misa: ne sia: i. Ilia da ilia gasaga Elane ea hou defele hamosu.
12 Kowannensu ya jefa sandansa ƙasa, ya kuwa zama maciji. Amma sandan Haruna ya haɗiye sandunansu.
Ilia da ilia dagulu ligia guduli, dagulu ilia da afadenene bu sa: ya: be ba: i. Be Elane ea dagulu da ilia dagulu huluane da: gi dagoi.
13 Duk da haka zuciyar Fir’auna ta taurare, bai kuwa saurare su ba, kamar dai yadda Ubangiji ya riga ya faɗa.
Be Hina Gode Ea sia: i defele, Felou ea dogo da ga: nasi dagoi. E da Mousese amola Elane ela sia: hamedafa nabi.
14 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Zuciyar Fir’auna taurariya ce, ya ƙi yă bar mutanen su tafi.
Amalalu, Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Felou ea dogo da gawamaga: i dagoi. E da sia: hame naba amola e da Na fi dunu ilia logo hame doasisa.
15 Ka je wurin Fir’auna da safe, yayinda za shi kogi. Ka jira a bakin Nilu don ka sadu da shi, ka ɗauki sandan nan da ya canja zuwa maciji a hannunka.
Amaiba: le, hahabe e da Naile Hanoga ahoasea, di e ba: la masa. Dagulu amo da afadenene saya: be hamoi, amo gaguli asili, hano bega: e ba: musa: ouesaloma.
16 Sa’an nan ka ce masa, ‘Ubangiji, Allah na Ibraniyawa, ya aiko ni in faɗa maka, Ka bar mutanena su tafi domin su yi mini sujada a hamada. Amma har yanzu ba ka yi biyayya ba.
Amasea, Felouma amane sia: ma, “Hibulu dunu ilia Hina Gode da na dima asunasi. E da dima amane sia: sa, ‘Di da Na fi dunu gagui amo ilia Nama wadela: i hafoga: i soge ganodini nodone sia: ne gadomusa: masa: ne, ili fisidigima.’ Be di da Ea sia: hame nabasu.
17 Ga abin da Ubangiji ya ce, da wannan za ka san cewa ni ne Ubangiji. Da sandan da yake hannuna zan bugi ruwan Nilu, zai kuma zama jini.
Be wali, Hina Gode da dima amane sia: sa, ‘Na hou hamobe ba: sea, di da Na da Hina Godedafa dawa: mu. Na da amo daguluga hano amo famu. Amasea, hano da afadenene bu maga: me ba: mu.
18 Kifi a ciki Nilu za su mutu, ruwan kuma zai yi ɗoyi; Masarawa ba za su iya shan ruwansa ba.’”
Menabo huluane da bogogia: mu amola hano huluane da gaha bagade nababeba: le, Idibidi dunu da amo hano manu hamedei ba: mu.’”
19 Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ce wa Haruna, ‘Ka ɗauki sandanka, ka miƙa hannunka kan ruwan Masar, kan kogunansu da rafuffukansu da kududdufansu da kuma dukan tafkunansu, za su zama jini.’ Jini zai kasance ko’ina a Masar, har ma a cikin abubuwan ajiyar ruwansu da aka yi da itace da kuma dutse.”
Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Elanema e da ea dagulu lale, ea lobo amo Idibidi hano amola wayabo huluane dabuagadodi ilua: ma: ne sia: ma. Amasea, hano huluane da afadenene maga: me hamomu. Amola Idibidi soge huluane amoga, hano huluane amola hano ofodo amola ganaguga ganodini hano di, amo huluane da maga: me fawane ba: mu.”
20 Musa da Haruna suka yi yadda Ubangiji ya umarta. Ya ɗaga sandansa a gaban Fir’auna da bayinsa, ya bugi ruwan Nilu, dukan ruwan kuwa ya zama jini.
Amalalu, Mousese amola Elane da Hina Gode Ea sia: i defele hamoi. Felou amola ea eagene ouligisu dunu ba: ma: ne, Elane da ea dagulu gaguia gadole, hano dabua fai dagoi. Amalalu, hano da bu maga: me hamoi.
21 Kifin da suke cikin Nilu suka mutu, kogin kuwa ya yi wari sosai yadda Masarawa ba su iya shan ruwan ba. Jini ya bazu ko’ina a Masar.
Menabo fi hano ganodini da bogogia: le, gaha bagade heda: i. Idibidi dunu da amo hano manu hamedei ba: i. Idibidi soge huluane amo ganodini, maga: me bagade ba: i.
22 Amma bokayen Masar ma suka yi abubuwan nan da sihirinsu, sai zuciyar Fir’auna ta taurare; bai saurari Musa da Haruna ba, kamar dai yadda Ubangiji ya riga ya faɗa.
Amalalu, Felou ea fefedoasu dunu da amo hou defele hamoi. Amola Felou ea dogo bu ga: nasi hamoi. Hina Gode Ea sia: i defele, e da Mousese amola Elane ela sia: hame nabi.
23 A maimakon yă saurara, sai ya juya ya koma fadarsa, bai ma damu da abin da aka yi ba.
Be amo baligili, e da sinidigili, amo hou mae dawa: le, hi diasuga bu asi.
24 Sai dukan Masarawa suka yi ta tonon gefen Nilu don su sami ruwan sha, domin ba su iya shan ruwan kogin ba.
Idibidi dunu da hanodafa manu hamedei ba: beba: le, ilia da hano bega: hano manusa: uli dogosu.
25 Kwana bakwai suka wuce bayan da Ubangiji ya bugi kogin.
Hina Gode da Idibidi hano fai. Amalalu, eso fesu da baligi dagoi ba: i.