< Fitowa 6 >

1 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Yanzu za ka gan abin da zan yi da Fir’auna. Zan sa shi dole yă bar su su tafi, har ma yă iza ƙyeyarsu don su bar ƙasarsa!”
Amalalu, Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Wali Na Felouma gasa fili logesea, e da Na fi dunu ilia logo doasimu, amo di da ba: mu. Na da e logemuba: le, e da ili ea sogega fisili masa: ne sefasimu.”
2 Allah ya kuma ce wa Musa, “Ni ne Ubangiji.
Amola Gode da Mousesema amane sia: i, “Na da Hina Gode.
3 Na bayyana ga Ibrahim, ga Ishaku da kuma ga Yaƙub a matsayin Allah Maɗaukaki, amma sunan nan nawa Ubangiji, ban bayyana kaina a gare su ba.
Na da A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe ilima misini, ilia da Na Dio Gode Bagadedafa dawa: i galu. Be Na da Na Dio Hina Gode (Hibulu sia: Yawe) amo ilima hame olelei.
4 Na kuma kafa alkawari da su don in ba su ƙasar Kan’ana, inda suka yi zaman baƙunci.
Be Na da ilima gousa: su hamoi. Ilia da Ga: ina: ne soge amo ganodini ga fi agoane esalu. Be Na da Ga: ina: ne soge huluane ilima imunu ilegele sia: i.
5 Ban da haka ma, na ji nishe-nishen Isra’ilawa, waɗanda Masarawa suka bautar, na kuma tuna da alkawarina.
Idibidi dunu da Isala: ili fi amo udigili hawa: hamosu dunu hamoi dagoi. Wali Na da ilia gogonomasu amola se nabasu nabi dagoi. Na musa: gousa: su Na da bu dawa: lala.
6 “Saboda haka, ka ce wa Isra’ilawa, ‘Ni ne Ubangiji, zan kuma fitar da ku daga bauta ta Masarawa. Zan’yantar da ku daga zama bayinsu, da ƙarfina zan fanshe ku, in kawo hukunci mai zafi a kansu, don in cece ku.
Amaiba: le, dia Na sia: Isala: ili dunuma olelema, amane, ‘Na da Hina Gode. Na da dili gaga: mu amola dili Idibidi dunuma udigili hawa: hamosu amo fisima: ne logo doasimu. Na da Na gasa bagade lobodafa ligia gadole, ilima bagadedafa se nabasimu. Amola Na da dili gaga: mu.
7 Zan ɗauke ku tamƙar mutanena, in kuma zama Allahnku. Sa’an nan za ku sani Ni ne Ubangiji Allahnku, wanda ya fitar da ku daga wahalar Masarawa.
Na da dili Na fi hamomu amola Na da dilia Gode esalumu. Na da dilia Idibidi soge ganodini udigili hawa: hamosu amo logo doasisia, dilia da Na da Hina Godedafa amo dawa: mu.
8 Zan kuwa kawo ku a ƙasar da na rantse da hannun da na ɗaga sama, cewa zan ba wa Ibrahim, wa Ishaku, da kuma wa Yaƙub. Zan ba da ita gare ku gādo. Ni ne Ubangiji.’”
Na da dili amo soge Na da hemonega A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe ilima ima: ne ilegele sia: i, amo sogega Na da dili oule masunu. Na da amo soge dili lalegaguma: ne, dilima imunu. Na da Hina Gode!’”
9 Musa ya faɗa wa Isra’ilawa wannan magana, amma ba su kasa kunne a gare shi ba, don ɓacin rai saboda tsananin aikin bauta.
Mousese da amo sia: huluane Isala: ili dunuma olelei. Be ilia da gasa bagade udigili hawa: hamosu hamobeba: le, ilia a: silibu da gasa hame ba: i. Amaiba: le, ilia da Mousese ea sia: dafawaneyale hame dawa: i.
10 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
Amalalu, Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
11 “Koma ka ce wa Fir’auna sarkin Masar, yă bar Isra’ilawa su fita daga ƙasarsa.”
“Di Felouma e da Isala: ili dunu ilia gadili masunu logo doasima: ne amo sia: na masa!”
12 Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “In Isra’ilawa ba su ji ni ba, yaya Fir’auna zai ji ni, da yake ina magana da ƙyar?”
Be Mousese da bu adole i, “Isala: ili dunu huluane da na sia: hame naba. Amaiba: le, Idibidi hina bagade dunu da abuliba: le na sia: nabima: bela: ? Na sia: da dioi bagade, noga: i hame.”
13 Ubangiji ya yi magana da Musa da Haruna game da Isra’ilawa da Fir’auna sarkin Masar, ya umarce su su fitar da Isra’ilawa daga Masar.
Be Hina Gode da gasa bagade Mousese amola Elane elama amane hamoma: ne sia: i, “Isala: ili dunu amola Felou ilima Na dima hamoma: ne sia: da agoane, ‘Na da gasa bagade dima adoi dagoi. Di Isala: ili dunu amo Idibidi soge yolesili gadili masa: ne bisili oule masa.’”
14 Waɗannan su ne shugabannin iyalansu.’Ya’yan Ruben maza ɗan farin Isra’ila su ne, Hanok da Fallu, Hezron da Karmi. Waɗannan su ne dangin Ruben.
Ya: igobe ea magobo mano Liubene da egefe biyaduyale lalelegei amo Ha: inoge, Ba: liu, Heselane amola Gami. Iligaga fi da ilia dio lai dagoi.
15 ’Ya’yan Simeyon maza su ne, Yemuwel, Yamin, Ohad, Yakin, Zohar da Sha’ul ɗan mutuniyar Kan’ana. Waɗannan su ne dangin Simeyon.
Simiane egefe da gafeyale galu amo Yemiuele, Ya: imini, Ouha: de, Ya: igini, Souha amola Sia: iule (amo da Ga: ina: ne uda ea mano). Iligaga fi da ilia dio lai dagoi.
16 Waɗannan su ne sunayen’ya’yan Lawi maza bisa ga abin da aka rubuta, Gershon, Kohat da Merari. Lawi ya yi shekara 137.
Lifai egefe da osodayale galu amo Gesiome, Gouha: de amola Milalai. Iligaga fi da ilia dio lai dagoi. Lifai da ode 137 esalu bogoi.
17 ’Ya’yan Gershon maza, bisa ga dangi su ne, Libni da Shimeyi.
Gesiome egefe da aduna galu. Ela da Libinai amola Simia: i. Elama da elegaga fi dunu bagohame lalelegei.
18 ’Ya’yan Kohat maza, su ne, Amram, Izhar, Hebron da Uzziyel. Kohat ya yi shekara 133.
Gouha: de egefe da biyaduyale galu amo A: mala: me, Isaha, Hibalone amola Asaiele. Gouha: de da ode 133 esalu, bogoi.
19 ’Ya’yan Merari maza, su ne, Mali da Mushi. Waɗannan su ne dangin Lawi bisa ga abin da aka rubuta.
Milalai egefe da aduna galu amo Malai amola Musiai. Amo dedei da Lifai ea fi amola iligaga fi.
20 Amram ya auri’yar’uwar mahaifinsa Yokebed, wadda ta haifa masa Haruna da Musa. Amram ya yi shekara 137.
A: mala: me da ea ada dalusi amo Yogebede lai dagoi. E da egefe Elane amola Mousese lalelegei. A: mala: me da ode 137 esalu bogoi.
21 ’Ya’yan Izhar maza, su ne, Kora, Nefeg da Zikri.
Isaha egefe da osodayale galu amo Goula, Nifege amola Sigalai.
22 ’Ya’yan Uzziyel maza, su ne, Mishayel, Elzafan da Sitri.
Asaiele da egefe osodayale galu. Ilia dio da Misia: ili, Elasa: ifa: ne amola Sidala: i.
23 Haruna ya auri Elisheba,’yar Amminadab,’yar’uwar Nashon, sai ta haifa masa Nadab da Abihu, Eleyazar da Itamar.
Elane da Ilisiba (A: minada: be idiwi amola Nasione ea dalusi) amo lai dagoi. E da egefe biyaduyale lalelegei amo Na: ida: be, Abaihu, Elia: isa amola Idima.
24 ’Ya’yan Kora maza, su ne, Assir, Elkana da Abiyasaf. Waɗannan su ne dangin Kora.
Goula da egefe osodayale galu amo A: se, Elaga: ina amola Abaia: sa: fe. Ilia da Goula fi ilima aowalali esalu.
25 Eleyazar ɗan Haruna, ya auri ɗaya daga cikin’yan matan Futiyel, sai ta haifa masa Finehas. Waɗannan su ne shugabannin iyalan Lawi, dangi, dangi.
Elane egefe Elia: isa da Budiele idiwi lai dagoi. E da ema egefe Finia: se lalelegei. Amo dunu dedei da Lifai ea fi dunu ilima ada esalu.
26 Wannan Haruna da Musa ne, waɗanda Ubangiji ya yi musu magana ya ce, “Ku fitar da Isra’ilawa daga Masar ɓangare-ɓangare.”
Gode da Mousese amola Elane elama amane sia: i dagoi, “Ali bisili Isala: ili dunu fi huluane Idibidi sogega gadili oule masa.”
27 Su ne suka yi magana da Fir’auna sarkin Masar game da fitar da Isra’ilawa daga Masar, wannan Musa da Haruna.
Ela da Idibidi hina bagade (Felou) amoma e da Isala: ili dunu gagui amo fisidigili, ili masa: ne logo doasima: ne sia: i.
28 Ana nan, sa’ad da Ubangiji ya yi magana da Musa a Masar,
Hina Gode da Idibidi soge ganodini Mousesema sia: noba,
29 ya ce masa, “Ni ne Ubangiji. Sai ka faɗa wa Fir’auna sarkin Masar kome da na faɗa maka.”
E da amane sia: i, “Na da Hina Gode! Na dima sia: mu huluane, amo Felouma alofele adoma!”
30 Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “Ni mai nauyin baki ne, ina magana da ƙyar, ƙaƙa Fir’auna zai kasa kunne gare ni?”
Be Mousese da bu adole i, “Di dawa: ! Na da sia: adole iasu noga: i hame dunu. Felou da abuliba: le na sia: nabima: bela: ?”

< Fitowa 6 >