< Fitowa 40 >

1 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
2 “Ka kafa tabanakul, da Tentin Sujada, a kan rana ta fari ga watan fari.
“Eso age amo oubi age amoga Hina Gode Ea Hadigi Abula Diasu amo gaguma.
3 Ka sa akwatin Alkawari a cikinsa, sa’an nan ka rufe shi da labule.
Amo ganodini, di Gode Ea Gousa: su Sema Gagili (amo ganodini Hamoma: ne sia: i Nabuane Gala gasui aduna diala) ligisili, ea ba: le gaidiga amo abula gosagisima.
4 Ka shigar da teburin ka shirya kayayyakin a kansa. Sa’an nan ka shigar da wurin ajiye fitilan ka kuma sa fitilunsa.
Fafai amo ganodini gaguli misa. Amo da: iya ea liligi ligisima. Amola gamali bai ganodini gaguli misini, gamali amo bai da: iya ligisima.
5 Ka sa bagaden zinariya na ƙona turare a gaban akwatin Alkawari, ka kuma sa labule a ƙofar shiga tabanakul.
Gouli gabusiga: manoma gobesisu oloda amo Gode Ea Gousa: su Sema Gagili ea wamolegesu abula ba: le gaidiga ligisima. Amola Abula Diasu ea logo holeiga abula gosagisima.
6 “Ka ajiye bagade na yin hadaya ta ƙonawa a gaban ƙofar tabanakul, da Tentin Sujada;
Abula Diasu ea ba: le gaidiga amo gobele salasu oloda ligisima.
7 ka ajiye daron tsakanin Tentin Sujada da bagaden, ka kuma zuba ruwa a cikinsa.
Dodofesu ofodo amo oloda amola Abula Diasu dogoa sogebi amoga ligisima. Amo ganodini hano sogasalili nabama.
8 Ka yi fili kewaye da shi, ka kuma sa labule a ƙofar shiga filin.
Sisiga: su gagoi amo gaguli, ea logo holeiga ea abula gosagisima.
9 “Ka ɗauki man shafewa ka shafe tabanakul da duka abin da yake cikinsa; ka keɓe shi da dukan kayayyakinsa, zai zama tsarkake.
Amasea, Abula Diasu amola ea liligi huluane amoga hadigi susuligi sogadigima. Di da agoane momodale ligiagasea, Hadigi Abula Diasu da modale ligiagai dagoi ba: mu.
10 Sa’an nan ka shafe bagaden hadaya ta ƙonawa da kayansa; ka keɓe bagaden, zai zama mai tsarki.
Amasea, oloda amola ea liligi huluane amoga susuligi sogadigili, momodale ligiagama.
11 Ka shafe daron da wurin ajiyarsa, ka kuma keɓe su.
Amo defele, dodofesu ofodo amola ea bai momodale ligiagama.
12 “Ka kawo Haruna da’ya’yansa a ƙofar Tentin Sujada ka wanke su da ruwa.
Di da Elane amola egefelali Hadigi Abula Diasu ea logo holeiga oule misini, ilima hano ulima: ne sia: ma.
13 Sa’an nan ka sa wa Haruna tsarkakun riguna, ka shafe shi, ka kuma keɓe shi don yă yi mini hidima a matsayin firist.
Elane amoma ea gobele salasu dunu abula gasisa: lima. Susuligi sogadigili, e da Nama gobele salasu hawa: hamoma: ne e mogili gagama.
14 Ka kawo’ya’yansa maza ka sa musu taguwoyi.
Ea egefelali amola oule misini, ilima da: i salasu gasisa: lima.
15 Ka shafe su yadda ka shafe mahaifinsu, don su yi mini hidima a matsayin firistoci. Shafe musu man, zai sa su zama firistoci na ɗinɗinɗin, dukan zamanansu.”
Amasea, ilia ada defele, ilia da Nama gobele salasu hawa: hamoma: ne, ligiagasu susuligi ilia dialuma da: iya sogadigili, ili momogili gagama. Amo da ilia amola iligaga fi mae yolesili gobele salasu dunu hawa: hamonanoma: ne momogili gagai dagoi ba: mu.
16 Musa ya aikata dukan kome yadda Ubangiji ya umarce shi.
Mousese da Gode Ea hamoma: ne sia: i defele huluane hamoi dagoi.
17 Da haka aka kafa tabanakul, a rana ta fari ga wata na fari a shekara ta biyu.
Amaiba: le, ilia da Idibidi soge fisili, ode ageyadu ahoanu, eso age amola oubi age ganodini, Hina Gode Ea Hadigi Abula Diasu da gagui dagoi dialebe ba: i.
18 Sa’ad da Musa ya kafa tabanakul, ya sa rammuka a wurinsu, ya sa katakan, ya kuma sa sandunan, ya kakkafa dogayen sandunan.
Mousese da Hadigi Abula Diasu ea bai huluane ligisili, ea abula: ime huluane bugi, ea bulufalegei dududawalo ligisi amola ea golasu ifa bugi.
19 Sa’an nan ya shimfiɗa tentin a bisa tabanakul, ya kuma sa murfi a bisa tentin, yadda Ubangiji ya umarce shi.
E da Abula Diasuga amo abula dedebosu gisigi amola dabuagado dedebosu eno gisigi. E da Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoi.
20 Ya ɗauki dokokin Alkawari ya sa a cikin akwatin, ya kuma zura sandunan a zoban akwatin, sa’an nan ya sa murfin kafara a bisansa.
Amalalu, e da igi gasui aduna lale, Gode Ea Gousa: su Sema Gagili ganodini sali. E da gaguli ahoasu ifa amo Gode Ea Gousa: su Sema Gagili ea gasisalasu ganodini sali amola Gagili ea ga: lu figisi dagoi.
21 Sai ya kawo akwatin a cikin tabanakul, ya kuma rataye labulen rufewa ya tsare akwatin Alkawarin, yadda Ubangiji ya umarce shi.
Amalalu, e da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili amo Abula Diasu ganodini sali amola ea wamolegesu abula amo gosagisi. Amo hamobeba: le, e da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili wamolegele gaga: le, Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoi.
22 Musa ya sa teburin a Tentin Sujada, a gefen arewa na tabanakul waje da labulen.
E da fafai amo Abula Diasu ganodini ga (north) la: didili gaga: su abula amo gadili ligisi.
23 Ya shirya burodin a kai a gaban Ubangiji, yadda Ubangiji ya umarce shi.
E da fafai da: iya Godema iasu agi, Gode Ea hamoma: ne sia: i defele ligisi.
24 Ya sa wurin ajiye fitilan a Tentin Sujada ɗaura da teburin a gefen kudu na tabanakul
E da gamali bai amo Abula Diasu ganodini ga (south) la: di amoga ligisi. Fafai da la: di amola gamali bai da la: didili dialebe ba: i.
25 ya kuma shirya fitilun a gaban Ubangiji, yadda Ubangiji ya umarce shi.
Amola Hina Gode Ea midadi Ea Diasu amo ganodini e da gamali ulagisi, Gode Ea hamoma: ne sia: i defele.
26 Musa ya sa bagaden zinariya a cikin Tentin Sujada a gaban labulen
E da gouli oloda Abula Diasu ganodini gaga: su abula ea ba: le gaidiga ligisi.
27 ya ƙone turare mai ƙanshi a kai, yadda Ubangiji ya umarce shi.
Amo da: iya e da gabusiga: manoma gobesi. E da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoi.
28 Sa’an nan ya sa labule a ƙofar shiga na tabanakul.
E da Abula Diasu ea logo holei amoga ga: su abula gosagisi.
29 Ya sa bagaden hadaya ta ƙonawa kusa da ƙofar tabanakul, Tentin Sujada, sa’an nan ya miƙa hadaya ta ƙonawa da hadaya ta gari a kansa, yadda Ubangiji ya umarce shi.
Amo ga: su abula ea ba: le gaidiga, e da gobele salasu oloda ligisi. Amo da: iya e da ohe fi amola widi amola gagoma gobele salasu iasu amo gobesi.
30 Ya sa daro tsakanin Tentin Sujada da bagade, ya kuma zuba ruwa a cikinsa don wanki,
E da Dodofesu Ofodo amo oloda amola Abula Diasu dogoa sogebi amoga ligisi. Amo ganodini e da hano sogasalasili, nabalesi.
31 a cikin kuwa Musa da Haruna da’ya’yansa maza sukan wanke hannunsa da ƙafafunsu.
Amogai, Elane amola egefelali da ilia lobo amola emo dodofesu.
32 Sukan yi wanka a duk sa’ad da suka shiga Tentin Sujada, ko in suka kusaci bagade, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
Ilia da Abula Diasu ganodini golili daloba amola oloda amoga heda: loba, ilia da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele, ilia lobo amola emo dodofesu.
33 Sa’an nan Musa ya yi fili kewaye da tabanakul da kuma bagaden, ya rataye labule a ƙofar shiga filin. Da haka Musa ya gama aikin.
Mousese da Abula Diasu amola oloda sisiga: su gagoi amo gagui dagoi. Amola, gagoi ea logo holeiga abula ga: su gosagi. Amaiba: le, e da hawa: hamosu huluane dagolesi.
34 Sa’an nan girgije ya rufe Tentin Sujada sai ɗaukakar Ubangiji ta cika tabanakul.
Amalalu, mumobi da Abula Diasu amo dedeboi amola Hina Gode Ea Esalebe agoane hadigi sinenemegi gala da Abula Diasu ganodini dialebe ba: i.
35 Musa bai iya shiga Tentin Sujada ba domin girgije ya riga ya sauka a kansa, ɗaukakar Ubangiji kuwa ta cika tabanakul.
Amaiba: le, Mousese da Abula Diasu ganodini golili masunu hamedei ba: i.
36 Cikin tafiyar Isra’ilawa duka, sukan kama tafiyarsu ne a duk sa’ad da girgijen ya tashi daga kan tabanakul.
Isala: ili dunu da ilia abula diasu gilisisu amo ganodini esalusu. Mumobi da gadodili heda: le asili, amo fawane ba: beba: le ilia da mugululi eno sogega asi.
37 Idan girgijen bai tashi ba, ba za su tashi ba, sai a ranar da ya tashi.
Be mumobi da Abula Diasu dedebomusa: dialebe ba: loba, ilia da mae mugululi esalebe ba: i.
38 Gama a cikin tafiyarsu duka, girgijen Ubangiji yana kan tabanakul da rana, da dare kuwa wuta yake cikinsa domin dukan Isra’ilawa su gani.
Ilia da sogega ode bagohame lafiadalebe ba: i. Amo ode huluanega, Hina Gode Ea Esalebe mumobi Abula Diasu da: iya gadodili dialebe ba: i, amola gasia lalu nenanebe Abula Diasu amo da: iya gadodili dialebe ba: i. Sia: Ama Dagoi

< Fitowa 40 >