< Fitowa 34 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa “Sassaƙa alluna biyu kamar na farko, ni kuwa in rubuta kalmomin da suke cikin alluna na farko da ka farfasa.
Rəbbee Mısayk'le eyhen: – Şene ögiylyna xhinne q'öble g'aye hoots'e. Zı mançilid, ğu şenke haq'varı'iyne g'ayebışil otk'uninbı ok'vanas.
2 Ka shirya da safe, ka hauro kan Dutsen Sinai. Ka gabatar da kanka a gare ni a can kan dutse.
Miç'eer Sinayne suvalqa ılqeç'e. Suvane q'oma Yizde ögiyl ulyozre.
3 Ba wani da zai zo tare da kai, ko a gan shi ko’ina a kan dutsen, kada garkunan tumaki ko na shanu su yi kiwo kusa da dutsen.”
Vaka suvalqa vuşucar ılqemeç'ecen, suval vuşucar mexhecen. Suvayne hiqiy-alla çavra-vəq'əd uxhmiyxhancen.
4 Saboda haka Musa ya sassaƙa alluna biyu na dutse kamar na fari, sai ya hau Dutsen Sinai da sassafe, kamar yadda Ubangiji ya umarce shi, yana kuma ɗauke da alluna biyu na dutse a hannuwansa.
Rəbbee Mısayk'le uvhuyn xhinne, Mısee şene ögiylyna xhinnena q'öble g'ayeb hoots'u, yicbıd alyat'u miç'eer çakra Sinayne suvalqa ılqeç'e.
5 Sa’an nan Ubangiji ya sauko a cikin girgije ya tsaya can tare da shi, ya kuma yi shelar sunansa.
Rəbb buludne ar giç'u, Mısayne k'ane ulyorzul Cun do, YAHVEva, eyhe.
6 Sai Ubangiji ya wuce a gaban Musa, ya yi shela ya ce, “Ni ne Ubangiji Allah mai tausayi, mai alheri, mai jinkirin fushi, cike da ƙauna da aminci,
Mısayne ögiyle ı'lğəmee eyhen: – YAHVE Zı vorna, rəhı'mıkana, qidiykkın insanaaşis geed helena Rəbb Allah Zı vorna. Zaqa geed xədın sabır, badaldyooxhena yugvalla vobna.
7 nakan nuna ƙauna wa dubbai, nakan kuma gafarta mugunta, tawaye da zunubi. Amma ba na barin mai laifi, ba tare da na hore shi ba; nakan hukunta’ya’ya da jikoki har tsara ta uku da ta huɗu saboda laifin iyaye.”
Aazırıkane nasılbışis yugvalla haagva. Hı'iyn qəlan karbıyiy qopkune yəqqı'le sapk'ılıybı, bınahbı Zı yik'elixan ha'a. Taxsirnang'uk'le vaqa taxsir deşodva itteyhena meer Zıcar vor, məxbıne dekkaaşine uşaxaaşilqa xhebne-yoq'ne nasılee Zı yiğbı allya'as.
8 Musa ya yi sauri ya rusuna har ƙasa, ya yi sujada.
Mısa ek'ra aq'vakkena ç'iyelqa gizerçu Rəbbis ı'bəədat hı'ı,
9 Ya ce, “Ya Ubangiji, in na sami tagomashi a idanunka, bari Ubangiji yă tafi tare da mu. Ko da yake wannan mutane masu taurinkai ne, ka gafarta muguntanmu da zunubanmu, ka kuma sāke sa mu zama abin gādonka.”
eyhen: – Xudaavanda zı Vasqa yugra qarıxheene, hucoone ixhes, Xudaavanda, şaka qora. Şi hı't'iy milletıd ixheene, şi hı'iyn qəlan karbıyiy bınahbı Ğu yik'elixan hı'ı, şi Vasqa Yiğın millet xhinne se'e.
10 Sai Ubangiji ya ce, “Ga shi na yi alkawari da kai. A gaban dukan mutanenka zan yi abubuwan banmamakin da ba a taɓa yinsa a cikin wata al’umma a duniya ba. Mutanen da kuke zaune cikinsu za su ga aikin bantsoro, da Ni Ubangiji zan yi muku.
Rəbbee eyhen: – Zı mugaavile haa'a: Zı yiğne milletıs həşdilqamee ç'iyelyne aq'valyne milletbışik'le g'idecuyn əlaamatbı hagvas. Hasre yiğne hiqiy-allane milletık'le Rəbbee yiğnemee hı'iyn g'acu qəvəq'necen.
11 Ku yi biyayya da umarnin da na ba ka yau. Zan kora muku Amoriyawa, Kan’aniyawa, Hittiyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa.
Həşde şu Zı eyhençıl yugda k'ırı gyaqqe, man Zı eyhen kar he'e. Zı şosse Emorbı, Kana'anbı, Q'etbı, Perizbı, Q'ivbı, Yevusbı g'ee'epşesınbı.
12 Ku kula, kada ku yi yarjejjeniya da waɗanda suke zaune a ƙasar da za ku tafi, in ba haka ba, za su zama muku tarko.
Şu əlyhəəsde cigabışeene milletbışika mugaavile hımaa'a, mana vuşdemee gugu vuxhes.
13 Ku rurrushe bagadansu, ku farfashe keɓaɓɓun duwatsunsu, ku sassare ginshiƙan Asheransu.
Manbışin q'urbanbı alyaa'an cigabı hı'ğəkkar he'e, erın g'ayebı giyxvər he'e, Aşerayin yivarıd gyatxe.
14 Kada ku bauta wa wani allah, gama Ubangiji, wanda sunansa Kishi, Allah ne mai kishi.
Merıng'une allahbışis ı'bəədat hıma'a, saccu YAHVEys ı'bəədat he'e, şu merna Zaka sa aqqaqqamee Zı mançis öörəxə deş.
15 “Ku kula, kada ku yi yarjejjeniya da mazaunan wannan ƙasa, don kada sa’ad da suke yi wa allolinsu sujada, suna miƙa musu hadaya, su gayyace ku, ku ci hadayar da suka miƙa wa allolinsu.
Nyaggah mane cigabışee aaxvane insanaaşika mugaavilebı hıma'a, manbışe Zas cone allahbışika xayaanat ha'amee, q'urbanbı gyat'amee, şu qoot'alas, man otxhun bınaheeqa k'imabak'a.
16 Kada ku auro wa’ya’yanku maza’yan matansu, waɗanda suke yi wa alloli sujada, har su sa’ya’yanku su bi allolinsu.
Şu manbışde yişşaşike vuşde dixbışis yedar hımaa'a. Deşxheene, vuşde dixbışed manbışde içeeşe cone allahbışika Zas xayaanat ha'ang'a, manbışe ha'an ha'as.
17 “Kada ku yi alloli na zubi.
Sayid şosun k'ınəəğə ts'ayil rışşı qı'ı byuttar hıma'a.
18 “Sai ku yi Bikin Burodi Marar Yisti. Ku kuma ci burodi marar yisti har kwana bakwai, kamar yadda na umarce ku. Ku yi wannan a ƙayyadadden lokacinsa a watan Abib, gama a cikin watan ne kuka fita daga Masar.
Zı şok'le uvhuyn xhinne, uvhuyne gahıl Avivne vuza acıxamır deşin gıneybışin bayram alğehe. Mane vuza yighılle yiğna ilydyadıyn gıney oxhne. Yik'el aqqe mane vuzaniy şu Misirğançe qığav'u.
19 “Ɗan fari na kowane mutum zai zama nawa, har da ɗan farin na dabbobi, ko na garken shanu ko na tumaki.
Gırgın şos ts'etta yedike ıxhayncad, gadebıb, çavra-vəq'əyn vughulyın balabıd Yizınbı vod.
20 Ku fanshi ɗan farin jaki da na tunkiya, amma in ba ku fanshe shi ba, ku karya wuyansa. Ku fanshi duk’ya’yan farinku maza. “Kada wani yă zo gabana hannu wofi.
Ts'eppa vuxhayne əməleyne q'uduxne cigee urg qevle. Çine cigee kar qidelesxhe gardan havaaq'ar hee'e. Şos ts'eppa vuxhayne dixbışde cigee nuk'ra qele. Hasre nenacar Zasqa xıl q'ərar ımmaylecen.
21 “Kwana shida za ku yi aiki, amma a rana ta bakwai za ku huta; ko da lokacin noma ne, ko lokacin girbi, sai ku huta.
Vuşun ha'asın işbı yixhne yiğee he'e, yighıd'esdemee yiğıl manzil hee'e. Kar ezaned sa'aned gahıl, yighıd'esın yiğ manzilis cure'e.
22 “Ku kiyaye Bikin Makoni wato, bikin girbin nunan fari na alkama, da Bikin Gama Tattara amfanin gonaki, a ƙarshen shekara.
Sukbı qiyşalang'a ts'ettiyne nugbarıka Şavuot (Ülycümbışin) bayram alğehe. Sen ç'əvexheng'ad Alyadıyn Kar Sı'iyn bayram alğehexhe.
23 Sau uku a shekara, dukan mazanku za su bayyana a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, Allah na Isra’ila.
Senee xhebne yəqqee vuşun gırgın adamer, vuşde Xudaavandne Rəbbine, İzrailyne Allahne hiqa savalecen.
24 Zan kore al’umma daga gabanku, in fadada kan iyakarku, babu wanda zai yi ƙyashin ƙasarku a lokutan nan uku na shekara da kuka haura don ku bayyana a gaban Ubangiji, Allahnku.
Zı vuşde hiqiy-alladın milletbı g'e'eşşu, vuşun ciga xət qa'as. Şu senee xhebne yəqqə Rəbbine, vuşde Allahne hiqa savaales vüqqəng'ə, şavussecad yik' hı'ı vuşun ciga aqqas əxəs deş.
25 “Kada ku miƙa mini jinin hadaya tare da wani abin da yana da yisti, kada kuma ku bar kowace hadaya ta Bikin Ƙetarewa ta kwana.
Zas ablyaa'ane q'urbanna eb, acıxamırnane gınelqa k'yoohar hımaa'a. Peesaxıs (Allah qıdet'u ılğeç'uyne) bayramısva gyuvk'iyne q'urbanın çuru miç'eediys ımaxvacen.
26 “Ku kawo nunan farin amfanin gonarku mafi kyau a gidan Ubangiji, Allahnku. “Kada ku dafa ɗan akuya a cikin madarar mahaifiyarsa.”
Yiğne cigabışee ts'etta alyadıynçike inette yugun Rəbbine, yiğne Allahne xaaqa alle. Mısva çine yedine niknee qumooxhar.
27 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka rubuta waɗannan kalmomi, gama bisa ga kalmomin nan, na yi alkawari da kai da kuma Isra’ila.”
Rəbbee Mısayk'le eyhen: – İn cuvabbı ok'ne, inçis sikı Zı vakayiy İzrailika mugaavile haa'a.
28 Musa ya kasance tare da Ubangiji kwana arba’in da dare arba’in, bai ci ba, bai sha ba. Ya kuma rubuta kalmomin alkawari a kan alluna, wato, dokoki goma.
Mısa maa'ar Rəbbika yoq'ts'al xəmnayiy yoq'ts'al yiğna ıxha. Mang'vee maa'ad gıneyid, xhyanıd, vuççucad ghalyaqa ıkkı deş. Mang'vee g'ayebışil oo mugaavileyn cuvabbı, yits'ıble əmr, opk'un.
29 Sa’ad da Musa ya sauko daga kan Dutsen Sinai tare da alluna biyu na Alkawari a hannuwansa, bai san cewa fuskarsa tana ƙyalli ba saboda zaman da ya yi a gaban Ubangiji.
Mısa xılya'ab q'öble mugaavileyna g'aye avqu Sinayne suvayle Rəbbika yuşan hı'ı gəəmee, mang'uk'le ats'a deşdiy cune aq'vayle nur k'əə ıxhay.
30 Da Haruna da dukan Isra’ila suka ga Musa, fuskarsa kuma tana ƙyalli, sai suka ji tsoron zuwa kusa da shi.
Harunuk'leyiy İzrailybışik'le Mısayne aq'vayle nur k'əə g'acumee, mang'usqa qeepxhes qəvəyq'ən vuxha.
31 Amma Musa ya kira su, sai Haruna da dukan shugabannin jama’ar suka zo wurinsa, ya kuwa yi musu magana.
Mısee manbı cusqa qoot'al, Harunur manbışin ç'ak'ınbıb Mısaysqa qabımee, mang'vee manbışika gaf haa'a.
32 Daga baya sai dukan Isra’ilawa suka zo kusa da shi, ya kuma ba su dukan dokokin da Ubangiji ya ba shi a Dutsen Sinai.
Mançile qiyğa gırgın İzrailybı mang'usqa savayle. Mısee Rəbbee cusqa Sinayne suvee quvuyn gırgın q'aanunbı milletısqa qele.
33 Da Musa ya gama magana da su, sai ya lulluɓe fuskarsa.
Mısa yuşan hı'ı ç'əvxhamee, mang'vee cune aq'valqa şalavniyxhe alyadaççen.
34 Amma duk sa’ad da ya je gaban Ubangiji don yă yi magana da shi, sai yă tuɓe lulluɓin har sai ya fito. Kuma duk sa’ad da ya fito yă faɗa wa Isra’ilawa abin da aka umarce shi,
Mısa Rəbbika yuşan ha'asva ı'qqəmee, mang'vee aq'valin şalav g'eşşe ıxha. Qığeç'esnang'ad mang'vee meed vuk'lelqa şalav alyadaççe ıxha. Rəbbisse İzrailybışisqa sak'ımee, mang'vee cuk'le uvhuynbı manbışilqa hixhara'a ıxha.
35 sai su ga fuskarsa tana ƙyalli. Sa’an nan Musa yă sāke lulluɓe fuskarsa, har sai ya shiga don yă yi magana da Ubangiji.
Mane gahıl İzrailybışik'le Mısayne aq'vayle nur k'əəniyxhe g'ecen. Mana manbışika yuşan ha'ang'ar vuk'lelin şal g'eşşen deşdiy. Mang'vee vuk'lelin şal sak'ı Rəbbisqa əlyhəəmeniy saccu g'eşşen.