< Fitowa 34 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa “Sassaƙa alluna biyu kamar na farko, ni kuwa in rubuta kalmomin da suke cikin alluna na farko da ka farfasa.
BAWIPA ni Mosi koevah, lungphen kahni touh a hmaloe e patetlah sak nateh hote lungphen dawkvah ahmaloe e patetlah bout ka thut han.
2 Ka shirya da safe, ka hauro kan Dutsen Sinai. Ka gabatar da kanka a gare ni a can kan dutse.
Tangtho vah coungkacoe lah awmh, amom Sinai mon dawk luen nateh, monsom ka hmalah kangdout.
3 Ba wani da zai zo tare da kai, ko a gan shi ko’ina a kan dutsen, kada garkunan tumaki ko na shanu su yi kiwo kusa da dutsen.”
Nang koe apihai tho awh hanh naseh. Mon vah apihai kamnuek awh nahanh seh. Tuhu hoi maitohu naw hai mon teng vah pâ awh nahanh seh ati.
4 Saboda haka Musa ya sassaƙa alluna biyu na dutse kamar na fari, sai ya hau Dutsen Sinai da sassafe, kamar yadda Ubangiji ya umarce shi, yana kuma ɗauke da alluna biyu na dutse a hannuwansa.
Hottelah lungphen kahni touh hmaloe e patetlah a sak. Hahoi Mosi teh amom vah a thaw teh BAWIPA ni kâ a poe e patetlah lungphen kahni touh hah a sin teh, Sinai mon dawk a luen.
5 Sa’an nan Ubangiji ya sauko a cikin girgije ya tsaya can tare da shi, ya kuma yi shelar sunansa.
BAWIPA teh tâmai hoi a kum teh, a teng vah a kangdue teh BAWIPA e min hah a pathang.
6 Sai Ubangiji ya wuce a gaban Musa, ya yi shela ya ce, “Ni ne Ubangiji Allah mai tausayi, mai alheri, mai jinkirin fushi, cike da ƙauna da aminci,
BAWIPA ni a ceihlawi teh Jehovah, Jehovah, lungmanae hoi kakawi e Cathut, pahrennae, lungsawnae lungmanae hoi lawkkatang hoi akawi.
7 nakan nuna ƙauna wa dubbai, nakan kuma gafarta mugunta, tawaye da zunubi. Amma ba na barin mai laifi, ba tare da na hore shi ba; nakan hukunta’ya’ya da jikoki har tsara ta uku da ta huɗu saboda laifin iyaye.”
Tami a thongsang koe pahrennae kamnueksakkung, payonnae hoi lawkeknae hoi, hawihoehnae kangaithoumkung, yonpennae ka tâcawtkhai boihoeh e, napanaw payonnae dawk canaw catoun totouh, se thum se pali totouh karekkung doeh telah a pâpho.
8 Musa ya yi sauri ya rusuna har ƙasa, ya yi sujada.
Mosi ni karanglah talai dawk a tabo teh a bawk.
9 Ya ce, “Ya Ubangiji, in na sami tagomashi a idanunka, bari Ubangiji yă tafi tare da mu. Ko da yake wannan mutane masu taurinkai ne, ka gafarta muguntanmu da zunubanmu, ka kuma sāke sa mu zama abin gādonka.”
Ahni ni, Atuvah BAWIPA na mit dawk minhmai kahawi ka hmawt pawiteh, kai koevah kaie BAWIPA heh cet van naseh telah ka kâhei. A lung ka patak e miphun lah ka o awh nakunghai ka payonnae hoi ka yonnae hah na ngaithoum nateh, na râw lah na tawn lawih telah ati.
10 Sai Ubangiji ya ce, “Ga shi na yi alkawari da kai. A gaban dukan mutanenka zan yi abubuwan banmamakin da ba a taɓa yinsa a cikin wata al’umma a duniya ba. Mutanen da kuke zaune cikinsu za su ga aikin bantsoro, da Ni Ubangiji zan yi muku.
Ahni ni, khenhaw! lawkkamnae ka sak. Talai pueng hoi miphun pueng dawk sak boihoeh e kângairu hno hah na taminaw pueng hmalah ka sak vaiteh, nangmouh kaawm e na taminaw pueng ni BAWIPA ni sak e hah a hmu awh han. Bangkongtetpawiteh, nangmouh koe ka sak hane heh takikathopounge lah ao han.
11 Ku yi biyayya da umarnin da na ba ka yau. Zan kora muku Amoriyawa, Kan’aniyawa, Hittiyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa.
Sahnin vah kâ na poe e naw heh pouk. Khenhaw! Amornaw, Kanaannaw, Hitnaw, Hivnaw, Periznaw hoi Jebusitnaw hah na hmalah hoi ka pâlei han.
12 Ku kula, kada ku yi yarjejjeniya da waɗanda suke zaune a ƙasar da za ku tafi, in ba haka ba, za su zama muku tarko.
Kâhruetcuet, hoehpawiteh na cei nahane ram dawk kaawmnaw hoi lawkkamnae na sak awh vaiteh, nangmouh hanlah karap lah awm payon vaih.
13 Ku rurrushe bagadansu, ku farfashe keɓaɓɓun duwatsunsu, ku sassare ginshiƙan Asheransu.
Hateiteh ahnimae khoungroe hah, koung na raphoe pouh han. Talung a ung awh e hai rekrek dei awh nateh, thing meikaphawk hah koung tâtueng pouh awh.
14 Kada ku bauta wa wani allah, gama Ubangiji, wanda sunansa Kishi, Allah ne mai kishi.
A min patenghai dipma Jehovah lah ao, Cathut teh a dipma thai dawkvah Cathut alouke roeroe na bawk awh mahoeh.
15 “Ku kula, kada ku yi yarjejjeniya da mazaunan wannan ƙasa, don kada sa’ad da suke yi wa allolinsu sujada, suna miƙa musu hadaya, su gayyace ku, ku ci hadayar da suka miƙa wa allolinsu.
Hoehpawiteh hote ram dawk e taminaw hoi lawk na kam awh vaiteh, ahnimae cathut koe kâyo laihoi ahnimae cathut koe thueng laihoi buetbuet touh coun vaiteh, thuengnae moi hah ca hoi,
16 Kada ku auro wa’ya’yanku maza’yan matansu, waɗanda suke yi wa alloli sujada, har su sa’ya’yanku su bi allolinsu.
na capanaw hanelah ahnimae canunaw hah na paluen vaiteh, a canunaw ni a cathutnaw koe a kâyo awhnae koe, na capanaw hai kâyawt payon awh langvaih.
17 “Kada ku yi alloli na zubi.
Thuk e meikaphawk cathut hah na sak awh mahoeh.
18 “Sai ku yi Bikin Burodi Marar Yisti. Ku kuma ci burodi marar yisti har kwana bakwai, kamar yadda na umarce ku. Ku yi wannan a ƙayyadadden lokacinsa a watan Abib, gama a cikin watan ne kuka fita daga Masar.
Tonphuenhoehe vaiyei pawi na sak han. Kâ na poe awh e patetlah, hnin sari touh thung tonphuenhoehe hah Abib thapa dawk khoe e tueng nah na ca han. Bangkongtetpawiteh, Abib thapa dawkvah Izip ram hoi na tâco awh.
19 “Ɗan fari na kowane mutum zai zama nawa, har da ɗan farin na dabbobi, ko na garken shanu ko na tumaki.
Camoim ka paawng e pueng kaie doeh. Na saring pueng maito hoi tu camin teh kaie doeh.
20 Ku fanshi ɗan farin jaki da na tunkiya, amma in ba ku fanshe shi ba, ku karya wuyansa. Ku fanshi duk’ya’yan farinku maza. “Kada wani yă zo gabana hannu wofi.
Hatei la camin teh tuca hoi na ratang han. Na ratang ngaihoeh pawiteh, a lahuen na kapai pouh han. Na capa camin teh na ratang han. Ka hmaitung vah apihai kuthrawng hoi na tâcawt awh mahoeh.
21 “Kwana shida za ku yi aiki, amma a rana ta bakwai za ku huta; ko da lokacin noma ne, ko lokacin girbi, sai ku huta.
Hnin taruk touh thung thaw na tawk han. Asari hnin dawk na kâhat han. Laikawk na tawk tue nah hoi canga tue nahai na kâhat han.
22 “Ku kiyaye Bikin Makoni wato, bikin girbin nunan fari na alkama, da Bikin Gama Tattara amfanin gonaki, a ƙarshen shekara.
Yat pawi, takhawk pawi, cavanca pawi na to han.
23 Sau uku a shekara, dukan mazanku za su bayyana a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, Allah na Isra’ila.
Tongpa pueng kum touh dawk vai thum touh Bawipa Jehovah Isarel Cathut hmalah a tâco awh han.
24 Zan kore al’umma daga gabanku, in fadada kan iyakarku, babu wanda zai yi ƙyashin ƙasarku a lokutan nan uku na shekara da kuka haura don ku bayyana a gaban Ubangiji, Allahnku.
Bangkongtetpawiteh, na hmalah miphunnaw ka pâlei vaiteh na ramri hah ka kaw sak han, kum touh dawk vai thum touh BAWIPA na Cathut hmalah na tâco awh nahanlah na cei toteh apinihai na ram hah noe awh mahoeh.
25 “Kada ku miƙa mini jinin hadaya tare da wani abin da yana da yisti, kada kuma ku bar kowace hadaya ta Bikin Ƙetarewa ta kwana.
Kai hanelah thuengnae thipaling teh ton phuen e vaiyei hoi na poe mahoeh. Ceitakhai pawi thuengnae haiyah atangtho totouh na awm sak mahoeh.
26 “Ku kawo nunan farin amfanin gonarku mafi kyau a gidan Ubangiji, Allahnku. “Kada ku dafa ɗan akuya a cikin madarar mahaifiyarsa.”
Na law dawk e aluepaw teh BAWIPA im dawk na thokhai han. Hmaeca e moi hah a manu e sanutui hoi mek na thawng mahoeh.
27 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka rubuta waɗannan kalmomi, gama bisa ga kalmomin nan, na yi alkawari da kai da kuma Isra’ila.”
BAWIPA ni Mosi koe, hete lawknaw heh thun haw, bangkongtetpawiteh, hete lawknaw tarawi lahoi nang koehoi Isarel koevah lawkkamnae ka sak, telah ati.
28 Musa ya kasance tare da Ubangiji kwana arba’in da dare arba’in, bai ci ba, bai sha ba. Ya kuma rubuta kalmomin alkawari a kan alluna, wato, dokoki goma.
Hawvah BAWIPA koe hnin 40 rum 40 touh ao teh, rawca cat laipalah ao teh, tui hai net hoeh. Hahoi lungphen dawk lawkkam kâpoelawknaw hra touh a thut.
29 Sa’ad da Musa ya sauko daga kan Dutsen Sinai tare da alluna biyu na Alkawari a hannuwansa, bai san cewa fuskarsa tana ƙyalli ba saboda zaman da ya yi a gaban Ubangiji.
Hahoi, Mosi teh lawkpanuesaknae lungphen kahni touh hah a kut hoi a sin teh Sinai mon hoi a kum navah, Mosi ni hottelah a kâpato dawkvah, ka minhmai vuen a ang tie hah panuek hoeh.
30 Da Haruna da dukan Isra’ila suka ga Musa, fuskarsa kuma tana ƙyalli, sai suka ji tsoron zuwa kusa da shi.
Aron hoi Isarelnaw pueng ni Mosi a hmu awh toteh, khenhaw! minhmai vuen a ang teh hnai ngam awh hoeh.
31 Amma Musa ya kira su, sai Haruna da dukan shugabannin jama’ar suka zo wurinsa, ya kuwa yi musu magana.
Mosi ni ahnimouh teh a kaw teh, Aron hoi kamkhueng e lawkcengkungnaw pueng hah ahni koe a ban awh teh Mosi ni ahnimouh teh a pato.
32 Daga baya sai dukan Isra’ilawa suka zo kusa da shi, ya kuma ba su dukan dokokin da Ubangiji ya ba shi a Dutsen Sinai.
Isarelnaw pueng ni a hnai awh hnukkhu Sinai mon vah BAWIPA hoi lawk a kâpato roi e naw pueng patetlah ahnimanaw hah kâ a poe.
33 Da Musa ya gama magana da su, sai ya lulluɓe fuskarsa.
Mosi ni lawk be a dei toteh, a minhmai teh minhmai ramuknae hoi a ramuk.
34 Amma duk sa’ad da ya je gaban Ubangiji don yă yi magana da shi, sai yă tuɓe lulluɓin har sai ya fito. Kuma duk sa’ad da ya fito yă faɗa wa Isra’ilawa abin da aka umarce shi,
Hatei ahni hoi lawk kâpato hanelah BAWIPA hmalah Mosi a luen nah tangkuem vah, bout a pato hoehroukrak a minhmai ramuknae hah ouk a hawng. Hahoi a pato teh kâ a poe e naw hah Isarelnaw koe ouk a dei pouh.
35 sai su ga fuskarsa tana ƙyalli. Sa’an nan Musa yă sāke lulluɓe fuskarsa, har sai ya shiga don yă yi magana da Ubangiji.
Isarelnaw ni Mosi minhmai a khet awh nah tangkuem vah, Mosi minhmai vuen teh a ang. Hahoi Mosi teh Cathut hoi kâpato hanelah a kâen hoehroukrak a minhmai ramuknae hoi a minhmai teh ouk a ramuk.

< Fitowa 34 >