< Fitowa 33 >

1 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka bar wannan wuri, kai da mutanen da ka fito da su daga Masar, ka haura zuwa ƙasar da na alkawarta da rantsuwa wa Ibrahim, Ishaku da Yaƙub cewa, ‘Zan ba zuriyarka.’
Hottelah BAWIPA ni Mosi hah a pato teh, hi hoi tâcawt awh nateh, Abraham, Isak hoi Jakop koevah, na catounnaw hanelah na poe han telah thoebo laihoi lawk ka kam e ram dawk, nang hoi Izip ram hoi na tâcokhai e naw hoi cet takhang awh.
2 Zan aika da mala’ika a gabanka in kuma kori Kan’aniyawa, Amoriyawa, Hittiyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa.
Nangmae hmalah kalvantami ka patoun vaiteh, Kanaan taminaw, Amor taminaw, Hit taminaw, Periznaw, Hivnaw hoi Jubusitnaw hah ka pâlei han.
3 Ka haura zuwa ƙasar da take zub da madara da zuma. Amma ba zan tafi tare da ku ba, saboda ku mutane ne masu taurinkai domin mai yiwuwa in hallaka ku a hanya.”
Khoitui hoi maitosanutui a lawngnae ram dawk cet takhang awh. Bangkongtetpawiteh, kai teh nangmouh koe ka cet takhang van mahoeh. A lung ka patak poung e lah na o awh dawkvah, lamlak vah koung na pathup payon han doeh telah ati.
4 Da mutane suka ji wannan mugun magana, sai suka fara makoki. Ba kuma wanda ya sa kayan ado.
Hottelah tamimaya ni hete kamthang kathout a thai awh toteh, a ka awh teh apihai kamthoup ngai awh hoeh.
5 Gama Ubangiji ya riga ya ce wa Musa, “Ka faɗa wa Isra’ilawa, ‘Ku mutane ne masu taurinkai. In na yi tafiya da ku ko na ɗan lokaci, mai yiwuwa in hallaka ku. Yanzu sai ku tuɓe kayan adonku, zan kuwa yanke shawara a kan abin da zan yi da ku.’”
Bangkongtetpawiteh, BAWIPA ni Mosi koe Isarel catounnaw koe vah, a lung ka patak poung e miphun lah na o awh, nangmouh koe dongdeng ka o nakunghai, koung na pathup awh han. Hatdawkvah nangmouh koe ka sak hane ka panue thai nahanelah, na kamthoupnae pueng hah koung rading awh telah a dei toe.
6 Saboda haka Isra’ilawa suka tuttuɓe kayan adonsu a Dutsen Horeb.
Hatdawkvah Isarelnaw ni a kamthoupnae hah Horeb mon vah a kârading awh.
7 Musa fa ya saba ɗaukan tenti yă kafa shi a bayan sansani da ɗan nisa, yana kiransa “Tentin Sujada.” Duk wanda yake neman wani abu daga wurin Ubangiji sai yă tafi Tentin Sujada a bayan sansani.
Mosi ni Lukkareiim hah a ceikhai teh, roenae lawilah betbet ahlanae koe ouk a yap. Hot hah kamkhuengnae lukkareiim ati awh. Hahoi BAWIPA tawng ka ngai e pueng teh, roenae lawilah kamkhuengnae lukkareiim dawkvah ouk a cei awh.
8 A sa’ad da kuma Musa ya fita zuwa Tentin, dukan mutanen sukan tashi su tsaya a ƙofofin tentinsu, suna kallon Musa, sai ya shiga tentin.
Hahoi, Mosi teh lukkareiim pâtam hoi a cei lahun nah, tamimaya a thaw awh teh amamae rim takhang koe a kangdue awh teh, Mosi lukkareiim thung a kâen totouh a khet awh.
9 Yayinda Musa ya shiga cikin tentin, sai al’amudin girgije yă sauko, yă tsaya a ƙofar yayinda Ubangiji yana magana da Musa.
Hahoi Mosi teh lukkareiim dawk a kâen tahma vah, tâmaikhom a kum teh lukkareiim takhang koe a kangdue teh BAWIPA ni Mosi hah a pato.
10 Lokacin da mutane suka ga al’amudin girgije a tsaye a ƙofar tentin, sai duk su miƙe tsaye su yi sujada, kowa a ƙofar tentinsa.
Hahoi tamimaya ni lukkareiim takhang koe tâmaikhom a kangdue e hah a hmu awh. Hat toteh, tamimaya teh a thaw awh teh, amamae rim takhang koehoi lengkaleng a bawk awh.
11 Ubangiji yakan yi magana da Musa fuska da fuska, kamar yadda mutum yake magana da abokinsa. Sa’an nan Musa yă koma sansani, amma saurayin nan Yoshuwa ɗan Nun mai taimakonsa ba ya barin tentin.
Tami ni a hui a pato e patetlah, BAWIPA ni Mosi hah minhmai kâhmo laihoi a pato teh, roenae hmuen koe lah a ban. A san Nun capa thoundoun Joshua hateh lukkareiim cettakhai boihoeh.
12 Musa ya ce wa Ubangiji, “Kana ta faɗa mini cewa, ‘Ka jagoranci mutane nan,’ amma ba ka faɗa mini wanda zai tafi tare da ni ba. Ga shi ka ƙara ce mini, ‘Na san ka, na san sunanka, ka kuma sami tagomashi a wurina.’
Mosi ni BAWIPA koevah, khenhaw! nang ni kai koevah hetnaw heh luenkhai loe ati. Hatei apimaw kai koe na patoun han tie teh na panuek sak hoeh rah. Hatei, nang ni na min lahoi na panue teh, ka mit dawk minhmai kahawi ka hmu, na ti pouh.
13 In ka ji daɗina, ka koya mini hanyarka don in san ka, in kuma ci gaba da samun tagomashi daga gare ka. Ka tuna cewa wannan al’umma mutanenka ne.”
Hatdawkvah, na mit dawk minhmai kahawi ka hmawt pawiteh, ka panue nahan hoi na mithmu vah pahrennae ka hmu thai nahanlah lamthung na panuek sak haw, telah ka kâhei. Hete miphun heh na tamimaya doeh tie hah pouk, telah ati.
14 Ubangiji ya amsa ya ce, “Zan tafi tare da kai, zan kuma rage maka nauyin kaya.”
Ahni ni, nangmouh koe ka o vaiteh, kâhatnae na poe awh han atipouh.
15 Musa kuwa ya ce masa, “In ba za tă tafi tare da mu ba, to, kada ka ɗaga mu daga nan.
Ahni ni, kai koevah na cet hoehpawiteh, hete hmuen koehoi na tâcawt sak hanh.
16 Yaya wani zai sani ko ka ji daɗina da kuma mutanenka, in ba ka tafi tare da mu ba? Mene ne kuma zai bambanta ni da mutanenka daga sauran jama’ar da suke a duniya?”
Bangkongtetpawiteh, kaimouh koe na cet laipalah kai hoi na taminaw teh na mithmu vah lungmanae ka hmu awh tie hah, bangtelamaw ka panue awh han. Hottelah talai van kaawm e taminaw pueng koehoi kai hoi na taminaw teh ka pek e lah ka o awh han, atipouh.
17 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Zan yi yadda ka faɗa, gama ka sami tagomashi a wurina, na san ka, na kuma san sunanka.”
BAWIPA ni Mosi koevah, hot hai na dei e patetlah ka sak han. Bangkongtetpawiteh, ka mit dawk na kuep teh na min lahoi na panue telah atipouh.
18 Musa kuwa ya ce, “To, ka nuna mini ɗaukakarka.”
Ahni ni na bawilennae teh pahren lahoi na hmawt sak haw atipouh.
19 Sai Ubangiji ya ce, “Zan wuce a gabanka, Ni Ubangiji zan yi shelar sunana a gabanka. Zan yi alheri ga duk wanda na so in yi masa alheri, zan nuna jinƙai ga duk wanda na so in yi masa jinƙai.
Ahni ni, ka hawinae pueng heh na hmalah ka kamnue sak vaiteh, Jehovah min hah na hmalah ka pâpho han. Pahren han ka ngai e hah ka pahren vaiteh, ka lungma han ka ngai e pueng hah ka lungma han, atipouh.
20 Amma ya ce, ba za ka ga fuskata ba, don ba mutumin da zai gan ni yă rayu.”
Hatei ahni ni, ka minhmai teh na hmawt thai mahoeh, bangkongtetpawiteh na ka hmawt e tami hring boihoeh, ati.
21 Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Ga wani wuri kusa da ni inda za ka tsaya bisa dutsen.
BAWIPA ni khenhaw! ka teng vah hmuen buet touh ao, lungsong van na kangdue han.
22 A sa’ad da ɗaukakata tana wucewa, zan sa ka a cikin tsaguwar dutsen, in rufe ka da hannuna har sai na wuce.
Hahoi, ka bawilennae ni na ceihlawi navah, kâbawng e lungsong thungvah na ta han, na ceitakhai hoehroukrak ka kut hoi na tabuem han.
23 Sa’an nan zan ɗauke hannuna, ka kuwa ga bayana; amma fuskata, ba za ka gani ba.”
Hahoi ka kut hah bout ka la vaiteh ka hnukthun hah na hmu han, hatei, ka minhmai teh na hmawt mahoeh, atipouh.

< Fitowa 33 >