< Fitowa 32 >
1 Sa’ad da mutane suka ga Musa ya daɗe bai sauko daga dutse ba, sai suka taru kewaye da Haruna suka ce, “Zo, ka yi mana alloli waɗanda za su yi mana jagora. Game da wannan Musa wanda ya fitar da mu daga Masar dai, ba mu san abin da ya faru da shi ba.”
Pilnam loh tlang lamkah Moses a suntlak ham yak coeng tila a hmuh. Te dongah pilnam te Aaron taengla tingtun uh tih a taengah, “Thoo lamtah kaimih ham pathen saii laeh. Te te mamih hmai ah cet saeh. Egypt kho lamloh mamih aka khuen Moses he, hlang khaw a taengah mebang a om khaw m'ming uh moenih,” a ti uh.
2 Haruna ya amsa musu ya ce, “Ku tuttuɓe zoban zinariya waɗanda suke kunnuwan matanku, da na’ya’yanku maza da mata, ku kawo mini.”
Te dongah Aaron loh amih te, “Na yuu rhoek, na canu, na capa hna dongkah sui hnaii te dul uh lamtah kai taengah hang khuen uh,” a ti nah.
3 Saboda haka dukan mutane suka tuttuɓe’yan kunnensu suka kawo wa Haruna.
Pilnam pumloh a hna dongkah sui hnaii te a dul uh tih Aaron taengla a khuen uh.
4 Sai ya karɓi abubuwan da suka ba shi, ya yi gunki na siffar ɗan maraƙi, ya sassaƙa shi da kayan aiki. Sa’ad da mutane suka gani, sai suka tā da murya suka ce, “Waɗannan su ne allolinku, ya Isra’ila, waɗanda suka fitar da ku daga Masar.”
Amih kut lamkah a loh phoeiah tah te te cacung neh a dum tih vaito mueihlawn la a saii. Te phoeiah, “Israel nang kah pathen la he, he long ni Egypt kho lamloh nang ng'khuen he,” a ti uh.
5 Da Haruna ya ga haka, sai ya gina bagade a gaban ɗan maraƙi, ya yi shela ya ce, “Gobe akwai biki ga Ubangiji.”
Aaron loh a hmuh vaengah a hmai ah hmueihtuk a suem. Te phoeiah Aaron loh a hoe tih, “Thangvuen ah BOEIPA taengah khotue om ni,” a ti nah.
6 Saboda haka kashegari, mutane suka tashi da sassafe suka miƙa hadaya ta ƙonawa, da hadaya ta salama. Bayan haka suka zauna suka ci, suka sha, suka kuma tashi suka yi rawa.
A vuen ah thoo uh tih hmueihhlutnah a khuen uh. Rhoepnah a tawn phoeiah tah pilnam te ngol tih a caak a ok neh thoo uh tih nuei uh.
7 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Sauka, gama mutanenka, waɗanda ka fitar da su daga Masar sun ƙazantu.
Te vaengah BOEIPA loh Moses te, “Egypt kho lamkah na khuen na pilnam he a poci coeng dongah cet lamtah suntla laeh.
8 Sun yi saurin juyawa daga abin da na umarce su, sun kuma yi wa kansu gunki na siffar ɗan maraƙi. Sun yi sujada ga ɗan maraƙi, suka yi hadaya gare shi, suka kuma ce, waɗannan su ne allolinka ya Isra’ila, waɗanda suka fito da kai daga Masar.”
Amih ka uen longpuei lamloh vilvak taengphael uh tih amamih ham mueihlawn vaito a saii uh. Te te a bawk uh tih te te a nawn uh. Te phoeiah, “Namah pathen long ni Israel khaw Egypt kho lamloh na khuen,” a ti uh,” a ti nah.
9 Ubangiji ya ce wa Musa, “Na ga waɗannan mutane, mutane ne masu taurinkai.”
Te phoeiah BOEIPA loh Moses te, “Pilnam he ka hmuh vaengah pilnam kah a rhawn khaw mangkhak rhoe he.
10 Yanzu ka bar ni kurum fushina yă yi ƙuna a kansu, in hallaka su. Sa’an nan in maishe ka al’umma mai girma.
Te dongah kai he n'rhoe laeh. Ka thintoek he amih taengah sai vetih amih ka khap lah ve. Tedae nang te namtom taengah pilnu la kang khueh bitni,” a ti nah.
11 Amma Musa ya nemi tagomashin Ubangiji, Allahnsa ya ce, “Ya Ubangiji don me fushinka zai yi ƙuna a kan mutanenka, waɗanda ka fisshe su daga Masar da ikon hannunka mai girma?
Te vaengah Moses tah a Pathen BOEIPA neh a maelhmai te thae coeng. Tedae, “BOEIPA aw balae tih Egypt kho lamloh tanglue thadueng neh, tlungluen kut neh na khuen na pilnam taengah na thintoek khaw a sai eh?
12 Don me za ka sa Masarawa su ce, ‘Ai, da mugun nufi ne ya fito da su don yă shafe su daga fuskar duniya’? Ka juya daga fushinka mai zafi, ka ji tausayi, kada ka kawo masifa a kan mutanenka.
Balae tih Egypt rhoek loh a thui mai eh? A thae la, “Amih te tlang ah ngawn ham neh amih te diklai hman lamloh khah ham ni amih a khuen,” ti ve. Na thintoek thinsa lamloh mael lamtah na pilnam sokah boethae khaw kohlawt mai.
13 Ka tuna da bayinka Ibrahim, Ishaku da Isra’ila, waɗanda ka rantse da kanka cewa, ‘Zan mai da zuriyarka kamar taurarin sama kuma zan ba wa zuriyarka wannan ƙasa wadda na yi musu alkawari, za tă kuma zama abin gādonsu har abada.’”
Abraham te khaw, Isaak te khaw, na sal Israel te khaw poek mai. Namah loh amih taengah na toemngam tih amih te, 'Na tiingan te vaan aisi bangla, ka ping sak vetih khohmuen pum he na tiingan taengah ka paek vetih kumhal ham a pang uh ni,’ ka ti nah,” na ti,” a ti nah.
14 Sai Ubangiji ya yi juyayi, bai kuwa kawo wa mutanensa bala’in da ya yi niyya ba.
Te vaengah a pilnam soah boethae saii ham a thui tangtae te BOEIPA loh ko a hlawt.
15 Musa ya juya, ya sauka daga kan dutsen da alluna biyu na Alkawari a hannuwansa. An yi rubutun a kowane gefe, gaba da baya.
Te daengah Moses te mael tih a kut dongkah olphong cabael panit neh tlang lamloh suntla thuk. Cabael rhoi te a vae rhoi ah a daek pah tih khatben ah khaw khatben ah khaw a daek.
16 Allunan aikin Allah ne; rubutun kuma rubutun Allah ne, da ya zāna a kan alluna.
Te rhoi tah Pathen kah kutngo cabael coeng tih, Pathen kah a cadaek a cadaek te amah loh cabael dongah a daek.
17 Sa’ad da Yoshuwa ya ji surutun mutane suna ihu, sai ya ce wa Musa, “Kamar akwai ƙarar yaƙi a sansani.”
Pilnam kah a o ol te Joshua loh a yaak van vaengah Moses te, “Rhaehhmuen kah caemtloek ol te,” a ti nah.
18 Musa ya amsa ya ce, “Ba ƙarar nasara ba ce, ba ƙarar wanda yaƙi ya ci ba ne; ƙarar waƙa ce nake ji.”
Tedae, “Thayung thamal aka doo ham ol pawt tih yawknah aka doo kah ol bal moenih. A doo ol ka yaak ngawn dae,” a ti nah.
19 Da Musa ya kusato sansanin, sai ya ga ɗan maraƙin da kuma mutane suna rawa. Sai fushinsa ya yi ƙuna, ya kuwa jefar da allunan da suke hannuwansa, allunan kuwa suka farfashe a gindin dutsen.
Rhaehhmuen la a moe vaengah vaitoca neh a lam te a hmuh. Te dongah Moses kah thintoek te sai tih a kut te a voeih. Te dongah a kut lamkah cabael rhoi khaw tlang yung ah bok rhek.
20 Sai ya ɗauki ɗan maraƙin da suka yi, ya ƙone a wuta; sa’an nan ya niƙa shi ya zama gari, ya barbaɗa garin a ruwa, ya sa Isra’ilawa suka sha.
Te phoeiah vaitoca a saii uh te a loh tih hmai neh a hoeh. A tip la a neet phoeiah tui soah a phul tih Israel ca rhoek te a tul.
21 Ya ce wa Haruna, “Mene ne waɗannan mutane suka yi maka da ka kai su ga wannan zunubi mai girma?”
Te phoeiah Moses loh Aaron te, “A taengah tholh len na khuen pah ham he pilnam loh nang taengah balae a saii?” a ti nah.
22 Haruna ya amsa ya ce, “Kada ka yi fushi da ni ranka yă daɗe, ka san yadda mutanen nan suke da saurin yin mugunta.
Te vaengah Aaron loh, “Ka boeipa kah thintoek khaw sai boel mai dae saeh. Pilnam a thae aih khaw namah loh na ming.
23 Sun ce mini, ‘Ka yi mana alloli waɗanda za su yi mana jagora, game da wannan Musa dai, wanda ya fito da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba.’
Kai taengah, “Kaimih ham pathen saii lamtah te te mamih hmai ah cet bitni. Egypt kho lamloh mamih aka mawt hlang, Moses he a taengah metla a om khaw m'ming moenih,” a ti uh.
24 Sai na gaya musu, ‘Duk wanda yana da kayan ado na zinariya, ya cire?’ Sa’an nan suka ba ni zinariya, sai na jefa cikin wuta, wannan ɗan maraƙi ya fito.”
Te dongah amih te, “U khaw sui aka tah dul uh,” ka ti nah. Te vaengah kamah taengla m'paek uh tih hmai dongah ka pup hatah he vaitoca la poeh,” a ti nah.
25 Musa ya duba ya ga mutane sun kauce gaba ɗaya domin Haruna ya sa suka kauce, har suka zama abin dariya ga abokan gābansu.
Te vaengah pilnam te a hlahpham coeng tila Moses loh a hmuh. Amih aka tlai thil taengah Aaron loh nueih thaboep la a hlahpham dong ni.
26 Saboda haka sai ya tsaya a ƙofar sansani ya ce, “Duk wanda yake na Ubangiji yă zo wurina.” Sai dukan Lawiyawa suka taru wurinsa.
Te dongah Moses tah rhaehhmuen vongka ah pai tih, “BOEIPA kah te tah kai taengla,” a ti nah hatah Levi koca boeih te anih taengla tingtun uh.
27 Sa’an nan ya ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce, ‘Kowane mutum yă rataya takobinsa, yă kai yă kawo daga wannan gefe zuwa wancan cikin sansani, kowa yă kashe ɗan’uwansa, da abokinsa, da kuma maƙwabcinsa.’”
Te phoeiah amih te, “Israel Pathen BOEIPA loh he ni a thui. Hlang loh a cunghang te a phai ah kaelh saeh. Cet saeh lamtah vongka lamloh vongka patoeng hil rhaehhmuen te hil saeh. Te vaengah a manuca hlang te khaw, a hui kah hlang khaw, a hmaiben hlang khaw ngawn saeh,” a ti nah.
28 Lawiyawa suka yi yadda Musa ya umarta, a ranar, mutane wajen dubu uku suka mutu.
Te dongah Moses ol bangla Levi koca rhoek loh a saii uh tih te hnin ah pilnam khuikah hlang thawng thum tluk cungku.
29 Sa’an nan Musa ya ce, “An keɓe ku ga Ubangiji a yau, gama kun yi gāba da’ya’yanku da’yan’uwanku, ya kuma albarkace ku a wannan rana.”
Te daengah Moses loh, “Tihnin ah BOEIPA ham na kut han cung sak coeng. Hlang he a ca taengah khaw a manuca taengah khaw, tihnin ah nangmih te yoethennah m'paek pawn ni,” a ti nah.
30 Kashegari Musa ya ce wa mutane, “Kun yi zunubi mai girma. Amma yanzu zan hau wurin Ubangiji; wataƙila zan iya yin kafara domin zunubinku.”
A vuen ah tah Moses loh pilnam te, “Nangmih he tholh len neh na tholh uh coeng dae BOEIPA taengah ka cet pawn vetih nangmih kah tholhnah ham ka dawth thai khaming,” a ti nah.
31 Don haka Musa ya koma wurin Ubangiji ya ce, “Kaito, mutanen nan sun yi zunubi mai girma! Sun yi wa kansu allolin zinariya.
Te phoeiah Moses te BOEIPA taengla mael tih, “Pilnam he aw, amamih ham sui pathen a saii uh dongah tholh len neh tholh coeng.
32 Amma yanzu, ina roƙonka ka gafarta zunubinsu, in ba haka ba, to, ka shafe ni daga littafin da ka rubuta.”
Tedae amih kah tholhnah phuei mai laeh. Te pawt atah kai he na daek tangtae na cabu lamloh n'khoe mai laeh,” a ti nah.
33 Ubangiji ya amsa wa Musa, “Duk wanda ya yi mini zunubi, shi zan shafe daga littafina.
Tedae BOEIPA loh Moses taengah, “Kai taengah aka tholh te unim? Anih te ka cabu lamloh ka khoe bitni.
34 Yanzu tafi, ka jagoranci mutanen zuwa inda na yi zance, mala’ikana kuma zai sha gabanku. Duk da haka sa’ad da lokaci ya yi da zan yi horo, zan hore su domin zunubinsu.”
Te dongah cet lamtah nang taengah kan thui bangla pilnam te mawt laeh. Ka puencawn loh na hmai ah cet bitni ne. Ka cawh khohnin ah ngawn tah amamih kah tholhnah bangla amamih soah ka cawh van bitni,” a ti nah.
35 Ubangiji kuwa ya bugi mutanen da annoba, saboda abin da suka yi da ɗan maraƙin da Haruna ya yi.
Aaron kah a saii bangla vaitoca te a saii uh dongah BOEIPA loh pilnam te a vuek.