< Fitowa 3 >

1 Ana nan wata rana Musa yana kiwon tumakin Yetro surukinsa, firist na Midiyan, sai ya bi da tumaki zuwa gefe mai nisa a cikin hamada, har ya zo Horeb, dutsen Allah.
Mısee cune abbatteyn, Midyanaaşine kaahinın syuru uxhiyxhana'a eyxhe. Mang'une abbatteyn düğəlıd İtron eyhe. Sayəqees mang'vee man syuru əq'ənane sahreeqa, Allahne suvaysqa Xorevisqa ıkekka.
2 A can mala’ikan Ubangiji ya bayyana a gare shi cikin harshen wuta, a ƙaramin itace. Musa ya lura cewa ko da yake wuta na ci ƙaramin itacen, amma bai ƙone ba.
Sayir mang'us gyotxhanne ğıç'eençe Rəbbina malaaik gyagva. Mısayk'le ts'ayın aqqıyn ğı'ç'iy gidyotxhan g'acumee,
3 Sai Musa ya ce, “Wannan abin mamaki ne, don me wannan itace bai ƙone ba? Bari in matso kusa in gani.”
mang'vee culed alqa eyhen: – Hinnalan hark'ın mane curayne işiqa ilyakkas, nya'asiy man ğı'ç'iy gyotxhun ç'əvcad dexhe.
4 Da Ubangiji ya ga Musa ya matso don yă duba, sai Allah ya yi kira daga cikin ƙaramin itacen ya ce, “Musa! Musa!” Sai Musa ya amsa ya ce, “Ga ni.”
Rəbbık'le Mısa ilyakasva k'ane qıxha g'acumee, ğıç'eençe mang'ulqa ona'an: – Mısa, Mısa! Mang'veeyir «Hooyva» alidghıniy qele.
5 Allah ya ce, “Kada ka zo kusa, tuɓe takalmanka, gama inda kake tsaye, wuri ne mai tsarki.”
Allahee eyhen: – K'anyaqa qımexhe. G'ellinbı g'ayşe. Ğu ulyorzulin ciga er ciga vod.
6 Sai Allah ya ce, “Ni ne Allah na kakanninka, Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub.” Da jin wannan, sai Musa ya ɓoye fuskarsa, domin ya ji tsoro yă dubi Allah.
Zı, yiğne dekkeyid, İbrahimeeyid, I'saq'eeyid, Yaaq'ubeeyid ı'bəədat hı'ına Allah vor. Man g'ayxhı Mısee aq'va aqqaqqa, Allahıqa ilyakkas qəyq'ənna.
7 Ubangiji ya ce, “Tabbatacce na ga azabar mutanena a Masar. Na ji su suna kuka saboda matsin da shugabannin gandunsu suke musu, na kuma damu da wahalarsu.
Rəbbee eyhen: – Zak'le Yizde milletın Misir opxhanna əq'üba vaats'ana. Manbışil ooqa givxhiyne insanaaşine xıleke höödəxənıd Zak'le ats'an, manbışe kumag heqqad Zak'le g'ayxhin.
8 Saboda haka na sauko domin in cece su daga hannun Masarawa, in kuma fitar da su daga ƙasar Masar, in kai su ƙasa mai kyau mai fāɗi, ƙasa mai zub da madara da zuma, inda Kan’aniyawa, Hittiyawa, Amoriyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa suke.
Zı mançil-alla inyaqa arı. Həşde Zı manbı Misirbışde xılençe g'attivxhan hav'u mane ölkeençe qığaa'asınbı. Qiyğaleb sa xənne, kar geednane, nyakiy itv gyodatstsene cigabışeeqa quvkees. Maa'ab həşde Kana'anbı, Q'etbı, Emorbı, Perizbı, Q'ivbı, Yevusbı aaxva.
9 Yanzu kukan Isra’ilawa ya kai gare ni, na kuma ga yadda Masarawa suke wulaƙanta su
İzrailybışin gyaaşuy Zak'le g'iyxhen. Zak'le Misirbışe manbışis hoolena əq'üba g'oocena.
10 To, fa, sai ka tafi. Ina aikan ka wurin Fir’auna don ka fitar da mutanena Isra’ilawa daga Masar.”
Mançil-allar Zı ğu fironusqa Yizın millet İzrailybı, Misirğançe qığe'eva g'ıxele.
11 Amma Musa ya ce wa Allah, “Wane ni in tafi wurin Fir’auna, in kuma fitar da Isra’ilawa daga Masar?”
Mısee Allahık'le eyhen: – Nya'a, zı vuşune vor, fironusqa hark'ın İzrailybı Misirğançe qığaa'as?
12 Sai Allah ya ce, “Zan kasance da tare kai. Wannan kuwa za tă zama alama a gare ka cewa Ni na aike ka. Bayan ka fitar da mutanen daga Masar, za ku yi sujada ga Allah a kan dutsen nan.”
Allahee eyhen: – Zı vaka ixhes. Zı ğu g'axuvuva inçike ats'axhxhes: ğu millet Misirğançe qığavhuyng'a ine suval şu Zas ı'bəədat ha'as.
13 Musa ya ce wa Allah, “A ce ma na tafi wurin Isra’ilawa na ce musu, ‘Allah na kakanninku ya aiko ni wurinku,’ in suka tambaye ni, ‘Mene ne sunansa?’ Me zan ce?”
Mısee Allahık'le eyhen: – Zı İzrailybışisqa hark'ın uvheene «Vuşde dekkaaşe ı'bəədat hı'ıne Allahee zı şosqa g'axuvu», manbışe qiyghanasın: «Mang'un do hucooyiy?» Hucoovane zı manbışis alidghıniy qeles?
14 Allah ya ce wa Musa, “NI NE wanda NINE. Abin da za ka faɗa wa Isra’ilawa ke nan cewa, ‘NI NE, ya aiko ni wurinku.’”
Allahee mang'us inəxüd cuvab qele: – Zı Vuşuyiy, Manar vorna. İzrailybışik'le eyhe: «Zı Vorna» eyheng'vee vuşde k'anyaqa g'axuvu.
15 Allah ya kuma ce wa Musa, “Ka faɗa wa Isra’ilawa, ‘Ubangiji, Allah na kakanninka, Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub, ya aiko ni wurinku.’ Wannan shi ne sunana har abada, sunan da za a tuna da ni daga tsara zuwa tsara ke nan.
Allahee Mısayk'le meed eyhen: – İzrailybışik'le eyhe: «YAHVE (Rəbb), vuşde dekkaaşee, İbrahimee, I'saq'ee, Yaaq'ubee ı'bəədat hı'ıne Allahee zı şosqa g'axuvu». Yizın gırgıne gahbışil do YAHVE ixhes. Nasılbı nimee badaletxheyid Zalqa məxüd ona'as.
16 “Tafi ka tattara dattawan Isra’ila, ka ce musu, ‘Ubangiji, Allah na kakanninku, Allah na Ibrahim, Ishaku da Yaƙub, ya bayyana a gare ni ya ce, Na lura da ku, na kuma ga abubuwan da ake yi muku a Masar.
Hak'ne İzrailin ağsaqqalar sav'u manbışik'le eyhe: «Rəbbee, vuşde dekkaaşee, İbrahimee, I'saq'ee, Yaaq'ubee ı'bəədat hı'ına Allah zas dyagu uvhuyn: «Zı şoqa ilyakkaniy vor, Zak'le g'avcuna şu Misir opxhanna əq'üba.
17 Na kuma yi alkawari, zan fitar da ku daga azabarku a Masar zuwa ƙasar Kan’aniyawa, Hittiyawa, Amoriyawa, Ferizziyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa, ƙasa mai zub da madara da zuma.’
Zı şos cuvab hele, şu Misireene əq'übayke g'attivxhan hav'u Kana'anbışde, Q'etbışde, Emorbışde, Perizbışde, Q'ivbışde, Yevusbışde nyakiy itv gyodatstsene cigabışeeqa quvkees“».
18 “Dattawan Isra’ila za su saurare ka. Sa’an nan da kai da dattawan Isra’ila, za ku tafi wurin sarkin Masar, ku ce masa, ‘Ubangiji, Allah na Ibraniyawa, ya sadu da mu. Bari mu yi tafiyar kwana uku zuwa cikin hamada domin mu yi hadaya wa Ubangiji Allahnmu.’
İzrailyne ağsaqqalaaşe val k'ırı alixhxhesın. Ğunar manbışika sacigee Misirne paççahısqa hark'ın eyhe: «Cühüt'yaaşina Allah, Rəbb şas dyagu. Şi xhebılle yiğna yəq apk'ın sahree yişde Allahıs, Rəbbis q'urbanbı allya'as».
19 Amma na san cewa sarkin Masar ba zai yarda ku tafi ba, sai hannu mai ƙarfi ya tilasta shi.
Zak'le ats'an Misirna paççah gucuka ilydekkee mang'vee şu g'avkvas deş.
20 Saboda haka zan miƙa hannuna in bugi Masarawa da duk al’ajaban da zan aikata a cikinsu. Bayan haka zai bar ku, ku tafi.
Mançil-allab Zı Misirılqa xıl alivka'as, həşdilqamee g'idiyxhiyn yiğbı manbışilqa allya'as. Mançile qiyğa mang'vee şu g'avkasınbı.
21 “Zan kuma sa mutanen su sami tagomashi daga wurin Masarawa, saboda sa’ad da za ku fita, ba za ku fita hannu wofi ba.
Zı məxüd ha'as şu manbışde ulen avqecen, şu q'ərane xıleka əlyhəəs gimabak'acen.
22 Kowace mace ta tambayi maƙwabciyarta, da kuma duk wata macen da take cikin gidanta, kayayyakin azurfa da na zinariya da kuma na riguna, waɗanda za ku sa wa’ya’yanku maza da mata. Ta haka nan za ku washe Masarawa.”
Çühüt'yaaşine yedaaşe misirbışde yedaaşike, hasre k'ınəəğəykeyiy nuk'rayke hı'iyn karbıyiy tanalinbı heqqecen. Man karbı şu vuşde dixbışilqayiy yişbışilqa qa'as. Şu məxüb Misirbı q'əra qaa'as.

< Fitowa 3 >