< Fitowa 19 >

1 A rana ta farko a cikin watan uku bayan da Isra’ilawa suka bar Masar, a wannan rana, suka iso Hamadar Sinai.
Првог дана трећег месеца, пошто изађоше синови Израиљеви из Мисира, тог дана дођоше у пустињу Синајску.
2 Bayan da suka tashi daga Refidim, suka shiga Hamadar Sinai, sai Isra’ilawa suka yi sansani a gaban dutsen.
Кренувши се из Рафидина дођоше у пустињу Синајску, и стадоше у логор у пустињи, а логор начинише Израиљци онде под гором.
3 Sai Musa ya hau kan dutsen don yă sadu da Allah, Ubangiji kuwa ya kira shi daga dutsen ya ce, “Wannan shi ne abin da za ka faɗa wa gidan Yaƙub, da kuma abin da za ka faɗa wa mutanen Isra’ila.
И Мојсије изађе на гору к Богу; и повика му Господ с горе говорећи: Овако кажи дому Јаковљевом, и реци синовима Израиљевим:
4 ‘Ku da kanku kun ga abin da na yi wa Masar, da yadda na ɗauko ku a kan fikafikan gaggafa na kawo ku wurina.
Видели сте шта сам учинио Мисирцима и како сам вас као на крилима орловим носио и довео вас к себи.
5 Yanzu, in kuka yi mini cikakken biyayya, kuka kuma kiyaye yarjejjeniyata, to, za ku zama keɓeɓɓiyar taska a gare ni a cikin dukan al’ummai. Ko da yake duk duniya tawa ce,
А сада ако добро узаслушате глас мој и ушчувате завет мој, бићете моје благо мимо све народе, премда је моја сва земља.
6 za ku zama firistoci masu tsarki da kuma al’umma keɓaɓɓiya a gare ni.’ Waɗannan su ne kalmomin da za ka faɗa wa Isra’ilawa.”
И бићете ми царство свештеничко и народ свет. То су речи које ћеш казати синовима Израиљевим.
7 Sai Musa ya koma ya aika a kira dukan dattawan mutane, ya bayyana dukan kalmomin da Ubangiji ya umarta, ya faɗa.
А Мојсије дође и сазва старешине народне; и каза им све ове речи које му Господ заповеди.
8 Dukan mutane suka amsa gaba ɗaya suka ce, “Za mu yi duk abin da Ubangiji ya faɗa.” Sai Musa ya mayar wa Ubangiji amsar da mutane suka bayar.
А сав народ одговори сложно и рече: Шта је год казао Господ чинићемо. И Мојсије јави Господу речи народне.
9 Ubangiji kuwa ya ce wa Musa, “Ina zuwa wurinka a cikin baƙin hadari, domin mutane su ji ni ina maganar da kai, domin su amince da kai koyaushe.” Sa’an nan Musa ya faɗa wa Ubangiji abin da mutane suka ce.
А Господ рече Мојсију: Ево, ја ћу доћи к теби у густом облаку, да народ чује кад ти станем говорити и да ти верује до века. Јер Мојсије беше јавио Господу речи народне.
10 Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Tafi wurin mutanen, ka tsarkake su yau da gobe, ka sa su wanke tufafinsu.
И рече Господ Мојсију: Иди к народу, и освештај их данас и сутра, и нека оперу хаљине своје;
11 Su zama da shiri a rana ta uku, gama a ranar ce Ubangiji zai sauko a kan Dutsen Sinai a idon dukan mutane.
И нека буду готови за трећи дан, јер ће у трећи дан сићи Господ на гору Синајску пред свим народом.
12 Sai ka yi wa jama’a iyaka kewaye da dutsen, ka kuma faɗa musu cewa, ‘Ku mai da hankali, kada ku hau dutsen ko ku taɓa gefensa. Duk wanda ya taɓa dutsen, lalle za a kashe shi.
А поставићеш народу међу унаоколо, и рећи ћеш: Чувајте се да не ступите на гору и да се не дотакнете краја њеног; шта се год дотакне горе, погинуће;
13 Za a jajjefe shi da duwatsu, ko a harbe shi da kibiyoyi, ba hannun da zai taɓa shi. Mutum ko dabbar da ya taɓa, ba za a bar shi da rai ba.’ Lokacin da aka ji muryar ƙaho ne kawai za su iya taru a gindin dutsen.”
Тога да се нико не дотакне руком, него камењем да се заспе или да се устрели, било живинче или човек, да не остане у животу. Кад рог затруби отежући онда нека пођу на гору.
14 Bayan da Musa ya gangara wurin mutane, ya tsarkake su, sai suka wanke tufafinsu.
И Мојсије сиђе с горе к народу; и освешта народ, и опраше хаљине своје.
15 Sa’an nan ya ce wa mutane, “Ku shirya kanku domin rana ta uku. Ku ƙame kanku daga yin jima’i.”
И рече народу: Будите готови за трећи дан, и не лежите са женама.
16 A safiyar rana ta uku, aka yi tsawa, da walƙiyoyi, sai ga girgije mai duhu a bisa dutsen, aka tsananta busar ƙaho, sai dukan jama’ar da suke cikin sansani suka yi rawar jiki.
А трећи дан кад би ујутру, громови загрмеше и муње засеваше, и поста густ облак на гори, и затруби труба веома јако, да задрхта сав народ који беше у логору.
17 Sa’an nan Musa ya jagoranci mutane daga sansani domin su sadu da Allah, sai suka tsaya a gefen dutsen.
Тада Мојсије изведе народ из логора пред Бога, и стадоше испод горе.
18 Dutsen Sinai kuwa ya tunnuƙe duka da hayaƙi, gama Ubangiji ya sauko a bisan dutsen cikin wuta. Hayaƙin ya hau kamar hayaƙin da yake fitowa daga matoya, duk dutsen ya yi rawa da ƙarfi,
А гора се Синајска сва димљаше, јер сиђе на њу Господ у огњу; и дим се из ње подизаше као дим из пећи, и сва се гора трешаше веома.
19 sai karar ƙaho ya yi ta ƙaruwa. Sa’an nan Musa ya yi magana, murya Allah kuwa ta amsa masa.
И труба све јаче трубљаше, и Мојсије говораше а Бог му одговараше гласом.
20 Ubangiji ya sauko a kan ƙwanƙolin Dutsen Sinai, ya kira Musa zuwa ƙwanƙolin dutsen. Musa kuwa ya haura
И Господ сишавши на гору Синајску, на врх горе, позва Мојсија на врх горе; и изађе Мојсије.
21 sai Ubangiji ya ce masa, “Ka sauka ka faɗa wa jama’a, kada su kuskura su ƙetare layin iyakan nan, garin son zuwa don ganin Ubangiji, gama duk waɗanda suka yi haka za su mutu.
А Господ рече Мојсију: Сиђи, опомени народ да не преступе међе да виде Господа, да не би изгинули од мене.
22 Ko firistocin da za su kusato Ubangiji sai su tsarkake kansu, don kada in hallaka su.”
И сами свештеници, који приступају ка Господу, нека се освештају, да их не би побио Господ.
23 Musa ya ce wa Ubangiji, “Mutanen ba za su hau Dutsen Sinai ba, gama kai da kanka ka gargaɗe mu, ‘Ku sa iyaka kewaye da dutsen ku kuma tsarkake shi.’”
А Мојсије рече Господу: Неће моћи народ изаћи на гору Синајску, јер си нас Ти опоменуо рекавши: Начини међу гори и освештај је.
24 Ubangiji ya amsa, “Sauka ka kawo Haruna tare da kai. Amma kada firistoci da mutane su zarce iyakan nan, a kan za su zo wurin Ubangiji, don kada in hallaka su.”
А Господ му рече: Иди, сиђи, па онда дођи ти и Арон с тобом; а свештеници и народ нека не преступе међе да се попну ка Господу, да их не би побио.
25 Saboda haka Musa ya sauka wurin mutane ya kuma faɗa musu.
И сиђе Мојсије к народу, и каза им.

< Fitowa 19 >