< Fitowa 18 >

1 Ana nan sai Yetro firist na Midiyan, kuma surukin Musa, ya ji duk abin da Allah ya yi wa Musa da mutanensa Isra’ila, da kuma yadda Ubangiji ya fitar da Isra’ila daga Masar.
Aa naho jinanji’ i Iitrò mpisoro’ i Midiane, rafoza’ i Mosè, ze hene nanoen’ Añahare ho a i Mosè naho ho a ondati’e Israeleo vaho ty nampiengà’ Iehovà boake Mitsraime ao t’Israele,
2 Bayan da Musa ya tura matarsa Ziffora gida, sai surukinsa Yetro ya karɓe ta
le rinambe’ Iitrò t’i Tsiporàe, vali’ i Mosè, ie fa nampolie’e,
3 da’ya’yanta biyu maza. Ana kira ɗaya Gershom, domin Musa ya ce, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa”;
naho i ana’e roe rey. I Geresòme ty añara’ ty raike (amy asa’e ty hoe: Fa niambahiny an-tanen’ ambahiny raho),
4 ɗayan kuma Eliyezer, domin ya ce, “Allah mahaifina ya taimake ni ya cece ni daga takobin Fir’auna.”
le natao’e Elièzere ka ty añara’ ty raike (fa hoe re, Nañimb’ahy t’i Andrianañaharen-draeko vaho rinomba’e ami’ty fibara’ i Parò.)
5 Yetro surukin Musa tare da’ya’yan Musa da matarsa suka zo wurin Musa a hamada, inda suka kafa sansani kusa da dutsen Allah
Nimb’am-patrambey nitobea’ i Mosè marine’ i vohin’ Añaharey mb’eo t’Iitrò rafoza’ i Mosè naho i ana’ i Mosè rey vaho i vali’ey.
6 Yetro ya riga ya aika wa Musa cewa, “Ni surukinka Yetro, ina zuwa wurinka tare da matarka da’ya’yanka maza biyu.”
Nampañitrife’e amy Mosè ty hoe, Fa tsatok’ama’o iraho, Iitrò, rafoza’o, rekets’ i vali’oy naho i ana’o roe rey.
7 Sai Musa ya tafi yă taryi surukinsa, ya sunkuya ya yi masa sumba. Suka gai da juna, sa’an nan suka shiga tenti.
Nimb’eo amy zao t’i Mosè nifanalaka amy rafoza’ey le nibokobokoa’e naho norofa’e naho nifañontane fanintsiñañe vaho nimoak’ an-kibohots’ ao.
8 Musa kuwa ya faɗa wa surukinsa duk abubuwan da Ubangiji ya yi wa Fir’auna da Masarawa domin Isra’ila, da batun wahalolin da suka sha a hanya, da yadda Ubangiji ya cece su.
Aa le hene natalili’ i Mosè aman-drafoza’e ty nanoe’ Iehovà amy Parò naho amo nte-Mitsraimeo ty amo ana’ Israeleo, le o fonga hao­reañe nizo’ iareo amy lalañeio naho ty nandrombaha’ Iehovà.
9 Yetro ya yi murna da jin duk abubuwa masu kyau da Ubangiji ya yi wa Isra’ila, wajen cetonsu daga hannun Masarawa.
Nahafale’ Iitrò ze hene hasoa nanoe’ Iehovà am’ Israele ie nihaha’e am-pita’ i Mitsraimeoy.
10 “Yabo ga Ubangiji wanda ya cece ku daga hannun Masarawa da na Fir’auna, wanda kuma ya cece mutanensa daga hannun Masarawa.
Hoe t’Iitrò, Andriañeñe t’Iehovà nañaha anahareo am-pità’ i Mitsraime naho am-pità’ i Parò, ie namotsotse ondatio ambanem-pità’ i Mitsraime.
11 Yanzu na san cewa Ubangiji ya fi kowane allah, gama ya yi wannan ga masu girman kai da kuma waɗanda suka wulaƙanta Isra’ila.”
Apotako to henaneo te lombolombo ze atao ‘ndrahare iaby t’Iehovà, ami’ty nandrombaha’e amo nanotra­tsotrake iareoo.
12 Sa’an nan Yetro surukin Musa, ya kawo hadaya ta ƙonawa da waɗansu hadayu wa Allah, Haruna ya zo tare da dukan dattawan Isra’ila, suka ci abinci tare da surukin Musa a gaban Allah.
Aa le nañenga horoañe naho soroñe aman’ Añahare t’Iitrò rafoza’ i Mosè, le niheo mb’eo t’i Aharone reketse ze hene roandria’ Israele nitrao-pikama amy rafoza’ i Mosèy aolon’ Añahare.
13 Kashegari, Musa ya zauna domin yă yi wa mutane shari’a, sai suka tsaya kewaye da shi daga safe har yamma.
Ie loakandro, le niambesatse nizaka añivo’ ondatio t’i Mosè, le nijohañe aolo’ i Mosè ey ondaty iabio ami’ty maraindray pak’ amy harivay.
14 Sa’ad da surukinsa ya lura da duk abin da Musa yake yi saboda mutane, sai ya ce, “Mene ne wannan da kake yi wa mutane? Don me kai kaɗai kake zama kana yin shari’a wa mutane, yayinda mutanen nan suke tsaya kewaye da kai daga safe har yamma?”
Ie hene niisa’ i rafoza’ i Mosèy o nanoe’e am’ ondatioo le hoe ty asa’e, Inoñe ze o anoe’o am’ondatio? Inoñe ty iambesara’o, ihe avao, vaho mizorazora aolo’o ey ondaty iabio boak’ andro ampara’ te hariva?
15 Musa ya amsa ya ce, “Saboda mutanen suna zuwa wurina, don su nemi nufin Allah.
Hoe t’i Mosè aman-drafoza’e, Amy te miheo mb’ amako mb’ etoa ondatio hañontane aman’ Añahare.
16 Duk lokacin da suke da gardama, akan kawo su a wurina, ni kuma sai in raba tsakaninsu, in kuma koya musu dokokin Allah da farillansa.”
Naho ie mifandietse le mb’ amako mb’etoy, hizakako añivo’ ty raike naho ty ila’e, le ampandrendrehako o fañèn’ Añahareo naho o Nafe’eo.
17 Surukin Musa ya amsa ya ce, “Abin da kake yi ba daidai ba ne.
Hoe ty rafoza’ i Mosè ama’e, Tsy mete o anoe’oo.
18 Kai da dukan mutanen da suke zuwa wurinka za ku gajiyar da kanku. Aikin ya fi ƙarfinka; ba za ka iya yinsa kai kaɗai ba.
Toe mamoza-batan-drehe, ihe naho ondaty ama’o retoañe, amy t’ie loho mavesatse ama’o, le tsy lefe’o toloñeñe, ihe raike.
19 Ka kasa kunne gare ni yanzu, zan ba ka shawara, Allah kuma yă kasance tare da kai. Kai za ka zama wakilin mutane a gaban Allah, ka kuma kawo gardamansu gare shi.
Aa le haoño ty feoko, fa ho toroako, le hañimb’ azo t’i Andrianañahare! Solò añ’ atrefan’ Añahare ondatio, hanolora’o aman’ Añahare o fitoreo’ iareoo.
20 Ka koya musu dokokinsa da farillarsa, ka kuma nuna musu hanyar rayuwa da ayyukan da za su yi.
Ianaro o fañèo naho i Hake vaho ampahafohino iareo ty lalan-kombàñe naho ze fitoroñañe hanoeñe.
21 Amma ka zaɓi mutane masu iyawa daga dukan mutane, maza masu tsoron Allah, amintattu, masu ƙin rashawa, ka sanya su shugabanni na dubbai, ɗari-ɗari, hamsin-hamsin da goma-goma.
Le paiao ondaty mahimbañe añivo’ ondatio, mpañeveñe aman’ Añahare, ondaty vantañe, malaimbokañe; ajadoño hifehe indaty rezay ho mpamelek’ arivo naho mpin­day zato naho mpiaolo limampolo vaho mpifehe-folo.
22 Bari waɗannan mutane su sassanta mutane a kan ƙananan matsaloli, amma kowace babban matsala, ko bukata ta musamman, sai su kawo wurinka, ƙananan matsaloli kuma sai su yanke hukuncin da kansu. Ta haka ne za su taimaka wajen ɗaukan nauyin jama’a, don su sa aikin yă zama maka da sauƙi.
Le adono iareo hizaka ondatio nainai’e, ie amy zao hasese’ iareo mb’ama’o ze enta-mavesatse le o maivañivañeo ro ho tampahe’ iareo. Haivañe ama’o henane izay ie hindre hivave ama’o.
23 In ka yi haka, Allah ya umarta za ka iya jimre gajiyar, kuma dukan mutanen nan za su koma gida da murna.”
Naho anoe’o izay, vaho andilian’ Añahare azo, le ho lefe’o vaho himpoly mb’an-kiboho’ iareo am-panintsiñañe ondaty retoa.
24 Musa ya kasa kunne ga surukinsa, ya kuma aikata duk abin da ya faɗa.
Nihaoñe’ i Mosè i rafoza’ey vaho hene nihenefe’e i natoro’ey.
25 Ya zaɓi mutane masu iyawa daga cikin dukan Isra’ila, ya naɗa su shugabannin mutane, shugabanni a kan dubbai, ɗari-ɗari, hamsin-hamsin da goma-goma.
Jinobo’ i Mosè amo ana’ Israele iabio ty ondaty mahimbañe le nampifehe’e ondatio, ho mpamelek’ arivo naho mpifehe zato naho mpifehe limam­polo vaho mpifehe folo.
26 Suka yi hidimar alƙalanci na mutane a dukan lokaci. Gardandamin da suke da wuya, suka kawo wurin Musa, amma ƙananan batuttuwa, suka shari’anta a tsakaninsu.
Le nizaka ondatio boak’ andro amy zao iereo naho nasese’ iareo amy Mosè ze zaka tsy nileo vaho nitampa’ iereo o raha maivañeo.
27 Sa’an nan Musa ya sallame surukinsa Yetro, ya kuwa koma ƙasarsa.
Aa le tinata’ i Mosè i rafoza’ey ie nienga mb’an-tane’e añe.

< Fitowa 18 >