< Fitowa 18 >
1 Ana nan sai Yetro firist na Midiyan, kuma surukin Musa, ya ji duk abin da Allah ya yi wa Musa da mutanensa Isra’ila, da kuma yadda Ubangiji ya fitar da Isra’ila daga Masar.
Pathen loh Moses ham neh a pilnam Israel ham a cungkuem a saii pah tih BOEIPA loh Israel Egypt lamkah a khuen te Moses masae, Midian khosoih Jethro loh a yaak.
2 Bayan da Musa ya tura matarsa Ziffora gida, sai surukinsa Yetro ya karɓe ta
A maan hnukah Moses yuu Zipporah loh Moses masae Jethro te a doe.
3 da’ya’yanta biyu maza. Ana kira ɗaya Gershom, domin Musa ya ce, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa”;
Te vaengah a ca rhoi te a khuen tih, kholong kho ah yinlai la ka om a ti dongah pakhat te a ming Gershom a sui.
4 ɗayan kuma Eliyezer, domin ya ce, “Allah mahaifina ya taimake ni ya cece ni daga takobin Fir’auna.”
Pakhat te tah a pa Pathen he kai bomkung la om tih Pharaoh cunghang lamloh kai n'huul a ti tih a ming Eliezer a sui.
5 Yetro surukin Musa tare da’ya’yan Musa da matarsa suka zo wurin Musa a hamada, inda suka kafa sansani kusa da dutsen Allah
Te phoeiah Moses yuu, ca rhoek te a masae Jethro neh Pathen kah tlang khosoek ah aka rhaeh Moses taengla ha pawk.
6 Yetro ya riga ya aika wa Musa cewa, “Ni surukinka Yetro, ina zuwa wurinka tare da matarka da’ya’yanka maza biyu.”
Te dongah Moses te, “Na masae kai Jethro he nang taengla na yuu neh a taengkah a ca rhoi khaw, kam pawk puei coeng,” a ti nah.
7 Sai Musa ya tafi yă taryi surukinsa, ya sunkuya ya yi masa sumba. Suka gai da juna, sa’an nan suka shiga tenti.
Moses te a masae doe ham cet tih bakop tih a mok. Te vaengah hlang te a hui neh sadingnah khaw a dawt uh rhoi phoeiah dap khuila kun uh.
8 Musa kuwa ya faɗa wa surukinsa duk abubuwan da Ubangiji ya yi wa Fir’auna da Masarawa domin Isra’ila, da batun wahalolin da suka sha a hanya, da yadda Ubangiji ya cece su.
Te phoeiah Israel kongmai dongah BOEIPA loh Pharaoh taeng neh Egypt taengah a saii boeih, longpueng ah amih aka mah bongboepnah cungkuem neh BOEIPA loh amih a huul te khaw Moses loh a masae taengah a thui pah.
9 Yetro ya yi murna da jin duk abubuwa masu kyau da Ubangiji ya yi wa Isra’ila, wajen cetonsu daga hannun Masarawa.
Egypt kut lamloh a huul vaengah BOEIPA loh Israel ham a then boeih a saii pah dongah Jethro a kohoe.
10 “Yabo ga Ubangiji wanda ya cece ku daga hannun Masarawa da na Fir’auna, wanda kuma ya cece mutanensa daga hannun Masarawa.
Te phoeiah Jethro loh, “Egypt kut lamkah neh Pharaoh kut lamloh nangmih aka huul tih Egypt kut hmui lamloh pilnam aka huul BOEIPA tah a yoethen pai saeh.
11 Yanzu na san cewa Ubangiji ya fi kowane allah, gama ya yi wannan ga masu girman kai da kuma waɗanda suka wulaƙanta Isra’ila.”
Amih taengah ol a lokhak pah coeng dongah pathen boeih lakah BOEIPA he tanglue tila ka ming coeng,” a ti.
12 Sa’an nan Yetro surukin Musa, ya kawo hadaya ta ƙonawa da waɗansu hadayu wa Allah, Haruna ya zo tare da dukan dattawan Isra’ila, suka ci abinci tare da surukin Musa a gaban Allah.
Te phoeiah Moses masae Jethro loh hmueihhlutnah neh hmueih te Pathen taengah a khuen. Te vaengah Aaron neh Israel kah a hamca boeih tah Pathen mikhmuh ah Moses masae neh buh ca la ha pawk.
13 Kashegari, Musa ya zauna domin yă yi wa mutane shari’a, sai suka tsaya kewaye da shi daga safe har yamma.
A vuen ah pilnam te laitloek ham Moses ngol tih pilnam te Moses taengah mincang lamloh kholaeh hil pai uh.
14 Sa’ad da surukinsa ya lura da duk abin da Musa yake yi saboda mutane, sai ya ce, “Mene ne wannan da kake yi wa mutane? Don me kai kaɗai kake zama kana yin shari’a wa mutane, yayinda mutanen nan suke tsaya kewaye da kai daga safe har yamma?”
Pilnam ham a saii boeih te Moses masae loh a hmuh tih, “Pilnam ham na saii hno he mebang lae? Nang namah bueng na ngol vaengah pilnam pum he balae tih na taengah mincang lamloh kholaeh hil a pai,” a ti nah.
15 Musa ya amsa ya ce, “Saboda mutanen suna zuwa wurina, don su nemi nufin Allah.
Te vaengah Moses loh a masae te, “Pathen dawtlet ham ni pilnam loh kai taengla ha pawk.
16 Duk lokacin da suke da gardama, akan kawo su a wurina, ni kuma sai in raba tsakaninsu, in kuma koya musu dokokin Allah da farillansa.”
Amih taengah te olka a om vaengah kai taengah ha pawk. Te vaengah hlang pakhat neh a hui laklo ah lai ka tloek tih Pathen kah oltlueh neh a olkhueng te ka ming sak,” a ti nah.
17 Surukin Musa ya amsa ya ce, “Abin da kake yi ba daidai ba ne.
Te vaengah a masae loh Moses te, “Hno na saii te then pawh.
18 Kai da dukan mutanen da suke zuwa wurinka za ku gajiyar da kanku. Aikin ya fi ƙarfinka; ba za ka iya yinsa kai kaɗai ba.
Namah neh na taengkah pilnam he khaw na tawn la na tawn uh coeng. Namah ham rhih aih tih dumlai khaw namah bueng loh na rhoe thai moenih.
19 Ka kasa kunne gare ni yanzu, zan ba ka shawara, Allah kuma yă kasance tare da kai. Kai za ka zama wakilin mutane a gaban Allah, ka kuma kawo gardamansu gare shi.
Ka ol he ngai laeh, nang kang uen lah eh. Pathen he nang taengah om saeh. Namah te Pathen hmai ah pilnam yueng om lamtah olka te namah loh Pathen taengla khuen saw.
20 Ka koya musu dokokinsa da farillarsa, ka kuma nuna musu hanyar rayuwa da ayyukan da za su yi.
Te vaengah amih te oltlueh neh olkhueng khaw thuituen lamtah a pongpa ham longpuei neh a saii ham bibi te amih tueng saw.
21 Amma ka zaɓi mutane masu iyawa daga dukan mutane, maza masu tsoron Allah, amintattu, masu ƙin rashawa, ka sanya su shugabanni na dubbai, ɗari-ɗari, hamsin-hamsin da goma-goma.
Te phoeiah namah loh pilnam pum khui lamloh Pathen aka rhih tatthai hlang, mueluemnah aka thiinah oltak kah hlang rhoek te so. Amih te thawng khat kah mangpa, yakhat kah mangpa, sawmnga kah mangpa neh parha kah mangpa la khueh.
22 Bari waɗannan mutane su sassanta mutane a kan ƙananan matsaloli, amma kowace babban matsala, ko bukata ta musamman, sai su kawo wurinka, ƙananan matsaloli kuma sai su yanke hukuncin da kansu. Ta haka ne za su taimaka wajen ɗaukan nauyin jama’a, don su sa aikin yă zama maka da sauƙi.
A tue boeih dongah pilnam te laitloek pah saeh. Dumlai aka om boeih khaw a puei mah nang taengla ham pawk puei saeh. Olka a phoeng boeih tah amih loh laitloek pah saeh. Te vaengah nang ham yanghoep saeh lamtah nang te n'yingyawn uh saeh.
23 In ka yi haka, Allah ya umarta za ka iya jimre gajiyar, kuma dukan mutanen nan za su koma gida da murna.”
Ol he na ngai daengah ni Pathen loh nang uen bangla na pai thai vetih pilnam boeih he khaw a hmuen te ngaimong la a paan eh?,” a ti nah.
24 Musa ya kasa kunne ga surukinsa, ya kuma aikata duk abin da ya faɗa.
Moses loh a masae ol te a hnatun tih a thui te boeih a saii.
25 Ya zaɓi mutane masu iyawa daga cikin dukan Isra’ila, ya naɗa su shugabannin mutane, shugabanni a kan dubbai, ɗari-ɗari, hamsin-hamsin da goma-goma.
Te dongah Moses loh Israel boeih khuiah hlang tatthai rhoek te a coelh tih amih te pilnam soah a lu, thawngkhat kah mangpa, yakhat kah mangpa, sawmnga mangpa neh parha kah mangpa te a paek.
26 Suka yi hidimar alƙalanci na mutane a dukan lokaci. Gardandamin da suke da wuya, suka kawo wurin Musa, amma ƙananan batuttuwa, suka shari’anta a tsakaninsu.
A tue boeih ah pilnam te a lai a tloek uh tih dumlai aka kuel te Moses taengla a khuen uh. Ol phoeng boeih tah amih loh lai a tloek uh.
27 Sa’an nan Musa ya sallame surukinsa Yetro, ya kuwa koma ƙasarsa.
Te phoeiah Moses loh a masae te a phih tih anih te amah kho la voei.