< Fitowa 18 >

1 Ana nan sai Yetro firist na Midiyan, kuma surukin Musa, ya ji duk abin da Allah ya yi wa Musa da mutanensa Isra’ila, da kuma yadda Ubangiji ya fitar da Isra’ila daga Masar.
Mousese esoa: Yedelou (Midia: ne gobele salasu dunu) da Gode da Mousese amola Isala: ili fi dunu Idibidi sogega gadili oule misini, noga: le fidisu, amo huluane nabi.
2 Bayan da Musa ya tura matarsa Ziffora gida, sai surukinsa Yetro ya karɓe ta
- Amaiba: le, e da Mousesema sofe misi. E da Mousese idua Siboula (Mousese da musa: e Midia: ne sogega fisi) amola ea mano aduna amo Gesiome amola Elia: isa oule misi. (Mousese da musa: sia: i dagoi, “Na da Midia: ne soge ganodini ga fi esala.” Amaiba: le, e da egefema Gesiome (ga fi dunu) dio asuli. E da eno sia: i, “Na ada ea Gode da fidibiba: le, na da Idibidi hina bagade amoga hame fanelegei ba: i. Amaiba: le, egefe eno amoma e da Elia: isa [Gode da na fidilala] amo dio asuli.)
3 da’ya’yanta biyu maza. Ana kira ɗaya Gershom, domin Musa ya ce, “Na zama baƙo a baƙuwar ƙasa”;
4 ɗayan kuma Eliyezer, domin ya ce, “Allah mahaifina ya taimake ni ya cece ni daga takobin Fir’auna.”
5 Yetro surukin Musa tare da’ya’yan Musa da matarsa suka zo wurin Musa a hamada, inda suka kafa sansani kusa da dutsen Allah
Mousese da wadela: i hafoga: i soge hadigi goumi gadenene amogai esalu. Amoga, Yedelou da Mousese idua amola egefela oule misi.
6 Yetro ya riga ya aika wa Musa cewa, “Ni surukinka Yetro, ina zuwa wurinka tare da matarka da’ya’yanka maza biyu.”
E da mae doaga: le, Mousesema sia: adole iasi.
7 Sai Musa ya tafi yă taryi surukinsa, ya sunkuya ya yi masa sumba. Suka gai da juna, sa’an nan suka shiga tenti.
Amaiba: le, Mousese da ema yosia: musa: asili, ema beguduli amola nonogoi. Ela, “Di da hahawane esalala: ?,” sia: nanu, ela da Mousese ea Abula Diasu ganodini golili sa: i.
8 Musa kuwa ya faɗa wa surukinsa duk abubuwan da Ubangiji ya yi wa Fir’auna da Masarawa domin Isra’ila, da batun wahalolin da suka sha a hanya, da yadda Ubangiji ya cece su.
Mousese da Yedelouma Hina Gode Ea hou hamobe Felouma amola Idibidi dunuma amola Isala: ili dunu gaga: ma: ne amo huluane olelei dagoi. E da Isala: ili dunu logoga ahoanebe se nabasu amola Hina Gode Ea fidisu huluane olelei.
9 Yetro ya yi murna da jin duk abubuwa masu kyau da Ubangiji ya yi wa Isra’ila, wajen cetonsu daga hannun Masarawa.
Yedelou da amo sia: huluane hahawane nabi.
10 “Yabo ga Ubangiji wanda ya cece ku daga hannun Masarawa da na Fir’auna, wanda kuma ya cece mutanensa daga hannun Masarawa.
E amane sia: i. “Hina Godema nodoma! E da di amola Ea fi huluane noga: le fidi. E da ili Felou amola Idibidi dunu ilima gaga: ne, ilia se iasu diasu logo doasi dagoi. Godema nodoma!
11 Yanzu na san cewa Ubangiji ya fi kowane allah, gama ya yi wannan ga masu girman kai da kuma waɗanda suka wulaƙanta Isra’ila.”
Idibidi dunu da Isala: ili dunuma higale hamobeba: le, Hina Gode da amo hou hamoi dagoi. Amaiba: le, Hina Gode Ea hou da eno ‘gode’ liligi ilia hou bagade baligisa, amo na da wali dawa:”
12 Sa’an nan Yetro surukin Musa, ya kawo hadaya ta ƙonawa da waɗansu hadayu wa Allah, Haruna ya zo tare da dukan dattawan Isra’ila, suka ci abinci tare da surukin Musa a gaban Allah.
Amalalu, Yedelou da gobele salasu ohe amo mae fifili gogo gobemusa: , Godema imunusa: gaguli misi. Amola e da eno gobele salasu liligi gaguli misi. Elane amola Isala: ili fi ouligisu dunu huluane da Yedelou gilisili, Godema nodone sia: ne gadomusa: , sema lolo manusa: asi.
13 Kashegari, Musa ya zauna domin yă yi wa mutane shari’a, sai suka tsaya kewaye da shi daga safe har yamma.
Aya esoga, Mousese da Isala: ili dunu fi ilia sia: ga gegesu liligi fofada: nanu. E da hahabe fofada: nanu, mae yolesili gasimu galu.
14 Sa’ad da surukinsa ya lura da duk abin da Musa yake yi saboda mutane, sai ya ce, “Mene ne wannan da kake yi wa mutane? Don me kai kaɗai kake zama kana yin shari’a wa mutane, yayinda mutanen nan suke tsaya kewaye da kai daga safe har yamma?”
Yedelou da Mousese ea hawa: hamosu bagade ba: beba: le, amane adole ba: i, “Di abuliba: le disu amo dia fi dunu agoane fidisala. Disu da hamonana amola dunu huluane eso huluane hahabe asili gasi, dima fofada: musa: lela.”
15 Musa ya amsa ya ce, “Saboda mutanen suna zuwa wurina, don su nemi nufin Allah.
Mousese da amane sia: i, “Na da agoane hamomu da defea. Dunu ilia da Gode Ea hanai amo dawa: musa: gini nama maha.
16 Duk lokacin da suke da gardama, akan kawo su a wurina, ni kuma sai in raba tsakaninsu, in kuma koya musu dokokin Allah da farillansa.”
Dunu aduna da sia: ga gegesu galea, ela da nama maha. Amasea, na da elama afae da moloi amola eno da giadofai amo elama olelesa. Amola na da Gode Ea hamoma: ne sia: i elama olelesa.”
17 Surukin Musa ya amsa ya ce, “Abin da kake yi ba daidai ba ne.
Amalalu, Yedelou da amane sia: i, “Di da giadofale hamosa.
18 Kai da dukan mutanen da suke zuwa wurinka za ku gajiyar da kanku. Aikin ya fi ƙarfinka; ba za ka iya yinsa kai kaɗai ba.
Di da dia da: i hodo amola eno dunu ilia da: i hodo wadela: mu. Disu hamomu da hamedei.
19 Ka kasa kunne gare ni yanzu, zan ba ka shawara, Allah kuma yă kasance tare da kai. Kai za ka zama wakilin mutane a gaban Allah, ka kuma kawo gardamansu gare shi.
Na da dima fada: i sia: noga: i imunu. Amasea, Gode da di fidimu. Di da dunu ilia sia: ga gegesu nabimu amola Gode amola ili dogoa agoane alofesu dunu esalumu da defea.
20 Ka koya musu dokokinsa da farillarsa, ka kuma nuna musu hanyar rayuwa da ayyukan da za su yi.
Di da Gode Ea hamoma: ne sia: i ilima olelemu amola ilia habodane esalumu amola hawa: hamosu ilima olelemu amo huluane da defea.
21 Amma ka zaɓi mutane masu iyawa daga dukan mutane, maza masu tsoron Allah, amintattu, masu ƙin rashawa, ka sanya su shugabanni na dubbai, ɗari-ɗari, hamsin-hamsin da goma-goma.
Be amo baligili, di da dunu noga: i bagade dawa: su dunu ilegele, ilia da dunu huluane ilima ouligisu hina dunu ilegemu da defea. Ilia dunu fi idi 1000 amola dunu fi idi 100 amola idi 50 amola idi 10 amola ilima ouligisu hina ilegema: mu. Godema beda: i dunu fawane lama amola dunu da hano suligisu hou hame dawa: dunu, amo fawane ilegema.
22 Bari waɗannan mutane su sassanta mutane a kan ƙananan matsaloli, amma kowace babban matsala, ko bukata ta musamman, sai su kawo wurinka, ƙananan matsaloli kuma sai su yanke hukuncin da kansu. Ta haka ne za su taimaka wajen ɗaukan nauyin jama’a, don su sa aikin yă zama maka da sauƙi.
Ilia mae yolesili fofada: su ouligisu dunu agoane hawa: hamoma: mu. Hou da gasa bagade ba: sea, ilia da di hahamoma: ne, dima adola misunu da defea. Be liligi fonobahadi ilisu da fofada: mu da defea. Ilia da dia dioi bagade liligi gilisili gaguli ahoasea, dia dioi liligi da bu fofoi ba: mu.
23 In ka yi haka, Allah ya umarta za ka iya jimre gajiyar, kuma dukan mutanen nan za su koma gida da murna.”
Di da Gode Ea sia: defele agoane hamosea, di da bogomuwane hele hame nabimu amola dunu huluane da ilia sia: ga gegei huluane hahamoi dagoi ba: sea, ilia diasuga hahawane masunu.”
24 Musa ya kasa kunne ga surukinsa, ya kuma aikata duk abin da ya faɗa.
Mousese da Yedelou ea olelesu nabi dagoi.
25 Ya zaɓi mutane masu iyawa daga cikin dukan Isra’ila, ya naɗa su shugabannin mutane, shugabanni a kan dubbai, ɗari-ɗari, hamsin-hamsin da goma-goma.
E da Isala: ili fi amoga noga: i dawa: su dunu ilegei. E da dunu idi 1000 amola idi 100 amola idi 50 amola idi 10 ilima ouligisu hina dunu ilegei.
26 Suka yi hidimar alƙalanci na mutane a dukan lokaci. Gardandamin da suke da wuya, suka kawo wurin Musa, amma ƙananan batuttuwa, suka shari’anta a tsakaninsu.
Ilia da mae yolesili fofada: su ouligisu hawa: hamosu. Gasa bagade fofada: su, ilia da Mousesema ia misi. Be ilisu da fonobahadi liligi hahamoi.
27 Sa’an nan Musa ya sallame surukinsa Yetro, ya kuwa koma ƙasarsa.
Amalalu, Mousese da Yedelouma “asigibio” sia: nanu, Yedelou da hi diasuga buhagi.

< Fitowa 18 >