< Fitowa 17 >

1 Dukan taron Isra’ilawa suka kama tafiya daga Hamadar Sin, suka yi ta tafiya suna sauka a wurare dabam-dabam bisa ga umarnin Ubangiji. A ƙarshe suka sauka a Refidim, suka zauna a can, amma ba ruwan da jama’a za su sha.
Nienga i fatrambey Siney mb’ ami’ty lia’ iareo ty valobohò’ o ana’ Israeleo ty ami’ty falie’ Iehovà vaho nañialo e Refidìme fe tsy aman-drano ho kamae’ ondatio.
2 Saboda haka suka yi wa Musa maganganun banza suka ce, “Ba mu ruwa mu sha.” Musa ya amsa ya ce, “Don me kuke mini maganganun banza? Don me kuke gwada Ubangiji?”
Le nidoha raha amy Mosè ondatio nanao ty hoe, Meo rano hinome’ay. Hoe t’i Mosè am’ iereo, Ino ty idabasidà’ areo amako? Ino ty itsoha’ areo t’Iehovà?
3 Amma mutanen suka yi fama da ƙishirwa a can, suka yi gunaguni a kan Musa. Suka ce, “Don me ka fitar da mu daga Masar, ka sa mu da’ya’yanmu da dabbobinmu, mu mutu da ƙishirwa?”
Fe nifeake hataliñiereñe ondatio vaho nitoreo amy Mosè ami’ty hoe, Ino ty nampiavota’o anay amy Mitsraime hamonoa’o anay naho o keleia’aio naho o hare’aio an-karan-dranoañe?
4 Sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Me zan yi da wannan jama’a? Suna shiri su jajjefe ni da duwatsu.”
Aa le nitoreo am’ Iehovà t’i Mosè, ami’ty hoe: Ino ty hanoeko am’ondaty retoañe? Didý tsy ametsaha’ iareo vato.
5 Ubangiji amsa wa Musa, “Ka ɗauki sandan da ka bugi ruwan Nilu da shi. Ka kira waɗansu shugabannin Isra’ila, ku wuce a gaban jama’ar.
Hoe t’Iehovà amy Mosè, Miaria aolo’ ondatio, le ampindrezo o androanavi’ Israeleo; tintino am-pitañe i kobay napao’o i Naileiy, le akia.
6 Zan tsaya a can a gabanka, kusa da dutsen Horeb. Ka bugi dutsen, ruwa kuwa zai fito daga gare shi domin mutane su sha.” Sai Musa ya yi haka a idon dattawan Isra’ila.
Inao, hijohañe añatrefa’o ambone’ i vato’ i Korèbey iraho. Paoho i vatoy, le hiakaran-drano, hikamà’ ondatio. Nanoe’ i Mosè izay, ampahaisaha’ o androanavi’ Israeleo.
7 Sai suka ba wa wurin suna, Massa da Meriba, saboda Isra’ilawa sun yi jayayya, suka kuma gwada Ubangiji cewa, “Ubangiji yana tsakaninmu ko babu?”
Natao’e Masà naho Meribà i toetsey amy te nidoha raha naho nitsoke Iehovà o ana’Israeleo ami’ ty hoe, Amantika hao t’Iehovà ke ts’ie?
8 Amalekawa suka zo, suka yaƙi Isra’ilawa a Refidim.
Niheo mb’eo amy zao t’i Amalèke nifañotak’ am’Israele e Refidime eo.
9 Musa ya ce wa Yoshuwa, “Zaɓi waɗansu mazanmu, ka je ka yaƙi Amalekawa. Gobe zan tsaya a bisa tudu, da sandan Allah a hannuwana.”
Hoe t’i Mosè am’ Iehosoa, Joboño ondaty ho antika, le mionjona hialy amy Amalèke. Hijohañe ambone’ o vohitseo iraho te hamaray le ho an-tañako i kobain’ Añaharey.
10 Sai Yoshuwa ya yaƙi Amalekawa kamar yadda Musa ya umarta, Musa, Haruna da Hur kuwa suka tafi bisa tudu.
Le nanoe’ Iehosoa i nampanoe’ i Mosèy vaho nialy amy Amalèke, le nañambone’ i vohitsey t’i Mosè naho i Aharone vaho i Khòre.
11 Muddin hannun Musa yana a miƙe, sai Isra’ilawa su yi ta cin nasara, amma da zarar hannunsa ya sauka, sai Amalekawa su yi ta cin nasara.
Aa ndra mbiambia te nahafañonga-pitàñe t’i Mosè le nahagioke t’Israele, fa ie nazè’e i fitàñey le nahareketse ka t’i Amalèke.
12 Sa’ad da hannuwan Musa suka gaji, sai Haruna da Hur suka ɗauki dutse suka sa ya zauna a kai. Sa’an nan su kuma suka tsaya gefe da gefe, suna riƙe da hannuwansa har fāɗuwar rana.
Nihamokotse amy zao o fità’ i Mosèo le nandrambe vato naho napo’ iereo ambane’e hiambesara’e, naho nongahe’ i Aharone naho i Khòre o fità’eo, ty raik’ añ’ ila’e etia le ty raik’ atia vaho tsy nitroetroe o fità’eo ampara’ te ni­tsofotse i àndroy.
13 Sai Yoshuwa kuwa ya ci nasara a kan Amalekawa da takobi.
Le ginio’ Iehosoa am-bavam-pibara t’i Amalèke naho ondati’eo.
14 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka rubuta wannan a cikin littafi, yă zama abin tuni, ka kuma faɗa wa Yoshuwa zan hallaka Amalekawa ƙaƙaf daga duniya.”
Le hoe t’Iehovà amy Mosè, Sokiro am-boke ao izay ho tiahy vaho apoho an-dravembia’ Iehosoa te ho faoheko ambanen-dikerañe ty fitiahiañe i Amalèke.
15 Musa ya gina bagade, sai ya kira shi Ubangiji shi ne Tutata.
Le nandrafitse kitrely t’i Mosè vaho natao’e ty hoe, Iehovà Nissy,
16 Ya ce, “Gama an ɗaga hannuwa sama zuwa kursiyin Ubangiji, Ubangiji zai yaƙi Amalekawa daga tsara zuwa tsara.”
le hoe re, Aa kanao nañonjom-pitàñe amy fiambesa’ Iehovày t’i Amalèke, le hifañotak’ ama’e t’Iehovà, tarirats’ an-tariratse.

< Fitowa 17 >