< Fitowa 17 >

1 Dukan taron Isra’ilawa suka kama tafiya daga Hamadar Sin, suka yi ta tafiya suna sauka a wurare dabam-dabam bisa ga umarnin Ubangiji. A ƙarshe suka sauka a Refidim, suka zauna a can, amma ba ruwan da jama’a za su sha.
Isala: ili fi huluane da wadela: i hafoga: i soge Sini amo yolesili, asili, Hina Gode Ea Sia: defele soge eno eno amoga asi. Ilia da Lefidimi sogega fonobahadi fimusa: esalu, be hano manu hame ba: i.
2 Saboda haka suka yi wa Musa maganganun banza suka ce, “Ba mu ruwa mu sha.” Musa ya amsa ya ce, “Don me kuke mini maganganun banza? Don me kuke gwada Ubangiji?”
Ilia da Mousesema egane, amane sia: i, “Ninia moma: ne hano ninima ima.” Mousese da bu adole i, “Dilia da abuliba: le egale sia: ga gegesala: ? Dilia abuliba: le Hina Godema ado ba: su hou hamosala: ?”
3 Amma mutanen suka yi fama da ƙishirwa a can, suka yi gunaguni a kan Musa. Suka ce, “Don me ka fitar da mu daga Masar, ka sa mu da’ya’yanmu da dabbobinmu, mu mutu da ƙishirwa?”
Be Isala: ili dunu da bagadewane hano hanai galu. Ilia da Mousesema mae fisili sia: ga gegenanu. Ilia da amane sia: i, “Di da abuliba: le nini Idibidi sogega fisili asunasili, guiguda: oule misibala: ? Di da nini, ninia mano amola ninia lai gebo fanelegemu hanabela: ?”
4 Sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Me zan yi da wannan jama’a? Suna shiri su jajjefe ni da duwatsu.”
Mousese da ha: giwane Godema amane digini sia: ne gadoi, “Isala: ili dunu fi da na igiga medole legemusa: gadenenewane momagele esala. Na da ilima adi hamoma: bela: ?”
5 Ubangiji amsa wa Musa, “Ka ɗauki sandan da ka bugi ruwan Nilu da shi. Ka kira waɗansu shugabannin Isra’ila, ku wuce a gaban jama’ar.
Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Di Isala: ili fi ouligisu dunu mogili oule asili, Isala: ili fi ilima bisili masa. Dia dagulu amoga di da Naile Hano fai, amo gaguli masa.
6 Zan tsaya a can a gabanka, kusa da dutsen Horeb. Ka bugi dutsen, ruwa kuwa zai fito daga gare shi domin mutane su sha.” Sai Musa ya yi haka a idon dattawan Isra’ila.
Di da Na, Sainai Goumi gadenene dia midadi igi da: iya lelebe ba: mu. Di da amo igiga misini, dia daguluga magufu damana fane, hano nawa: li dunu huluane moma: ne defele, magufudi manebe ba: mu.” Mousese da amo hou Isala: ili dunu huluane ba: ma: ne hamoi.
7 Sai suka ba wa wurin suna, Massa da Meriba, saboda Isra’ilawa sun yi jayayya, suka kuma gwada Ubangiji cewa, “Ubangiji yana tsakaninmu ko babu?”
Amo sogebi amoma ilia dio aduna asuli, amo Ma: sa amola Meliba. (dawa: loma: ne da ‘ado ba: su’ amola ‘sia: ga gegesu’). Bai amoga Isala: ili dunu da sia: ga gegei amola Hina Godema ado ba: su hou hamoi. Ilia da amane adole ba: i, “Hina Gode da ninimagale esalabala?”
8 Amalekawa suka zo, suka yaƙi Isra’ilawa a Refidim.
Isala: ili dunu da Lefidimi sogega esaloba, A:malege dunu da ili doagala: i.
9 Musa ya ce wa Yoshuwa, “Zaɓi waɗansu mazanmu, ka je ka yaƙi Amalekawa. Gobe zan tsaya a bisa tudu, da sandan Allah a hannuwana.”
Mousese da Yosiuama amane sia: i, “Dia dunu aya A: malege dunuma gegemusa: ilegema. Na da dagulu amo Gode da na gaguli masa: ne sia: i, amo gaguiwane na da agolo da: iya lelumu.”
10 Sai Yoshuwa ya yaƙi Amalekawa kamar yadda Musa ya umarta, Musa, Haruna da Hur kuwa suka tafi bisa tudu.
Yosiua da Mousese ea sia: i defele hamoi. E da A: malege dunuma gegemusa: asi. Mousese, Elane amola He da agoloba: le heda: i.
11 Muddin hannun Musa yana a miƙe, sai Isra’ilawa su yi ta cin nasara, amma da zarar hannunsa ya sauka, sai Amalekawa su yi ta cin nasara.
Amalalu, Mousese da ea lobo gaguia gadoloba, Isala: ili dunu da A: malege dunuma hasali. Be Mousese da ea lobo bu ligia gudusia, A:malege dunu da bu gasa bagade ludubiba: le, Isala: ili dunuma hasalimu ba: i.
12 Sa’ad da hannuwan Musa suka gaji, sai Haruna da Hur suka ɗauki dutse suka sa ya zauna a kai. Sa’an nan su kuma suka tsaya gefe da gefe, suna riƙe da hannuwansa har fāɗuwar rana.
Mousese ea lobo da helebeba: le, Elane amola He da igi bagade amo da: iya Mousese fima: ne, gaguli misi dagoi. Ela da Mousese la: didili amola la: didili dafulili leluwane, Mousese ea lobo mae ligia guduma: ne, ea lobo gaguia gadole gagui. Amo hou hamonana, eso dabeba: le fawane yolesi.
13 Sai Yoshuwa kuwa ya ci nasara a kan Amalekawa da takobi.
Amo hou hamobeba: le, Yosiua da A: malege dunu hasali dagoi.
14 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka rubuta wannan a cikin littafi, yă zama abin tuni, ka kuma faɗa wa Yoshuwa zan hallaka Amalekawa ƙaƙaf daga duniya.”
Amalalu, Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Dilia da A: malege dunu ilima hasali amo mae gogolema: ne di amo hou meloaga dedene legema. Amola Yosiuama adoma. Na da A: malege dunu huluane osobo bagadega mae ba: ma: ne, ili dafawane gugunufinisimu.”
15 Musa ya gina bagade, sai ya kira shi Ubangiji shi ne Tutata.
Mousese da amogai oloda bi hamone, amoma dio asuli amo, “Hina Gode da na eso Gosagisu.”
16 Ya ce, “Gama an ɗaga hannuwa sama zuwa kursiyin Ubangiji, Ubangiji zai yaƙi Amalekawa daga tsara zuwa tsara.”
E amane sia: i, “Dunu da Gode Ea Fisu amoma gegemusa: dawa: i galu. Amaiba: le, Hina Gode da A: malege dunu ilima mae yolesili eso huluane gegenanumu.”

< Fitowa 17 >