< Fitowa 13 >
1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Rəbbe Mısayk'le eyhen:
2 “Keɓe mini kowane ɗan fari. Ɗan fari wanda ya fara buɗe mahaifa a cikin Isra’ilawa nawa ne, ko na mutum ko na dabba.”
– İzrailee yedarşe ts'eppa vuxuyne dixbışde hək'ee: ts'eppiyn dixbıyiy həyvanaşin ts'ettiyn balabı Yizde doyil qe'e.
3 Sai Musa ya ce wa mutane, “Ku tuna da wannan rana, ranar da kuka fito daga Masar, daga ƙasar bauta, gama Ubangiji ya fito da ku da hannu mai iko. Kada ku ci wani abin da yake da yisti.
Mısee milletık'le eyhen: – Rəbbee Cuna xəbvalla haagu, şu Misirğançe qığav'uyn, nukariyvalike g'attivxhan hav'uyn yiğ yik'el aqqe. Mane yiğıl acıxamırnan gıney umoyxhan.
4 A wannan rana kuka fita, wato, a watan Abib.
G'iyniyn, şu inçe qığeepç'ı əlyhəən yiğ Aviv eyhene vuzan vod.
5 Sa’ad da Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, Hittiyawa, Amoriyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa, ƙasar da ya rantse wa kakanninku cewa zai ba ku, ƙasar da take zub da madara da zuma, za ku kiyaye wannan biki a wannan wata.
Rəbbee vuşde dekkaaşis k'ınniy g'assır, Kana'anbışin, Q'etbışin, Emorbışin, Q'ivbışin, Yevusbışin nyakiy itv gyodatstsen cigabı şos helesva. Rəbbee şu maqa qabıyng'a, mane vuza man ədat he'e:
6 Kwana bakwai za ku ci burodi marar yisti, a kan rana ta bakwai kuma za ku yi biki ga Ubangiji.
yighılle yiğna ilydyadıyn, acıxamır deşin gıney oxhne. Yighıd'esde yiğılid Rəbbis bayram alğehe.
7 Ku ci burodi marar yisti cikin kwana bakwai; kada a sami wani abu mai yisti a cikinku, ko a sami yisti a ko’ina a wurinku.
Mane yighne yiğee ilydyadıyn, acıxamır deşin gıney oxhne. Şu vooxhenemeene cigabışee, acıxamırıb, acıxamırıke hı'iyn karıd ixhes ıkkan deş.
8 A ranan nan kowa zai faɗa wa ɗanka, ‘Ina yin haka saboda abin da Ubangiji ya yi mini, sa’ad da na fita daga Masar.’
Mane yiğıl şu vuşde dixbışik'le eyhe: «Şi in ha'an, Rəbbee şi Misirğançe qığa'ang'a hav'una yugvalla yik'el avqu».
9 Wannan abin tunawa zai zama muku alama a hannunku, da kuma a goshinku cewa dokar Ubangiji tana a bakinku. Gama Ubangiji ya fitar da ku daga Masar da hannu mai iko.
Rəbbee Cuna xəbvalla haagu, şu Misirğançe qığav'uva, havaasre Rəbbina q'aanun vuşde ghalele g'u'moxhacen. Mançil-allad hasre man ədat vuşde xıleyliniy ligaylin k'ats' xhinne vuşde yik'bışee axvecen.
10 Dole ku kiyaye wannan farilla kowace shekara a lokacinta.
Senbı atk'ıniylette şu man yiğ yik'el aqqı alğehe.
11 “Bayan Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, ya kuma ba da ita yadda ya alkawarta muku da rantsuwa, ku da kakanninku,
Rəbbee şosiy vuşde dekkaaşis k'ın g'assır helesva uvhuyne Kana'anaaşine ölkeeqa qabı hipxhırne yiğıle,
12 sai ku miƙa kowane ɗan fari ga Ubangiji. Duk ɗan farin dabbobinku na Ubangiji ne.
ts'eppiyn dixbı Rəbbine doyul qee'e. Həyvanaaşinıd ts'ettiyn vughulyun balabı Rəbbine doyul qe'e.
13 Amma a fanshi kowane ɗan farin jakinku da ɗan rago. In kuwa ba za ku fanshe shi ba, sai ku karye wuyansa. Sai ku fanshe kowane ɗan farin daga cikin’ya’yanku.
Ts'eppiyne əməleyne balayl-alla urg qevle. Çil-alla vuççud qidelexheene, mançina gardan havaq'ar hee'e. Gırgıne ts'eppa vuxhayne dixbışil-alla nuk'ra qele.
14 “A kwanaki masu zuwa, in ɗanka ya tambaye ka, ‘Mene ne manufar wannan?’ Ka faɗa masa cewa, ‘Da hannu mai iko Ubangiji ya fito da mu daga Masar, daga ƙasar bauta.
Mısamecad duxee vake man hucooneva qiyghınene, eyhe: «Rəbb şal oğa it'umra ıxha, şi Misirğançe qığav'u, nukariyvalike g'attivxhan hav'u.
15 Sa’ad da Fir’auna ya taurare zuciyarsa, bai yarda ya sallame mu ba, sai Ubangiji ya kashe dukan’ya’yan farin ƙasar Masar, na mutum da na dabba, gaba ɗaya. Domin haka nake yin hadaya ga Ubangiji da’ya’yan fari, maza, da suka fara buɗe mahaifa, amma nakan fanshi dukan’ya’yan farina maza.’
Fironus şi g'avkvas devkanang'a, mana hı't'ilqa sark'ılyne gahıl, Rəbbee Misirbışin gırgın ts'eppiyn dixbı gyabat'anbı. Həyvanaaşinıd ts'ettiyn balabı gyaat'anbı. Mançil-allad zı ts'ettiyn vughulyun həyvanaaşin balabı Rəbbis q'urbanna allya'a, ts'eppiyne yizde dixbışil-allad nuk'ra qele».
16 Za tă kuma zama alama a hannunku da kuma shaida a goshinku cewa Ubangiji ya fito da mu daga Masar da hannunsa mai iko.”
Rəbb şal oğa it'umra ıxhay, şi Misirğançe qığav'uy, vuşdemee xıleyliniy ligaylin k'ats' xhinne ixhecen.
17 Sa’ad da Fir’auna ya bar mutane su tafi, Allah bai bi da su a hanyar da ta bi ta iyakar Filistiyawa ba, ko da yake wannan hanya ce ta fi kusa. Gama Allah ya ce, “In suka fuskanci yaƙi, wataƙila su canja ra’ayinsu su koma Masar.”
Fironee millet g'ayqiyng'a, Allahee manbı Filiştinaaşine cigabışile k'ena yəq cit'aba vuxheyib quvqekka deş. Allahee eyhen: – Maa'ab manbışika muhariba hav'eene, manbışe sayid fıkırbı badal hı'ı Misirqacab siviyk'al.
18 Saboda haka Allah ya kewaye da mutanen ta hamada zuwa Jan Teku. Isra’ilawa kuwa suka fita daga Masar da shirin yaƙi.
Allahee millet alik'ar hı'ı sahrayle k'ena Ç'ərane deryahısqa qıkkeka. İzrailybı Misireençe dəv'əysınbı xhinnen silahbı alyaat'u avayk'an.
19 Musa ya ɗauki ƙasusuwan Yusuf tare da shi, gama Yusuf ya sa Isra’ilawa su rantse masa. Ya ce, “Tabbatacce Allah zai taimake ku, sai ku ɗibi ƙasusuwana tare da ku daga wannan wuri.”
Mısee mançe əlyhəəng'ə, Yusufun bark'vbıd cokasana sı'ı qıkkekanbı. Yusuf qek'ang'a İzrailybışisqa k'ın g'assaras alikkı uvhuynniy: – Allahee şos huvuyn cuvab mısacad yik'el hixan ha'as deş. Şunad əlyhəəng'ə, yizın bark'vbı inyaa g'ılyma'a, şoka qıkkee.
20 Bayan sun bar Sukkot sai suka kafa sansani a Etam a bakin hamada.
İzrailybı Sukkotğançe qığeepç'ı, sahrayne k'anek sa Etam eyhene cigee çadırbı giyxə.
21 Da rana Ubangiji yakan ja gabansu a cikin al’amudin girgije domin yă bishe su a kan hanyarsu, da dare kuma a cikin al’amudin wuta domin yă ba su haske, domin su iya tafiya dare da rana.
Rəbb Vuc manbışde hirniy əlyhəə. Mang'vee yiğniyığın manbışis yəq buludne dirakıqa, xəmdeb ts'ayine dirakıqaniy işix hele haagva. Mang'vee məxüd manbışisse yiğniyığınıb, xəmdeb əlyhəəs vəxəcenvaniy ha'a.
22 Al’amudan nan biyu, na girgije da na wuta, ba su daina yi wa jama’a jagora ba.
Sık'ınne gahıs xheyib buludna dirak yiğniyığın, ts'ayina dirakıb xəmde manbı g'alyav'u avayk'an deş.