< Fitowa 13 >

1 Ubangiji ya ce wa Musa,
Gospod je spregovoril Mojzesu, rekoč:
2 “Keɓe mini kowane ɗan fari. Ɗan fari wanda ya fara buɗe mahaifa a cikin Isra’ilawa nawa ne, ko na mutum ko na dabba.”
»Posvéti mi vse prvorojeno, karkoli odpre maternico med Izraelovimi otroki, tako od ljudi in od živali. To je moje.«
3 Sai Musa ya ce wa mutane, “Ku tuna da wannan rana, ranar da kuka fito daga Masar, daga ƙasar bauta, gama Ubangiji ya fito da ku da hannu mai iko. Kada ku ci wani abin da yake da yisti.
Mojzes je rekel ljudstvu: »Spominjajte se tega dne, na katerega ste prišli iz Egipta, iz hiše sužnosti; kajti z močjo roke vas je Gospod privedel iz tega kraja. Tam se ne bo jedlo nič kvašenega kruha.
4 A wannan rana kuka fita, wato, a watan Abib.
Ta dan ste prišli ven v mesecu abíbu.
5 Sa’ad da Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, Hittiyawa, Amoriyawa, Hiwiyawa da Yebusiyawa, ƙasar da ya rantse wa kakanninku cewa zai ba ku, ƙasar da take zub da madara da zuma, za ku kiyaye wannan biki a wannan wata.
Zgodilo se bo, ko vas bo Gospod privedel v deželo Kánaancev, Hetejcev, Amoréjcev, Hivéjcev in Jebusejcev, ki jo je prisegel vašim očetom, da vam jo da, deželo, kjer tečeta mleko in med, da se boš v tem mesecu držal te službe.
6 Kwana bakwai za ku ci burodi marar yisti, a kan rana ta bakwai kuma za ku yi biki ga Ubangiji.
Sedem dni boš jedel nekvašeni kruh in na sedmi dan bo praznik Gospodu.
7 Ku ci burodi marar yisti cikin kwana bakwai; kada a sami wani abu mai yisti a cikinku, ko a sami yisti a ko’ina a wurinku.
Nekvašeni kruh se bo jedel sedem dni in tam pri tebi naj ne bo videti nobenega kvašenega kruha niti ne bo kvasa s teboj v vseh tvojih četrtih.
8 A ranan nan kowa zai faɗa wa ɗanka, ‘Ina yin haka saboda abin da Ubangiji ya yi mini, sa’ad da na fita daga Masar.’
Tistega dne boš svojemu sinu pokazal, rekoč: › To je storjeno zaradi tega, kar mi je storil Gospod, ko sem izšel iz Egipta.‹
9 Wannan abin tunawa zai zama muku alama a hannunku, da kuma a goshinku cewa dokar Ubangiji tana a bakinku. Gama Ubangiji ya fitar da ku daga Masar da hannu mai iko.
To ti bo za znamenje na tvoji roki in za spomin med tvojimi očmi, da bo lahko Gospodova postava v tvojih ustih, kajti z močno roko te je Gospod privedel iz Egipta.
10 Dole ku kiyaye wannan farilla kowace shekara a lokacinta.
Držal se boš torej te odredbe v njenem času iz leta v leto.
11 “Bayan Ubangiji ya kawo ku cikin ƙasar Kan’aniyawa, ya kuma ba da ita yadda ya alkawarta muku da rantsuwa, ku da kakanninku,
Zgodilo se bo, ko te bo Gospod pripeljal v deželo Kánaancev, kakor je prisegel tebi in tvojim očetom in ti jo bo dal,
12 sai ku miƙa kowane ɗan fari ga Ubangiji. Duk ɗan farin dabbobinku na Ubangiji ne.
da boš oddvojil Gospodu vse, kar odpre maternico in vsak prvenec, ki pride iz živali, ki jo imaš; samci bodo Gospodovi.
13 Amma a fanshi kowane ɗan farin jakinku da ɗan rago. In kuwa ba za ku fanshe shi ba, sai ku karye wuyansa. Sai ku fanshe kowane ɗan farin daga cikin’ya’yanku.
Vsakega prvenca osla pa boš odkupil z jagnjetom. Če pa ga ne boš odkupil, potem mu boš zlomil tilnik. Med svojimi otroki boš odkupil vsakega moškega prvorojenca.
14 “A kwanaki masu zuwa, in ɗanka ya tambaye ka, ‘Mene ne manufar wannan?’ Ka faɗa masa cewa, ‘Da hannu mai iko Ubangiji ya fito da mu daga Masar, daga ƙasar bauta.
Zgodilo se bo, ko te tvoj sin vpraša, v času, ki pride, rekoč: ›Kaj je to?‹ da mu boš rekel: ›Z močjo roke nas je Gospod privedel iz Egipta, iz hiše sužnosti.
15 Sa’ad da Fir’auna ya taurare zuciyarsa, bai yarda ya sallame mu ba, sai Ubangiji ya kashe dukan’ya’yan farin ƙasar Masar, na mutum da na dabba, gaba ɗaya. Domin haka nake yin hadaya ga Ubangiji da’ya’yan fari, maza, da suka fara buɗe mahaifa, amma nakan fanshi dukan’ya’yan farina maza.’
Pripetilo se je, ko nas je faraon komajda odpustil, da je Gospod usmrtil vse prvorojene v egiptovski deželi, tako prvorojene od človeka, kakor prvorojene od živali.‹ Zato žrtvujem Gospodu vse, kar odpre maternico in so samci. Toda vse prvorojene izmed svojih otrok odkupim.
16 Za tă kuma zama alama a hannunku da kuma shaida a goshinku cewa Ubangiji ya fito da mu daga Masar da hannunsa mai iko.”
To bo za simbol na tvoji roki in za načelek med tvojimi očmi, kajti z močjo roke nas je Gospod privedel iz Egipta.«
17 Sa’ad da Fir’auna ya bar mutane su tafi, Allah bai bi da su a hanyar da ta bi ta iyakar Filistiyawa ba, ko da yake wannan hanya ce ta fi kusa. Gama Allah ya ce, “In suka fuskanci yaƙi, wataƙila su canja ra’ayinsu su koma Masar.”
Pripetilo se je, ko je faraon ljudstvu pustil oditi, da jih Bog ni vodil po poti dežele Filistejcev, čeprav je bila ta blizu, kajti Bog je rekel: »Da se ne bi morda ljudstvo pokesalo, ko zagleda vojno in se vrnejo v Egipt, «
18 Saboda haka Allah ya kewaye da mutanen ta hamada zuwa Jan Teku. Isra’ilawa kuwa suka fita daga Masar da shirin yaƙi.
ampak je Bog ljudstvo vodil naokoli, po poti divjine Rdečega morja in Izraelovi otroci so se postrojeni dvignili iz egiptovske dežele.
19 Musa ya ɗauki ƙasusuwan Yusuf tare da shi, gama Yusuf ya sa Isra’ilawa su rantse masa. Ya ce, “Tabbatacce Allah zai taimake ku, sai ku ɗibi ƙasusuwana tare da ku daga wannan wuri.”
Mojzes je s seboj vzel Jožefove kosti, kajti ta je strogo zaprisegel Izraelove otroke, rekoč: »Bog vas bo zagotovo obiskal; in vi boste s seboj odnesli moje kosti proč od tod.«
20 Bayan sun bar Sukkot sai suka kafa sansani a Etam a bakin hamada.
In napotili so se na svoje potovanje iz Sukóta in se utaborili v Etámu, na robu divjine.
21 Da rana Ubangiji yakan ja gabansu a cikin al’amudin girgije domin yă bishe su a kan hanyarsu, da dare kuma a cikin al’amudin wuta domin yă ba su haske, domin su iya tafiya dare da rana.
In Gospod je hodil podnevi pred njimi v oblačnem stebru, da jih vodi po poti, ponoči pa v ognjenem stebru, da jim daje svetlobo, da bi hodili podnevi in ponoči.
22 Al’amudan nan biyu, na girgije da na wuta, ba su daina yi wa jama’a jagora ba.
Izpred ljudstva ni vzel proč oblačnega stebra podnevi niti ognjenega stebra ponoči.

< Fitowa 13 >