< Esta 6 >
1 A daren nan, sarki bai iya barci ba, saboda haka ya ba da umarni a kawo, a kuma karanta masa littafin tarihi na shekara-shekara, da rubutaccen labarin mulkinsa.
Ngalobobusuku inkosi yaswela ubuthongo; ngakho yalaya ukuba kulethwe kuyo ugwalo lwemiLando, imibhalo yombuso wayo, izobalelwa.
2 Aka tarar, a rubuce a ciki, cewa Mordekai ya tone ƙulle-ƙullen Bigtana da Teresh, biyu daga hafsoshin sarki, waɗanda suke tsaron mashigin ƙofa, waɗanda suka ƙulla su kashe Sarki Zerzes.
Kwatholakala emibhalweni ukuba uModekhayi wayeveze ukuba uBhigithani loThereshi, abathenwa benkosi ababelinda entubeni, babecebe ukubulala inkosi u-Ahasuweru.
3 Sarki ya ce, “Wace girma da daraja ce aka ba wa Mordekai saboda wannan?” Masu hidimarsa suka ce, “Ba a yi masa wani abu ba.”
Inkosi yathi, “UModekhayi wazuza dumo bani lokwaziwa ngalokhu?” Izinceku zenkosi zathi, “Akulalutho alwenzelwayo.”
4 Sarki ya ce, “Wa yake a haraba?” Daidai lokacin kuwa Haman ya shigo harabar waje na fada don yă yi magana da sarki a kan a rataye Mordekai a wurin rataye mai laifin da ya shirya.
Inkosi yasisithi, “Ngubani osenkundleni na?” UHamani wayesanda kungena enkundleni yangaphandle yesigodlo ezokhuluma lenkosi mayelana lokulengisa uModekhayi endaweni ayeyakhele lokho.
5 Masu yi wa sarki hidima, suka amsa, “Haman yana tsaye a haraba.” Sarki ya umarta, “A kawo shi ciki.”
Izinceku zayo zathi, “UHamani umi enkundleni.” Inkosi yalaya yathi, “Mngeniseni.”
6 Sa’an nan Haman ya shigo, sai sarki ya ce masa, “Me ya kamata a yi wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama?” Haman dai ya yi tunani a ransa ya ce, “Wane ne sarki zai girmama in ba ni ba?”
UHamani esengenile, inkosi yathi kuye, “Kuyini okungenzelwa umuntu inkosi ethokoza ngaye ukuba imuphe udumo?” UHamani wacabanga ngaphakathi wathi, “Kambe ngubani ongaphiwa udumo yinkosi ngaphandle kwami?”
7 Sai ya amsa wa sarki cewa, “Saboda mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama,
Ngakho waphendula inkosi wathi, “Emuntwini inkosi ethokoza ngaye ukuba imuphe udumo,
8 bari a kawo rigar sarautar da sarki ya taɓa sawa, da kuma dokin da sarki ya taɓa hawa, wanda aka sa kambin sarauta a kai.
kabamlethele isembatho sobukhosi esesake sagqokwa yinkosi kanye lebhiza eselake lagadwa yinkosi, elilomqhele wobukhosi ekhanda lalo.
9 Sa’an nan, bari a ba da rigar da kuma dokin wa ɗaya daga cikin manyan sarakuna mafi kirki na sarki. Bari shi kuma yă sa wannan riga wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama, a kuma bi da shi a bisan doki ko’ina a titunan birni, ana shela a gabansa ana cewa, ‘Wannan shi ne abin da ake yin wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama!’”
Isembatho leso kanye lebhiza kakube sezandleni zesinye sezikhulu zenkosi ezihloniphekayo kakhulu. Umuntu lo inkosi ethokoza ngaye efuna ukumupha udumo kagqokiswe lezozembatho, abesekhokhelwa edabula phakathi kwemigwaqo yedolobho egade ibhiza, kumenyezwe phambi kwakhe ukuthi, ‘Lokhu yikho okwenziwa emuntwini inkosi ethokoza ngaye ukuba imuphe udumo!’”
10 Sarki ya umarci Haman ya ce, “Tafi yanzu ka karɓi rigar da dokin, ka kuma yi yadda ka shawarta wa Mordekai, mutumin Yahudan nan, wanda yake zama a bakin ƙofar sarki. Kada ka kāsa yin kome daga cikin abin da ka faɗa.”
Inkosi yasilaya uHamani yathi, “Hamba khona manje uyethatha izembatho kanye lebhiza wenze njengokucebisa kwakho kuModekhayi umJuda ohlezi esangweni lenkosi. Ungaze watshiya loba yikuphi okuqambileyo.”
11 Saboda haka, Haman ya karɓo rigar da dokin. Ya sa wa Mordekai rigar, ya kuma bi da shi a kan doki ko’ina a titunan birnin, yana shela a gabansa yana cewa, “Wannan shi ne abin da ake yi wa mutumin da sarki yake jin daɗi yă girmama!”
UHamani wasethatha izembatho kanye lebhiza. Wamgqokisa uModekhayi, wasemkhokhela ephezu kwebhiza, wadabula imigwaqo yedolobho, ehamba ememeza esithi, “Lokhu yikho okwenziwa emuntwini inkosi ethokoza ngaye ukuba imuphe udumo!”
12 Daga baya, Mordekai ya dawo zuwa ƙofar sarki. Amma Haman ya ruga gida, kansa a rufe, saboda baƙin ciki.
Ngemva kwalokho uModekhayi wabuyela esangweni lenkosi. Kodwa uHamani watshitsha waya ngekhaya, emboze ikhanda ngosizi,
13 Ya je ya faɗa wa matarsa Zeresh, da dukan abokansa, me ya same shi. Masu ba shi shawara, da matarsa Zeresh, suka ce masa, “Idan Mordekai, wanda ka fara fāɗuwa a gabansa, daga zuriyar Yahudawa yake, to, ba za ka yi nasara a kansa ba, tabbatacce za ka fāɗi a gabansa!”
watshela uZereshi umkakhe kanye labangane bakhe bonke ngakho konke okwakumehlele. Abeluleki bakhe lomkakhe uZereshi bathi kuye, “Njengoba uModekhayi osuqale ukuwa phambi kwakhe engumJuda ngokwemvelo, awungeke umelane laye, uzatshabalala ngempela.”
14 Suna cikin magana da shi ke nan, sai ga bābānnin sarki, suka iso suka kuma hanzarta da Haman zuwa liyafar da Esta ta shirya.
Kwathi besakhuluma laye, kwafika abathenwa benkosi bamthatha masinyane ukuya edilini elalilungiswe ngu-Esta.