< Esta 4 >

1 Sa’ad da Mordekai ya sami labari game da dukan abin da aka yi, sai ya yayyage rigunansa, ya sanya tsummokin makoki, ya zuba toka a kā, ya kuma shiga ciki birni yana kuka mai zafi da ƙarfi.
Modigai da amo sia: nababeba: le, bagadewane da: i dioiba: le, ea abula hi gadelai. Amalalu, e da eboboi abula ga: ne, ea dialumaga nasubu ulalu, moilai dogoa amodili bagadewane digini baligili asili,
2 Amma ya kai bakin ƙofar sarki ne kawai, gama ba a yarda wani sanye da tsummokin makoki yă shiga cikin birni ba.
Hina bagade ea diasu logo holei amoga doaga: i. E da ganodini hame golili sa: i. Bai dunu da eboboi abula sanawene ganodini masunu, da sema bagade galu.
3 Aka yi makoki sosai da azumi, da kuka mai zafi a cikin Yahudawa a kowane lardin da aka kai doka da kuma umarnin sarki. Mutane da yawa suka kwanta a cikin tsummokin makoki da kuma toka.
Amola hina bagade Segesisi ea fifi asi gala amo ganodini, Yu fi dunu da hina bagade ea sia: nababeba: le, bagadewane didigia: lu. Ilia da ha: i mae nawane, dinanawane, eboboi abula gaga: ne, nasubua diasa: i.
4 Sa’ad da bayi da bābānnin Esta suka zo suka faɗa mata game da Mordekai, sai ta damu ƙwarai. Ta aika masa da riguna domin yă sa a maimakon tsummokin makoki, amma ya ƙi.
Eseda ea hawa: hamosu a: fini amola gulusu danai hawa: hamosu dunu da Modigai ea hou ema olelebeba: le, e da ema asigiba: le, se bagade nabi. E da Modigai ea eboboi abula gisa: le, eno noga: i ga: ma: ne, abula eno ema iasi. Be Modigai da amo abula higale, hame lai.
5 Sai Esta ta kira Hatak, ɗaya daga cikin bābānnin sarkin da aka ba shi aikin lura da ita, ta umarce shi yă yi tambaya me ke damun Mordekai da kuma me ya jawo haka.
Amalalu, Eseda da hina bagade ea gulusu danai hawa: hamosu dunu afae (ea dio amo da Ha: ida: ge) ema misa: ne sia: i, e da Modigai hihi amo ea bai adole ba: ma: ne, Modigaima asunasi.
6 Saboda haka Hatak ya tafi wurin Mordekai a dandalin birni, a gaban ƙofar sarki.
Ha: ida: ge da asili, Modigai da moilai gagoi ganodini, hina bagade ea diasu logo holei gadenene esalebe ba: i.
7 Mordekai ya faɗa masa duk abin da ya faru da shi, haɗe da yawan kuɗin da Haman ya yi alkawari zai zuba a ma’ajin fada don a hallaka Yahudawa.
Modigai da ema doaga: i hou huluane Ha: ida: gema olelei. Amola Ha: ima: ne da Yu fi dunu huluane medole legelalu, silifa muni 340,000 gilougala: me defei amo hina bagade ea muni salasu ganodini salimusa: sia: i, amo sia: huluane, Modigai da Ha: ida: gema olelei.
8 Ya kuma ba shi kofi na rubutaccen doka na kakkaɓe su, wanda aka wallafa a Shusha don yă nuna wa Esta, yă bayyana mata. Mordekai ya faɗa wa Hatak yă iza ta tă tafi gaban sarki domin tă yi roƙo don jinƙai, tă kuma roƙe shi saboda mutanenta.
E da sia: musa: dedei meloa (Yu dunu medole legema: ne dedei) amowane Susa moilai bai bagadega iasili eno fifi asi gala huluanema sagoi, amo Ha: ida: gema i. E da Ha: ida: gema amane sia: i, “Amo meloa Esedama ia masa. Ema amane sia: ma, ‘Di da hina bagade ema asili, ema e da Yu dunu ilima asigili, ili esaloma: ne, ea ili medoma: ne sia: i amo afadenema: ne sia: ma.’”
9 Hatak ya koma ya ba wa Esta rahoton abin da Mordekai ya faɗa.
Ha: ida: ge da Esedama asili, Modigai ea sia: adoi.
10 Sa’an nan Esta ta umarce Hatak yă ce wa Mordekai,
Amola Eseda da Ha: ida: gema, e da Modigai amoma amane adosima: ne sia: i,
11 “Dukan hafsoshin sarki da mutanen lardunan sarki sun san cewa duk wanda ya tafi wurin sarki a shirayi na ciki, mace ko namiji, ba tare da an kira shi ba, doka ɗaya ce take kan mutum, wato, kisa. Abu guda kawai da ya sha bamban shi ne sai wanda sarki ya miƙa wa sandan sarauta na zinariya don yă rayu. Kwana talatin ke nan ba a kira ni in tafi wurin sarki ba.”
“Hina bagade da misa: ne hame sia: i dunu o uda amo ema udigili ahoasea, amo dunu o uda ilia da medole legemu. Amo da sema bagade. Dunu huluanedafa da amo sema dawa: Amo bogosu sema amoga hobeamu logo afadafa fawane gala. Hina bagade da ea gouliga hamoi galiamo ema misi dunuma disiagasea, amo dunu ili da hame medole legemu. Be oubi afae amoga, hina bagade da nama misa: ne hame sia: si.”
12 Sa’ad da aka kai wa Mordekai rahoton maganan Esta,
Modigai da Eseda ea sia: adosi nababeba: le,
13 sai ya mayar da wannan amsa wa Esta cewa, “Kada ki yi tsammani cewa don kina a cikin gidan sarki, ke kaɗai cikin dukan Yahudawa za ki tsira.
e da ema amane sisane adosi, “Di da hina bagade ea diasu ganodini esalebeba: le, disu da gaga: i dagoi ba: mu, amo maedafa dawa: ma.
14 Gama in kin yi shiru a wannan lokaci, taimako da ceto zai zo daga wani wuri saboda Yahudawa, amma ke da gidanki za ku hallaka. Wa ya san ko saboda irin wannan lokaci ne kika sami wannan muƙami?”
Di da wali se nabasu esoga ouiya: le esalea, Yu dunu ilima gaga: su hou da sogebi enoga misini, ilia da gaga: i dagoi ba: mu. Be di amola dia eda sosogo fi da bogomu. Be nowa da dawa: bela: ? Di da Yu dunu gaga: ma: ne, hina bagade idua ilegebela: ?”
15 Sai Esta ta aika da wannan amsa ga Mordekai cewa,
Amalalu, Eseda da Modigai ema amo sia: adole iasi,
16 “Ka tafi, ka tattara dukan Yahudawan da suke Shusha, ku yi azumi saboda ni. Kada ku ci ko ku sha, dare da rana har kwana uku. Ni kuwa da bayina za mu yi azumi yadda kuke yi. Idan aka yi haka, zan tafi wurin sarki, ko da yake wannan karya doka ce. Idan na hallaka, to, na hallaka.”
“Yu dunu huluane Susa amo ganodini esalebe, gilisima: ne sia: ma. Ilia da eso amola gasi udiana amoga ha: i amola hano mae nawane, ha: giwane Godema sia: ne gadoma: ne sia: ma. Na amola na hawa: hamosu a: fini da amo defele hamomu. Amalalu, na da sema mae dawa: le, hina bagadema masunu. Be na da amo hamobeba: le, bogosea, bogomu fawane. Mae dawa: ma!”
17 Saboda haka, Mordekai ya tafi, ya aikata dukan umarnan Esta.
Amo sia: nabalu, Modigai da fisili asili, Eseda ea olelei huluane defele hamoi dagoi.

< Esta 4 >