< Esta 3 >

1 Bayan waɗannan al’amura, sai Sarki Zerzes ya girmama Haman ɗan Hammedata, mutumin Agag, ya ɗaukaka shi, ya kuma ba shi matsayi mafi girma fiye da na dukan sauran hakiman.
Eso enoga, hina bagade Segesisi da dunu ea dio amo Ha: ima: ne amo ea hawa: hamosu gaguia gadole, ea baligisu eagene ouligisu dunu hamoi. Ha: ima: ne da Ha: mida: ida egefe esalu, amola A: iga: ge egaga fi dunu.
2 Dukan masu hidimar da suke a ƙofar sarki suka riƙa durƙusa suna ba wa Haman girma, gama sarki ya ba da umarni a yi masa haka. Amma Mordekai bai durƙusa ya ba shi girma ba.
Hina bagade da eagene ouligisu ilia nodosu Ha: ima: ne ema olelema: ne, ilia muguni bugili amola beguduma: ne, Segesisi ea amane sia: i. Ilia defele hamoi. Be Modigai hi fawane amane hamomu higa: i.
3 Sa’an nan masu hidimar da suke a ƙofar sarki suka tambaye Mordekai, “Me ya sa ba ka yin biyayya da umarnin sarki?”
Hina bagade ea ouligisu dunu oda ilia ema adole ba: i, e da abuliba: le hina bagade ea hamoma: ne sia: i defele hame hamobela: ?
4 Kowace rana suna masa magana, amma ya ƙi yă yi. Saboda haka, suka faɗa wa Haman game da wannan don su ga ko za a jure da halin Mordekai, gama ya faɗa musu cewa shi mutumin Yahuda ne.
E da hina bagade ea sia: nabima: ne, ilia mae fisili, gebewane adoleboba: ahoanusu. Be e da ilia sia: hame nabasu. E amane sia: i, “Na da Yu dunu. Na Ha: ima: nema begudumu da hamedei.” Amaiba: le, ilia da Ha: ima: nema adoi. E da Modigai ea hou dawa: beba: le, adi hamoma: beyale ilia dawa: i.
5 Sa’ad da Haman ya ga cewa Mordekai ba ya durƙusa ko yă girmama shi, sai ya fusata.
Modigai da Ha: ima: nema hame muguni bugimu amola hame begudumu amo Ha: ima: ne da nababeba: le, ougi bagade ba: i.
6 Da yake an faɗa masa asalin Mordekai, sai ya ga a kashe Mordekai kaɗai ba zai biya masa bukata ba. A maimakon haka, Haman ya nemi hanya a hallaka dukan mutanen Mordekai, wato, Yahudawa, a ko’ina a dukan masarautar Zerzes.
‘Modigai da Yu dunu’ amo Ha: ima: ne da nababeba: le, e da Modigai ema se imunusa: dawa: i. Be Modigai ema fawane hame, be Yu fi dunu huluanedafa Besia fifi asi gala ganodini esalu, e da amo huluane medole legemusa: dawa: i galu.
7 A shekara ta goma sha biyu ta Sarki Zerzes, a wata na farko, watan Nisan, sai suka jefa fur (wato, ƙuri’a) a gaban Haman don a zaɓi rana da watan da zai dace da ƙulle-ƙullen. Sai ƙuri’a ta fāɗa a kan wata na goma sha biyu, wato, watan Adar.
Ode fagoyale amola oubi age (amo oubi ea dio da Nisa: ne) hina bagade Segesisi ea ouligilaloba, Ha: ima: ne da sia: beba: le, ilia da Yu dunu adi esoga amola adi oubiga fane legema: bela: le, ululuasu agoai hedei. (amo ululuasu hedesu dio da Biulime) Hedelala ba: loba: , oubi fago (amo oubi ea dio da A: ida) amoga eso 13, amoga Yu dunu medole legemusa: ilegei.
8 Sai Haman ya ce wa Sarki Zerzes, “Akwai waɗansu mutanen da suke a warwatse, sun kuma bazu a cikin mutane cikin dukan lardunan masarautarka, waɗanda al’adunsu sun yi dabam da na dukan sauran mutane. Mutanen nan ba sa biyayya da dokokin sarki; ba zai yi wa sarki kyau a jure su ba.
Amaiba: le, Ha: ima: ne da hina bagade Segesisima amane sia: i, “Fi afae da dia fifi asi gala huluane amo ganodini esalebe ba: sa. Ilia hou da eno fi dunu ilia hou defele hame, be hisu hisu agoane ba: sa. Amola ilia da dia fifi asi gala sema hamoi amoma hame fa: no bobogesa. Amaiba: le, ilia da dia soge ganodini bu esalumu da defea hame galebe.
9 In ya gamshi sarki, bari a yi doka, don a hallaka su, zan kuma sa talenti dubu goma na azurfa a cikin ma’ajin fada saboda mutanen da suka aikata wannan sha’ani.”
Hina bagade noga: idafa! Di da hanai galea, amo fi dunu huluane medole legemusa: , sema bagade hamoma. Di amane hamosea, na da dafawane silifa ea dioi defei 340,000 gilougala: me agoane, amo dia muni salasu ganodini salimu, dia fifi asi gala ouligisu hou fidima: ne salimu.”
10 Saboda haka sarki ya zare zoben hatimi daga yatsarsa, ya ba wa Haman ɗan Hammedata, mutumin Agag, abokin gāban Yahudawa.
Hina bagade da ea lobo sogoga gasisalasu, (amoga ilia da ea sia: i liligi dafawane ilegemusa: meloaga dedesu) amo fadegale, Yu dunu ilia ha lai dunu Ha: ima: ne (Ha: mida: ida egefe amola A: iga: ge egaga fifi misi dunu) ema i.
11 Sarki ya ce wa Haman, “Ka riƙe kuɗin, ka kuma yi da mutanen yadda ka ga dama.”
Hina bagade Segesisi da Ha: ima: nema amane sia: i, “Defea! Na da amo fi dunu huluane amola ilia muni, dia hanaiga ilima hamoma: ne dima i dagoi.”
12 Sa’an nan aka kira magatakardun sarki a rana ta goma sha uku na wata na fari. Suka rubuta dukan umarnin Haman a irin rubutun kowane lardi, kuma cikin harshen kowane mutane, zuwa ga shugabannin mahukuntai na sarki, da gwamnonin larduna dabam-dabam, da kuma hakiman mutane dabam-dabam. Aka rubuta waɗannan a sunan Sarki Zerzes da kansa, aka kuma hatimce da zobensa.
Amaiba: le, oubi age amola eso13 amoga, Ha: ima: ne da hina bagade ea sia: dedesu dunu amo ema misa: ne sia: ne, amo sia: (hina bagade ea hamoi liligi) amo dedemusa: sia: i. Ilia da amo sia: hina bagade ea fifi asi gala huluane amola ilia sia: hisu hisu amoga dedene iagagama: ne sia: i. Amo sia: ilia da hina bagade Segesisi ea dioba: le iasi, amola sia: dedei da Segesisi ea lobo sogo gasisalasu amoga, adolegele dedei ba: i.
13 Aka aika’yan-kada-tă-kwana da saƙoni zuwa dukan lardunan sarki da umarni a hallaka, a karkashe, a kuma kawar da dukan Yahudawa, manya da ƙanana, mata da yara, a kuma washe kayayyakinsu.
Sia: adola ahoasu dunu da amo fifi asi gala dunu huluane ilima adola asi. Amo sia: da amane sia: i, “Eso afaega amo oubi fago (A: ida) amola eso 13 amoga, ilia da Yu fi dunu huluane, amola uda amola mano huluanedafa ilia da mae asigili medole lelegele, amola Yu fi dunu ilia liligi lamu sia: i.
14 Za a ba da kofin rubutun a matsayin doka a kowane lardi, a kuma sanar da mutanen kowace al’umma, domin su zauna da shiri don wannan rana.
Ilia amo sia: amo dunu huluanedafa fifi asi gala huluane amo ganodini nabima: ne, olelema: ne sia: i. Bai amo eso da doaga: sea, dunu huluane da ilia Yu dunu medoma: ne liligi momagei dagoi ba: mu, ilia da hanai.
15 Bisa ga umarnin sarki, sai’yan-kada-tă-kwana, suka tafi da sauri. Aka ba da umarni a mazaunin masarauta da yake a Shusha. Sai Sarki da Haman suka zauna don su sha, amma birnin Shusha ya ruɗe.
Hina bagade Segesisi da sia: beba: le, ilia da Susa moilai bai bagade amo ganodini olelei. Amola sia: adola ahoasu dunu da hina bagade ea fifi asi gala huluane amo adosi. Hina bagade amola Ha: ima: ne ela da fili, waini hano mai. Be Susa moilai bai bagade esalebe dunu huluane da bulila lalu.

< Esta 3 >