< Afisawa 1 >

1 Bulus, wanda Allah ya zaɓa don yă zama manzon Kiristi Yesu, Zuwa ga tsarkaka da suke a Afisa, da kuma suke amintattu cikin Kiristi Yesu.
Paavali, Jesuksen Kristuksen apostoli Jumalan tahdon kautta, pyhille, jotka Ephesossa asuvat ja Kristuksen Jesuksen päälle uskovat:
2 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Armo olkoon teille ja rauha Jumalalta meidän Isältämme ja Herralta Jesukselta Kristukselta!
3 Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ya kawo mana kowace albarka ta ruhaniya daga sama.
Kiitetty olkoon Jumala ja meidän Herran Jesuksen Kristuksen Isä, joka meitä on siunannut kaikkinaisella hengellisellä siunauksella taivaallisissa Kristuksen kautta.
4 Gama ya zaɓe mu a cikin Kiristi tun dā can, kafin ma a halicci duniya don mu zama masu tsarki da kuma marasa aibi a gabansa.
Niinkuin hän meitä on sen kautta valinnut, ennenkuin maailman perustus laskettu oli, että me olisimme pyhät ja laittamattomat rakkaudessa hänen edessänsä,
5 A cikin ƙauna, ya ƙaddara mu zama’ya’yansa na riƙo ta wurin Kiristi Yesu, bisa ga nufinsa na alheri.
Ja on säätänyt meitä korjattaa lapsiksensa, Jesuksen Kristuksen kautta, hyvän tahtonsa jälkeen,
6 Ya yi haka don mu yabi Allah saboda alherin da ya yi mana saboda mu na ƙaunataccen Ɗansa ne.
Kunniallisen armonsa kiitokseksi, jonka kautta hän on meitä otolliseksi tehnyt siinä rakkaassa,
7 A cikinsa muka sami fansa ta wurin jininsa, wato, yafewar zunubanmu. Kiristi ya yi wannan saboda yawan alherin Allah
Jossa meillä on lunastus hänen verensä kautta, nimittäin syntein anteeksi-antamus, hänen armonsa rikkauden jälkeen,
8 wanda ya ba mu babu iyaka tare da dukan hikima da fahimta.
Jonka hän meille runsaasti kaikkinaisen viisauden ja taidon kautta antanut on,
9 Allah ya yi abin da ya nufa, ya kuma sanar mana shirin asirin da ya riga ya shirya yă cika ta wurin Kiristi.
Ja on meille tahtonsa salaisuuden hyvästä suomastansa tiettäväksi tehnyt, ja sen hänen kauttansa tuottanut edes,
10 Nufinsa ke nan, idan lokaci ya cika, yă harhaɗa dukan abubuwa a ƙarƙashin ikon Kiristi, wato, dukan abubuwan da suke sama da abubuwan da suke ƙasa.
Kuin aika täytetty oli, että hän kaikki kappaleet päältä-iskein Kristuksessa yhdistäis, sekä ne, jotka taivaassa, että myös ne, jotka maan päällä ovat,
11 A cikinsa ne kuma aka zaɓe mu mu sami gādo daga Allah, an kuwa ƙaddara mu ga haka bisa ga nufin wannan da yake zartar da dukan abubuwa yadda ya yi nufi yă yi.
Hänessä, jonka kautta me myös perillisiksi tulleet olemme, jo ennen hänen aivoituksensa jälkeen säädetyt, joka kaikki kappaleet oman tahtonsa neuvon jälkeen vaikuttaa.
12 Manufar Allah ita ce cewa mu da muka fara sa bege a cikin Kiristi, mu yi zaman yabon ɗaukakar Allah.
Että me olisimme hänen kunniansa kiitokseksi, me jotka ennen Kristuksen päälle toivoimme,
13 An kuma haɗa ku a cikin Kiristi lokacin da kuka ji saƙon nan na gaskiya, wanda yake labari mai daɗi na cetonku. Da kuka ba da gaskiya, sai aka yi muku alamar shaida a cikinsa da Ruhu Mai Tsarki.
Jonka kautta te myös totuuden sanan kuulleet olette, nimittäin evankeliumin teidän autuudestanne: jonka kautta te myös, sittekuin te uskoitte, kiinnitetyt olette lupauksen Pyhällä Hengellä,
14 Ruhu Mai Tsarkin nan shi ne tabbacin da Allah ya yi na cewa zai ba mu kome da ya yi alkawari, har ya sa muka sani nan gaba Allah zai ceci waɗanda suke nasa. Wannan kuwa domin yabon ɗaukakarsa ne.
Joka meidän perintömme pantti on meidän lunastukseemme, että me hänen omaisensa olisimme, hänen kunniansa kiitokseksi.
15 Saboda haka, tun lokacin da na ji labarin bangaskiyarku cikin Ubangiji Yesu da kuma ƙaunar da kuke yi wa dukan mutanen Allah,
Sentähden minäkin, sittekuin minä kuulin siitä uskosta, joka teillä Herran Jesuksen päälle on, ja teidän rakkaudestanne kaikkein pyhäin tykö,
16 ban fasa yin godiya saboda ku ba, ina tuna da ku cikin addu’o’ina.
En lakkaa kiittämästä Jumalaa teidän edestänne, ajatellen aina teitä minun rukouksissani:
17 Ina ta roƙo cewa Allah na Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba Maɗaukaki, yă ba ku Ruhun hikima da na ganewa, domin ku san shi da kyau.
Että meidän Herran Jesuksen Kristuksen Jumala, kunnian Isä, antais teille viisauden ja ilmoituksen hengen hänen tuntemiseensa,
18 Ina kuma addu’a cewa zuciyarku tă waye don ku gane ko mene ne sa zuciyan nan da ya kira ku a kansa, ku kuma san darajar dukiyan nan wadda take ta mutanen Allah, wato, albarkunsa.
Ja valaisis teidän ymmärryksenne silmät, että te tietäisitte, minkä hänen kutsumisensa toivo on ja mikä hänen kunniansa perimisen rikkaus on hänen pyhissänsä,
19 Ina addu’a ku san girman ikon Allah wanda ya wuce misali, wanda yake namu. Ikon da yake aiki a cikinmu, ɗaya ne da ikon nan
Ja kuinka suuri hänen voimansa meidän kohtaamme on, jotka hänen väkevän voimansa vaikuttamisen jälkeen uskomme,
20 da ya tā da Kiristi daga matattu, ya kuma sa ya zauna a hannun damansa a cikin mulkin samaniya.
Jonka hän Kristuksessa vaikutti, kuin hän hänen kuolleista herätti ja pani istumaan oikialle kädellensä taivaissa,
21 Yanzu yana mulki a kan dukan masu sarauta, da masu iko, da masu ƙarfi, da kuma masu mulki. Yana mulkin kome a wannan duniya, zai kuma yi mulkin duniya mai zuwa. (aiōn g165)
Kaiken hallituksen ja vallan ja väkevyyden ja herrauden päälle, ja kaiken sen päälle, joka nimittää taidetaan ei ainoastaan tässä maailmassa, mutta myös tulevaisessa, (aiōn g165)
22 Allah ya sa kome a ƙarƙashin ikonsa, ya kuma ba shi iko a kan kome don amfanin ikkilisiya.
Ja on kaikki pannut hänen jalkainsa alle, ja on myös hänen pannut pääksi kaikkein päälle seurakunnalle,
23 Kuma ikkilisiya ce jikinsa; ta kuma cika da Kiristi, wanda ya cika kome ta kowace hanya.
Joka on hänen ruumiinsa, sen täyttämys, joka kaikki kaikissa täyttää.

< Afisawa 1 >