< Afisawa 6 >

1 Ku’ya’ya, ku yi biyayya ga iyayenku, gama ku na Ubangiji, abin da ya dace ku yi ke nan.
Bacha khan, Probhu dwara ama baba laga kotha mani bhi, kele koile etu he thik ase.
2 Doka ta farko wadda aka haɗa da alkawari ita ce, “Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,
“Tumi laga baba aru ama ke sonman koribi” -juntu poila hukum ase kosom thaki kene-,
3 don ka zauna lafiya, ka kuma yi tsawon rai a duniya.”
“Titia tumi nimite bhal hobo, aru tumi prithibi te lamba jibon thaki bole paribo.”
4 Ku kuma iyaye, kada ku tsokane’ya’yanku. Ku yi musu reno mai kyau. Ku koyar da su, ku kuma gargaɗe su game da Ubangiji.
Baba khan, apnikhan laga bacha khan ke khong hobole nadibi. Hoile bhi, taikhan ke Isor laga niyom te aru hisab te dangor koribi.
5 Ku bayi, ku yi biyayya ga iyayengijinku na duniya. Ku nuna musu halin bangirma, kuna kuma yin musu biyayya cikin dukan abu, da zuciya ɗaya kamar ga Kiristi kuke yi.
Sewak khan, tumikhan laga mon sapha pora, malik logote kotha mani kene, bhoi pora aru kapi kene thaki bhi, jineka Khrista usorte thake,
6 Ku yi aiki sosai, ba don kawai ku gamshe su sa’ad da suke kallonku ba. Da yake ku bayin Kiristi ne, ku aikata nufin Allah da dukan zuciyarku.
khali suku usorte nohoi, jineka manu khan ke khushi kori bole nimite kore, hoile bhi Khrista laga noukar khan nisena, atma pora Isor laga monjur koribi,
7 Ku yi aikinku da kyakkyawar niyya, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba mutane ba.
bhal niyom pora sewa koribi Isor laga naam pora, manu laga naam pora nohoikena,
8 Gama kun san cewa Ubangiji zai ba da lada ga kowa gwargwadon kowane aiki nagarin da ya yi, ko shi bawa ne, ko’yantacce.
jani bhi jun manu bhal kaam koribo, etu manu Isor pora pabo, tai nokor hoile bhi nahoile ajad thaka hoile bhi.
9 Ku kuma masu bayi, dole ku bi da bayinku da kyau. Ku daina ba su tsoro. Ku tuna, ku da su, Maigida ɗaya kuke da shi a sama, kuma ba ya nuna bambanci.
Malik khan, taikhan nimite bhi eneka he kori bhi. Gali kene bhoi nakhila bhi. Apnikhan jani ase, apnikhan aru taikhan laga Malik sorgote ase, aru Tai logot te eku bhagsak nai.
10 A ƙarshe, bari ƙarfin ikon Ubangiji yă ba ku ƙarfi.
Hekh te, Probhu logote thakibi aru tai laga takot te sakti pabi.
11 Ku yafa dukan kayan yaƙin da Allah yake bayarwa, don ku iya kāre kanku daga dabarun Shaiɗan.
Isor laga sob hathiar khan lagai lobi, titia apnikhan bhoot laga chalak khan bhirodh te khara kori bole paribo.
12 Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
Kilekoile amikhan gaw mangso aru khun logote lorai kora nohoi, hoile bhi biya niyom khan logote, biya takot khan logote, etu duniya laga andhar-laga-rajakhan laga biya khan logote, utcha jaga khan te thaka biya atma khan logote lorai kori ase. (aiōn g165)
13 Saboda haka sai ku yafa dukan kayan yaƙi na Allah, domin sa’ad da ranar mugun nan ta zo, ku iya yin tsayin daka, bayan kuma kuka gama kome, ku dāge.
Etu nimite apuni khan Isor laga hathiar khan loi lobi, titia apuni khan biya dinte khara hobole paribo, aru sob kori kene, khara hobo.
14 Saboda haka fa ku dāge, ku sa gaskiya tă zama ɗamararku, adalci yă zama sulkenku,
Khara hobi, apuni laga komor te hosa bandi lobi, aru chati te dharmikta bandi lobi,
15 shirin kai bisharar salama yă zama kamar takalmi a ƙafafunku.
aru apuni laga theng khan te susamachar laga shanti nimite juta lagai kene taiyar koribi.
16 Ban da waɗannan kuma, ku ɗauki garkuwar bangaskiya, wadda za ku iya kashe dukan kibiyoyin wutar Mugun nan da ita.
Sob somoite, biswas laga dhal lobi, etu hoile biya jon pora jui laga tir mari thaka to khotom kori bole paribo.
17 Ku kuma ɗauki hular kwano na ceto, da takobin Ruhu, wato, Maganar Allah.
Aru poritran laga loha-laga-topi pindhi lobi, aru Atma laga dao, juntu Isor laga kotha ase.
18 A koyaushe ku kasance kuna addu’a da roƙo ta wurin ikon Ruhu ba fasawa. A kan wannan manufa ku zauna a faɗake da matuƙar naci, kuna yin wa dukan mutanen Ubangiji addu’a.
Sob somoite Pobitro Atma pora prathana kori bhi, ki lagi ase etu sob mangi kene prathana koribi. Etu sob koribo nimite, hodai taiyar aru hoshiar thakibi aru pobitro manu khan nimite hodai prathana koribi,
19 Ku kuma yi addu’a domina, don duk sa’ad da na buɗe bakina, in sami kalmomi babu tsoro, don in sanar da asirin bishara,
Aru ami nimite to, kotha kobole nimite sandesh dibi, tine hole ami bhoi nakori kene mukh khuli bo, susamachar laga lukai kene rakha janai dibole nimite.
20 wadda nake jakadanta cikin sarƙoƙi. Ku yi addu’a don in iya yin shelarta babu tsoro, yadda ya kamata in yi.
-Juntu nimite moi noukar hoi kene ekjon janai diya manu ase-, titia moi bhoi nakori kene kobo, jineka moi kobo lage.
21 Tikikus, ƙaunataccen ɗan’uwa da kuma amintaccen bawa cikin Ubangiji, zai faɗa muku kome, domin ku ma ku san yadda nake, da kuma abin da nake yi.
Aru ami ki kori ase, kineka kori ase apuni khan bhi janibo, Tychicus, Probhu te thaka ekjon morom aru biswas thaka bhai pora apnikhan ke koi dibo,
22 Na aike shi gare ku musamman don wannan, domin ku san yadda muke, yă kuma ƙarfafa ku.
Junke moi apnikhan usorte thik etu nimite he pathai ase, titia amikhan laga kaam khan janibole paribo, aru apnikhan laga mon dangor hobo.
23 ’Yan’uwa, salama tare da ƙauna da kuma bangaskiya daga Allah Uba da Ubangiji Yesu Kiristi su kasance tare da ku.
Sob bhai khan logote shanti aru morom thakibi, biswas pora Baba Isor aru Jisu khrista te.
24 Alheri yă tabbata ga dukan masu ƙaunar Ubangiji Yesu Kiristi da ƙauna marar ƙarewa.
Aru kunkhan Probhu Jisu Khrista ke kitia bhi biya nohobole laga morom kore taikhan logote Isor laga anugraha hobo dibi.

< Afisawa 6 >