< Afisawa 6 >

1 Ku’ya’ya, ku yi biyayya ga iyayenku, gama ku na Ubangiji, abin da ya dace ku yi ke nan.
Mmanganyanji mmana, malinga Bhakilishitu nnapinjikwanga mwaakundanje bhankwetenje, pabha yeneyo ni ya mmbone.
2 Doka ta farko wadda aka haɗa da alkawari ita ce, “Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,
Gwaishimiye ainago na akwenu, pabha jeneji ni amuli jilongolela kubha na malagano gakuti,
3 don ka zauna lafiya, ka kuma yi tsawon rai a duniya.”
“Mpate mboka na tama mobha gamagwinji pa shilambolyo.”
4 Ku kuma iyaye, kada ku tsokane’ya’yanku. Ku yi musu reno mai kyau. Ku koyar da su, ku kuma gargaɗe su game da Ubangiji.
Na mmanganyanji ashainamundu, nnataandubhanganje ashibhana bhenu, ikabhe mwalelanje kwa ishima na mmajiganyo ga shi Kilishitu.
5 Ku bayi, ku yi biyayya ga iyayengijinku na duniya. Ku nuna musu halin bangirma, kuna kuma yin musu biyayya cikin dukan abu, da zuciya ɗaya kamar ga Kiristi kuke yi.
Na mmanganyanji mmatumwa, mwaakundanje bhakulungwa bhenunji bha pa shilambolyo pano, kwa kwaajogopanga na ungumila, ntendanje nneyo kwa ntima gwa uguja, mbuti nnakwakamulilanga liengo a Kilishitu.
6 Ku yi aiki sosai, ba don kawai ku gamshe su sa’ad da suke kallonku ba. Da yake ku bayin Kiristi ne, ku aikata nufin Allah da dukan zuciyarku.
Wala nngabha malinga utumwa gwa kwilanguya mmonekanje mbuti bhandu bhakwiikonjeleyanga ku bhandunji, ikabhe malinga bhatumwa bha a Kilishitu nnikamulanga maengo ga kwaanonyela a Nnungu kwa ntima gowe.
7 Ku yi aikinku da kyakkyawar niyya, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba mutane ba.
Kwa ntima gwa mmbone malinga kwaakamulila liengo Bhakulungwa a Yeshu na nngabha bhandunji.
8 Gama kun san cewa Ubangiji zai ba da lada ga kowa gwargwadon kowane aiki nagarin da ya yi, ko shi bawa ne, ko’yantacce.
Mmumanyanje kuti kila mundu atenda ya mmbone abhe ntumwa eu nngwana, shapate upo na Bhakulungwa.
9 Ku kuma masu bayi, dole ku bi da bayinku da kyau. Ku daina ba su tsoro. Ku tuna, ku da su, Maigida ɗaya kuke da shi a sama, kuma ba ya nuna bambanci.
Na mmanganyanji mmakulungwanji, mwaatendelanje bhatumwa bhenunji gogo pego, nnekanje kwaajogoyanga. Mmumanyanje kuti na mmanganyanji malinga bhanganyanjibho, mmowe Bhakulungwa bhenunji kubhali kunnungu, na bhenebho bhangali luagu.
10 A ƙarshe, bari ƙarfin ikon Ubangiji yă ba ku ƙarfi.
Kungai, ngunakumpinganga mpundanje kwiishimilika nkulundana na Bhakulungwa na kwa jangutilwa na mashili gabho makulu.
11 Ku yafa dukan kayan yaƙin da Allah yake bayarwa, don ku iya kāre kanku daga dabarun Shaiɗan.
Nng'walanje ikomanilo yowe ya a Nnungu, nkupinga mwuikananje ila ika Lishetani.
12 Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn g165)
Pabha komana kwetu nngabha na bhandunji bha pa shilambolyo, ikabhe na ashimaoka bhaatamangana kunnungu pamo na bhakulungwanji na ukulungwa gwa pa shilambolyo sha lubhindu shino. (aiōn g165)
13 Saboda haka sai ku yafa dukan kayan yaƙi na Allah, domin sa’ad da ranar mugun nan ta zo, ku iya yin tsayin daka, bayan kuma kuka gama kome, ku dāge.
Kwa lyene ligongolyo nng'walanje ikomanilo yowe ya a Nnungu malinga linjola akwenda ku ngondo, nkupinga liishilaga lyubha lya yangali ya mmbone, nkomananje naka mmagongo nnjenunji, genego gamalilaga, mwiishimilikanje.
14 Saboda haka fa ku dāge, ku sa gaskiya tă zama ɗamararku, adalci yă zama sulkenku,
Bhai, nnjimangananje tayali, akuno nninginji mwitabhilenje nshipi gwa kweli mwigunu yenunji, na pa ntima nng'walanje nkogo gwa aki,
15 shirin kai bisharar salama yă zama kamar takalmi a ƙafafunku.
na lilaka lya lunguya Ngani ja Mmbone ja ulele, libhe mbuti ilatu mmakongono genunji,
16 Ban da waɗannan kuma, ku ɗauki garkuwar bangaskiya, wadda za ku iya kashe dukan kibiyoyin wutar Mugun nan da ita.
pamo na gene gowego, ngulupai ibhe shindu sha kwiibhila pugaika maonga gowe ga moto gaka Lishetani jula.
17 Ku kuma ɗauki hular kwano na ceto, da takobin Ruhu, wato, Maganar Allah.
Numbe mposhelanje ntapulo malinga kopiya muntwe na lilobhe lya a Nnungu mbuti upanga gunkupegwanga naka Mbumu jwa Ukonjelo.
18 A koyaushe ku kasance kuna addu’a da roƙo ta wurin ikon Ruhu ba fasawa. A kan wannan manufa ku zauna a faɗake da matuƙar naci, kuna yin wa dukan mutanen Ubangiji addu’a.
Nnjuganje Nnungu mobha gowe, nnijangutilwanga naka Mbumu. Nsheyanje gwangali totoshela nkujuga kwa ligongo lya bhandunji bhowe bha ukonjelo.
19 Ku kuma yi addu’a domina, don duk sa’ad da na buɗe bakina, in sami kalmomi babu tsoro, don in sanar da asirin bishara,
Nnyujilanje na nne, nkupinga pungubheleketa ga a Nnungu, mbate shindu sha bheleketa, naalungushiyanje bhandunji kwa mashili, ya nng'iyo ya Ngani ja Mmbone.
20 wadda nake jakadanta cikin sarƙoƙi. Ku yi addu’a don in iya yin shelarta babu tsoro, yadda ya kamata in yi.
Nne ntume, kwa ligongo lya jene Ngani ja Mmbonejo nkali ndabhwile ino. Bhai nnjuganje nkupinga ngole mashili nkulunguya malinga shingupinjikwa.
21 Tikikus, ƙaunataccen ɗan’uwa da kuma amintaccen bawa cikin Ubangiji, zai faɗa muku kome, domin ku ma ku san yadda nake, da kuma abin da nake yi.
Bhai, nkupinga na mmanganyanji mmumanyanje puni bhuli, a Tikiko, apwanga bhaapingwa bhakamula liengo bhaakulupalika nkulundana na Bhakulungwa, shibhammalanjilanje indu yangu yowe nkupinga mmumanyanje ingutenda.
22 Na aike shi gare ku musamman don wannan, domin ku san yadda muke, yă kuma ƙarfafa ku.
Ngunakwatuma kungwenunji nkupinga bhammalanjilanje getu uwe na bhantaganje ntima.
23 ’Yan’uwa, salama tare da ƙauna da kuma bangaskiya daga Allah Uba da Ubangiji Yesu Kiristi su kasance tare da ku.
Ashaalongo ajangu Mmakilishitu, ngunakumpinjilanga ulele na pingana na ngulupai ikopoka kwa a Nnungu Atati na ku Bhakulungwa a Yeshu Kilishitu.
24 Alheri yă tabbata ga dukan masu ƙaunar Ubangiji Yesu Kiristi da ƙauna marar ƙarewa.
Ngunakwapinjilanga nema bhowe bhakwaapinganga Bhakulungwa bhetu a Yeshu Kilishitu kwa pinga kwangali mpelo.

< Afisawa 6 >