< Afisawa 6 >
1 Ku’ya’ya, ku yi biyayya ga iyayenku, gama ku na Ubangiji, abin da ya dace ku yi ke nan.
Abhana mungwega abhebhusi bhemwe mu Latabhugenyi, kulwokubha bhunu nibhwo echimali.
2 Doka ta farko wadda aka haɗa da alkawari ita ce, “Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka,
“Ubhayega esomwana na nyokomwana”(Kulwokubha chinu nicho echilagilo cho kwamba chinu chili no mulago),
3 don ka zauna lafiya, ka kuma yi tsawon rai a duniya.”
“koleleki ubhe na libhando ubhone okwikala bhulame bhulela ingulu ye chalo.”
4 Ku kuma iyaye, kada ku tsokane’ya’yanku. Ku yi musu reno mai kyau. Ku koyar da su, ku kuma gargaɗe su game da Ubangiji.
Nemwe ona bhalata, mutabhakailaga abhana nimubhakola nibhabha na lisungu, nawe, mubhalele kwokubhatongela na mumalagililo ga Latabhugenyi.
5 Ku bayi, ku yi biyayya ga iyayengijinku na duniya. Ku nuna musu halin bangirma, kuna kuma yin musu biyayya cikin dukan abu, da zuciya ɗaya kamar ga Kiristi kuke yi.
Emwe abhagaya, mubhega bhololo ku bhesebhugenyi bhemwe abhakuchalo anu kwokungwa no kuyalala kwo bhubha kunu okusoka mumiyo jemwe. mubhe bhalengelesi kubhene lwa kutyo muli bhalengelesi ku Kristo.
6 Ku yi aiki sosai, ba don kawai ku gamshe su sa’ad da suke kallonku ba. Da yake ku bayin Kiristi ne, ku aikata nufin Allah da dukan zuciyarku.
Okungwa kwemwe bhutabhaga ati bhasobhugenyi bhemwe bhalabhalolaga kwo kubhakondelesha. Nawe, mubhe bhalengesi lwa bhagaya bha Kristo. Mkole Elyenda lya Nyamuanga okusoka mumiyo jemwe,
7 Ku yi aikinku da kyakkyawar niyya, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba mutane ba.
mubhakolele kwe mioyo jemwe jona, kulwokubha omumukolela Latabhugenyi na atali mwana munu,
8 Gama kun san cewa Ubangiji zai ba da lada ga kowa gwargwadon kowane aiki nagarin da ya yi, ko shi bawa ne, ko’yantacce.
jibheile mumenye ati muchikolwa chekisi chinu kakola omunu, alilamila echiyanwa okusoka ku Latabhugenyi, akabha abhee mugaya nolo unu ali mwibhule.
9 Ku kuma masu bayi, dole ku bi da bayinku da kyau. Ku daina ba su tsoro. Ku tuna, ku da su, Maigida ɗaya kuke da shi a sama, kuma ba ya nuna bambanci.
Emwona bhesebhugenyi mukole kutyo kutyo kubhagaya bhemwe. Mutajaga kubhakanga mumenyati omwene unu ali Latabhugenyi wa bhona ni unu ali mulwile. Mumenyati bhutalio bhusolole munda yae.
10 A ƙarshe, bari ƙarfin ikon Ubangiji yă ba ku ƙarfi.
Mbe, mubhe na managa ku Latabhugenyi na mubhutulo bhwa managa gae.
11 Ku yafa dukan kayan yaƙin da Allah yake bayarwa, don ku iya kāre kanku daga dabarun Shaiɗan.
Mufwale ebhigwato bhyona bhya Nyamuanga, koleleki mubhone okwimelegulu mubhulige lige bhwa shetani.
12 Gama ba da mutane da suke nama da jini ne muke yaƙi ba. Muna yaƙi ne da ikoki, da hukumomi, da masu mulkin duhu, da kuma a ikokin da suke cikin a sararin sama. (aiōn )
Kulwokubha obhulemo bhweswe bhutali bhwa nsagama na nyama, tali ni bhwobhukama no bhuinga bhwo mwoyo nabhatungi bhe chalo cho bhunyamuke ne chisute, ingulu ya masabhwa mulubhala lwo lwile. (aiōn )
13 Saboda haka sai ku yafa dukan kayan yaƙi na Allah, domin sa’ad da ranar mugun nan ta zo, ku iya yin tsayin daka, bayan kuma kuka gama kome, ku dāge.
Kulwejo, mufwale ebhigwato bhyona ebhya Nyamuanga, mubhone okukomela ingulu yo bhunyamuke mumwanya gunu omunyamuke. Mukamala bhuli chinu, mulimelegulu.
14 Saboda haka fa ku dāge, ku sa gaskiya tă zama ɗamararku, adalci yă zama sulkenku,
Mbe mwimeleguluga mutengejeyaye. Mkole kutya mukamala okwibhoya emikanda muchimali no bhulengelesi muchifubha.
15 shirin kai bisharar salama yă zama kamar takalmi a ƙafafunku.
Mkole kutya mukabha mwafwae okwimalilila mumagulu gemwe go kulasha emisango jo bhwana ejo mulembe.
16 Ban da waɗannan kuma, ku ɗauki garkuwar bangaskiya, wadda za ku iya kashe dukan kibiyoyin wutar Mugun nan da ita.
Bhuli lubhala mugega echuma cho kwikilisha, inu eitula okusimya amakoma ga uliya omubhibhi.
17 Ku kuma ɗauki hular kwano na ceto, da takobin Ruhu, wato, Maganar Allah.
Mufwale ingofila yo mwelulo no bhupanga bhwo Mwoyo, bhunu bhuli msango gwa Nyamuanga.
18 A koyaushe ku kasance kuna addu’a da roƙo ta wurin ikon Ruhu ba fasawa. A kan wannan manufa ku zauna a faɗake da matuƙar naci, kuna yin wa dukan mutanen Ubangiji addu’a.
amwi na lisabha najisala. Musabhwega kwo Mwoyo bhuli mwanya. Kwo lususo lunu mubhega bhengeso bhuli mwanya kwo kwiyumaganya kwona na lisabha ingulu ya bhekilisha bhona.
19 Ku kuma yi addu’a domina, don duk sa’ad da na buɗe bakina, in sami kalmomi babu tsoro, don in sanar da asirin bishara,
Musabhwe ingulu yani, koleleki niyanibhwe omusango gunu gulafumbula omunwa gwani. Musabhwe ati nimenyesibhwe kwe chimali chinu chiselekele ingulu ye misango jo bhwana.
20 wadda nake jakadanta cikin sarƙoƙi. Ku yi addu’a don in iya yin shelarta babu tsoro, yadda ya kamata in yi.
Na ingulu ye misango jo bhwana anye nili mutangasi unu nibhoelwe olunyolo koleleki munda yebhwe naike kwa libhasi lwa kutyo jinyiile okwaika.
21 Tikikus, ƙaunataccen ɗan’uwa da kuma amintaccen bawa cikin Ubangiji, zai faɗa muku kome, domin ku ma ku san yadda nake, da kuma abin da nake yi.
Nawe emwe ona mumenye emisango jani nakutyo ejigendelela, Tikiko omuili wani omwendwa no mukosi mulengelesi mu Latabhugenyi, kabhamenyesha bhuli chinu.
22 Na aike shi gare ku musamman don wannan, domin ku san yadda muke, yă kuma ƙarfafa ku.
Namutuma kwemwe kwainsonga inu yabhusibhusi, koleleki mumenye emisango ingulu yeswe, abhone okubhafungamya emyoyo jemwe.
23 ’Yan’uwa, salama tare da ƙauna da kuma bangaskiya daga Allah Uba da Ubangiji Yesu Kiristi su kasance tare da ku.
Omulembe gubhe kubhaili, ne lyenda ne likisha okusoka ku Nyamuanga lata na Latabhugenyi Yesu Kristo.
24 Alheri yă tabbata ga dukan masu ƙaunar Ubangiji Yesu Kiristi da ƙauna marar ƙarewa.
Echigongo chibhwe amwi na bhona bhanu abhamwenda Latabhugenyi Yesu Kristo kwe lyenda linu litakufwa.