< Afisawa 5 >

1 Ku zama masu koyi da Allah, kamar ƙaunatattun’ya’ya,
Kwa nneyo, mwalandanje a Nnungu pabha mmanganyanji nshibhanganga bhana bhapingwanga na bhenebho,
2 ku kuma yi rayuwar ƙauna, kamar yadda Kiristi ya ƙaunace mu, har ya ba da kansa dominmu a matsayin sadaka mai ƙanshi da kuma hadaya ga Allah.
Nntamangane kwa pingana malinga shibhampinjilenje a Kilishitu, kwa ligongo lyetu bhashinkwishoya bhayene mbuti mbepei inunjila ikwanonyela a Nnungu.
3 Kada a ma ambaci fasikanci, da kowane irin aikin lalata, ko kwaɗayi a tsakaninku, domin bai dace da mutane masu tsarki na Allah ba.
Pabha mmanganyanji nshibhanganga bhandu bha ukonjelo, bhai ya labhalabha na ya nyata eu ya shienga inapilikanishe munkumbi gwenunji.
4 Haka ma bai kamata a sami datti, ƙazamar magana, ko zancen banza a cikinku ba, domin ba su dace ba, a maimakon haka sai ku yi ta yin godiya.
Na kabhili malobhe ga oni eu ibheleketo ya shingumba na mitau, yeneyo ikampwaanga, ikabhe malobhe ga kwatendela eja a Nnungu genego shigampwaanje.
5 Ku dai tabbata, ba wani mai fasikanci, ko mai aikin lalata, ko mai kwaɗayin (wanda shi da mai bautar gumaka ɗaya ne), da yake da gādo a mulkin Kiristi da na Allah.
Mmumanyanje kuti jwakwa alabhalabha eu atenda ya nyata, eu akwetela, mundu jwa kwetela indu analandana naka mundu akwiitindibhalila yanamu, akakola ulishi mu muupalume gwa a Yeshu Kilishitu na a Nnungu.
6 Kada wani yă ruɗe ku da kalmomin wofi, gama saboda waɗannan abubuwa ne fushin Allah yake zuwa a kan marasa biyayya.
Nnakundanje tembwa naka mundu kwa malobhe gangali mana, pabha kwa yene ilebhoyo, nnjimwa ja Nnungu jinakwajiilanga bhandu bhowe bhakakwaakundanga a Nnungu.
7 Saboda haka kada ku haɗa kai da su.
Bhai, nnatendanje shilongani na bhanganyabho.
8 Gama a dā zukatanku sun cika da duhu, amma yanzu ku haske ne a cikin Ubangiji. Ku yi rayuwa kamar’ya’yan haske
Pabha bhukala mmanganyanji pumwalinginji nnubhindu lwa yambi, ikabhe nnaino nshibhsnganga nshilangaya sha lumanyio nkulundana na Bhakulungwa. Ntamangananje mbuti bhana bha shilangaya,
9 (domin amfanin haske ya ƙunshi nagarta, adalci, da kuma gaskiya)
pabha ikoposhela nshilangaya ni ntima gwa mmbone na aki na kweli,
10 ku nemi abin da zai gamshi Ubangiji.
nkagulilanje yeneyo ni ikwanonyela Bhakulungwa.
11 Ku yi nesa da ayyukan duhun da mutane suke yi, a maimakon haka, ku tona su.
Wala nnatendanje shilongani na itendi ikapwaa ya nnubhindu, ikabhe nnaiyanje,
12 Gama abin kunya ne a ma faɗi abubuwan da marasa biyayya suke yi a ɓoye.
Pabha itendekwa kwa nng'iyo nkali kuitaya inabha oni.
13 Duk abin da aka kawo a gaban haske ana iya ganinsa, kuma duk abin da aka haskaka yakan zama haske.
Ikabheje yowe itendwa pa shilangaya, inabhoneka,
14 Shi ya sa aka ce, “Ka farka, ya kai mai barci, ka tashi daga matattu, Kiristi kuwa zai haskaka ka.”
pabha shilangaya ni shitenda indu ibhoneshe. Kwa nneyo tukuti, “Nnjumushe mmwe muubhelu gwa yambi, nkole lumanyio lwa kwaamanya a Nnungu, na bhalabho a Kilishitu shibhannangashiye.”
15 Sai ku yi hankali sosai da yadda kuke rayuwa, kada ku zama kamar marasa hikima, sai dai kamar masu hikima.
Bhai mwilolesheyanje shinkuti tamangananga. Nnatamangananje mbuti mabhelu, ikabhe malinga bhakwetenje lunda,
16 Ku kuma yi matuƙar amfani da kowane zarafi, don kwanakin nan mugaye ne.
Ntendelanje ukoto malanga, pabha mobha ga nnaino gano ga ya nyata.
17 Saboda haka kada ku zama wawaye, sai dai ku fahimci ko mene ne nufin Ubangiji.
Kwa nneyo, nnabhanganje mabhelu, ikabhe mwimanyanje indu ikwanonyela Bhakulungwa.
18 Kada ku bugu da ruwan inabi, wanda yake kai ga lalaci. A maimako haka, ku cika da Ruhu.
Kabhili nnakolelwanje ukana, pabha shigumpuganyanje, ikabhe nngumbaywanje Mbumu jwa a Nnungu,
19 Ku yi zance da juna cikin zabura, da waƙoƙi, da kuma waƙoƙin ruhaniya. Ku rera, ku kuma yi kiɗe-kiɗe a zuciyarku ga Ubangiji.
mmeleketanje malobhe ga shabhuli na nyimbo ya muntima, akuno nnijimbanga na kwaangalila Bhakulungwa mmitima jenunji;
20 Kullum ku dinga yin amfani da sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, kuna gode wa Allah Uba a kome.
Nnikwatendelanga eja a Nnungu Atati, mobha gowe kwa ligongo lya indu yowe, kwa lina lya Bhakulungwa bhetu a Yeshu Kilishitu.
21 Ku yi biyayya da juna saboda bangirmar da kuke nuna wa Kiristi.
Kila mundu ankunde nnjakwe kwa ligongo lya a Yeshu Kilishitu.
22 Matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, kamar ga Ubangiji ne kuke yi.
Bhanabhakongwe, bhaakundanje ashimbuje bhabhonji malinga shitukwaakunda Bhakulungwa bhetu a Yeshu.
23 Gama miji shi ne kan mace, yadda Kiristi yake kai da kuma Mai Ceton ikkilisiya, wadda take jikinsa.
Pabha jwannume ni kalongolele juka nkagwe, malinga a Kilishitu nabhalabho shibhali a kalongolele bha likanisha, nabhalabho a Kilishitu ni Bhaatapula bha likanisha lili shiilu shabho.
24 To, kamar yadda ikkilisiya take biyayya ga Kiristi, haka ma ya kamata mata su yi biyayya ga mazansu cikin kome.
Ikabheje malinga likanisha shilikwaakunda a Kilishitu, nneyo peyo na bhanabhakongwe bhaakundanje ashimbuje bhabhonji kwa indu yowe.
25 Maza, ku ƙaunaci matanku, kamar yadda Kiristi ya ƙaunaci ikkilisiya, ya kuma ba da kansa dominta.
Numbe mmanganyanji mmanabhalume, mwaapinganje ashaakongo bhenunji, malinga na bhalabho a Kilishitu shibhalipinjile likanisha, nikwiishoya mbepei kwa ligongo lyakwe.
26 Ya mai da ikkilisiya ta zama mai tsarki ta wurin ikon maganarsa, ya kuma tsabtacce ta ta wurin wanke ta da ruwa.
Bhashinkutenda nneyo nkupinga kwa lilobhe lyabho, bhalikonjeleye likanisha kwa ligongo lya a Nnungu kwa mashi na lilobhe,
27 Kiristi ya yi haka don yă miƙa wa kansa ikkilisiya mai ɗaukaka da kuma mai tsarki, marar aibi, marar tabo, da kuma marar lahani.
nkupinga bhalipate likanisha likwete ukonjelo, lyangali lilembwani, wala ngwinyai yoyowe, ikabhe libhe lya ukonjelo.
28 Don haka, dole maza su ƙaunaci matansu kamar yadda suke ƙaunar jikunansu. Wanda yake ƙaunar matarsa, yana ƙaunar kansa ne.
Bhai, bhanabhalume bhanaapinjikwanga kwaapinganga ashaakongo bhabhonji malinga iilu yabhonji ashayenenji. Pabha akumpinga nkagwe, anakwiipinga nnyene.
29 Gama ba wanda ya taɓa ƙin jikinsa, sai dai yă ciyar da shi, yă kuma kula da shi, kamar yadda Kiristi yake yi wa ikkilisiya,
Jwakwapi mundu akushishima shiilu shakwe, ikabhe anakushiliya na kushigoya na kushiwasha. Mbuti nabhalabho a Kilishitu shibhakuti kulitendela likanisha,
30 gama mu gaɓoɓin jikinsa ne.
pabha uwe ni ibhalo ya shiilu shabho.
31 “Saboda haka mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su biyun su zama jiki ɗaya.”
Kwa lyene ligongolyo, jwannume shabhalekanje ainagwe na akwabhe, nilundana naka nkagwe na bhene bhabhilibho shibhabhanganje shiilu shimo.
32 Wannan babban asiri ne, amma na ɗauke shi a matsayin kwatanci ne na Kiristi da ikkilisiya.
Upali nng'iyo kwa gene malobhego, ikabhe nne ngunabheleketa ga ngani ja a Kilishitu na likanisha.
33 Duk da haka, dole kowannenku yă ƙaunaci matarsa kamar yadda yake ƙaunar kansa, kuma dole matar tă yi biyayya ga mijinta.
Kwa nneyo kila jwannume ampinje nkagwe malinga shiikupinjikwa na wala jwankongwe analeshe kunkunda mmbujegwe kwa indu yowe.

< Afisawa 5 >