< Afisawa 5 >
1 Ku zama masu koyi da Allah, kamar ƙaunatattun’ya’ya,
Nangmi cun Pamhnama mhlänak caea nami kyaka phäh, ani üng nami täng vaia ktha na u.
2 ku kuma yi rayuwar ƙauna, kamar yadda Kiristi ya ƙaunace mu, har ya ba da kansa dominmu a matsayin sadaka mai ƙanshi da kuma hadaya ga Allah.
Mhläkphyanak naw nami kcün sak up yah khai, Khritaw naw jah mhläkphya na lü a sak a jah pet cun Pamhnam jekyaisak lü ng’uinghnamkia petmsawt ja ngkengnaka a kyaka kba ni.
3 Kada a ma ambaci fasikanci, da kowane irin aikin lalata, ko kwaɗayi a tsakaninku, domin bai dace da mutane masu tsarki na Allah ba.
Pamhnama khyanga nami kyaka phäha hüipawmnak, kamvanak ja am ngjaphyakia vecawhnak cun nami ksunga käh pyen ua.
4 Haka ma bai kamata a sami datti, ƙazamar magana, ko zancen banza a cikinku ba, domin ba su dace ba, a maimakon haka sai ku yi ta yin godiya.
Am dawkyaki ja mdihmsuinaka ngthukhyüe cun pi nami phäha am daw ve. Acuna kcaha Pamhnam je na ua.
5 Ku dai tabbata, ba wani mai fasikanci, ko mai aikin lalata, ko mai kwaɗayin (wanda shi da mai bautar gumaka ɗaya ne), da yake da gādo a mulkin Kiristi da na Allah.
Nami ksing vai ta ngneisak am dawki, am ngjakphyakia vecawhnak ja kamvanak (Kammanak cun juktuh hjawkhahnaka ngkhaw ni) naw Pamhnam ja Khritawa pe cun u naw pi am yah uki.
6 Kada wani yă ruɗe ku da kalmomin wofi, gama saboda waɗannan abubuwa ne fushin Allah yake zuwa a kan marasa biyayya.
U naw pi käh ning jah nghmawng mhlei se, isetiakyaküng, Pamhnama mlungsonak cun ani am kcangnakiea khana pha law khai ni.
7 Saboda haka kada ku haɗa kai da su.
Acunakyase, acuna khyange am mi jah pawh püi vai am ve.
8 Gama a dā zukatanku sun cika da duhu, amma yanzu ku haske ne a cikin Ubangiji. Ku yi rayuwa kamar’ya’yan haske
Nangmi cun mthana nami ve khawikie lüpi Bawipaa khyanga nami thawn pängkie kya lü akvai k'uma nami vekie. Acunakyase akvai kanaki khyange mäiha xüng ua,
9 (domin amfanin haske ya ƙunshi nagarta, adalci, da kuma gaskiya)
akvai kyase, acun naw ngthungtak, dawkyanak ja ngsungpyunnak naw mawihaheinak be law püiki ni.
10 ku nemi abin da zai gamshi Ubangiji.
I naw Bawipa jesaki i ti cun ktha na lü ngtheingthang ua.
11 Ku yi nesa da ayyukan duhun da mutane suke yi, a maimakon haka, ku tona su.
Ia am kyahkia khyangea bilawh cän anghmüp üng sängeikie ni. Acuna hnün üng anghmüp üngkhyüh jah set lü akvai da jah law püi ua. (
12 Gama abin kunya ne a ma faɗi abubuwan da marasa biyayya suke yi a ɓoye.
Angthupnaka ami bilawhe jah pyen vaia pi ngkeeiphyaki ni.)
13 Duk abin da aka kawo a gaban haske ana iya ganinsa, kuma duk abin da aka haskaka yakan zama haske.
Anaküt akvaia vei ni law püi üng, ami ngneisak kcang cun angsing ngdangki;
14 Shi ya sa aka ce, “Ka farka, ya kai mai barci, ka tashi daga matattu, Kiristi kuwa zai haskaka ka.”
Acunakyase, anaküt angsinga mdanki cun akvaia kyaki. “Ipkia khyang let law, thinak üngkhyüh tho law, acunüng Khritaw na khana vai khai ni,” tia pyenki.
15 Sai ku yi hankali sosai da yadda kuke rayuwa, kada ku zama kamar marasa hikima, sai dai kamar masu hikima.
Acunakyase, ihawkba na vecawhki mceieia. I am ksingkia mäia käh ve lü khyang kthemngvaia mäia vea.
16 Ku kuma yi matuƙar amfani da kowane zarafi, don kwanakin nan mugaye ne.
Na taka kcün daw cun akdawa sumeia, isetiakyaküng, atuh cun am dawkia kcünmka ni.
17 Saboda haka kada ku zama wawaye, sai dai ku fahimci ko mene ne nufin Ubangiji.
Käh nghmawng ua, Bawipa naw i ning jah pawh hlüsaki ti cun ktha na lü sui ua.
18 Kada ku bugu da ruwan inabi, wanda yake kai ga lalaci. A maimako haka, ku cika da Ruhu.
Ning jah kpyak khaia ju käh mpyüi lü acuna hnün üng Ngmüimkhya am be ua.
19 Ku yi zance da juna cikin zabura, da waƙoƙi, da kuma waƙoƙin ruhaniya. Ku rera, ku kuma yi kiɗe-kiɗe a zuciyarku ga Ubangiji.
Mküinake, Salan ja ngcimkia ng’äie am mat ja mat mtheh ua; mküinake ja Salan jah mcuk lü nami mlungkyawng am Bawipa mküimto ua.
20 Kullum ku dinga yin amfani da sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi, kuna gode wa Allah Uba a kome.
Pa Pamhnam veia anaküt cun mi Bawipa Jesuh Khritawa ngming üng anglät se jenak mtheh ua.
21 Ku yi biyayya da juna saboda bangirmar da kuke nuna wa Kiristi.
Khritaw nami leisawngnak am mat ja mat mlung mhnem ua.
22 Matan aure, ku yi biyayya ga mazanku, kamar ga Ubangiji ne kuke yi.
Nghnumie Bawipa kea nami veia kba nami ceia kea pi ve ua.
23 Gama miji shi ne kan mace, yadda Kiristi yake kai da kuma Mai Ceton ikkilisiya, wadda take jikinsa.
Isetiakyaküng, Khritaw cun sangcima khana ana a vea kba kpami cun a nghnumia khana ana veki, Khritaw a mät cun amäta pumsaa kyaki sangcima küikyan Bawi ni.
24 To, kamar yadda ikkilisiya take biyayya ga Kiristi, haka ma ya kamata mata su yi biyayya ga mazansu cikin kome.
Sangcim cun Khritawa kea a vea kba nghnumie pi ami ceiea kea ve u se.
25 Maza, ku ƙaunaci matanku, kamar yadda Kiristi ya ƙaunaci ikkilisiya, ya kuma ba da kansa dominta.
Khritaw naw sangcim mhlä na lü a sak a peta kba kpamie naw pi nami khyu jah mhlä na ua.
26 Ya mai da ikkilisiya ta zama mai tsarki ta wurin ikon maganarsa, ya kuma tsabtacce ta ta wurin wanke ta da ruwa.
Tui am ngcim khaia a jah pyawt käna a ngthu cun Pamhnam naw sangcim am a jah ap ni,
27 Kiristi ya yi haka don yă miƙa wa kansa ikkilisiya mai ɗaukaka da kuma mai tsarki, marar aibi, marar tabo, da kuma marar lahani.
sangcim cun ngtongtai lü caih lü käh mkhye lü käh ngpihma lü käh ngkhep lü amät kümcei lü amät kung üng a pet vaia phäh ni.
28 Don haka, dole maza su ƙaunaci matansu kamar yadda suke ƙaunar jikunansu. Wanda yake ƙaunar matarsa, yana ƙaunar kansa ne.
Kpami he naw ami mäta pumsa ami kphyanaka kba ami khyue jah kphya na u se. A nghnumi kphyanakia kpami naw amät kphyanaki. (
29 Gama ba wanda ya taɓa ƙin jikinsa, sai dai yă ciyar da shi, yă kuma kula da shi, kamar yadda Kiristi yake yi wa ikkilisiya,
Mi mäta pumsa am hmu hlüki u am ve. Khritaw naw sangcim a bühtenga kba mi pumsa cun mcei lü mi mbeimbawki ni;
30 gama mu gaɓoɓin jikinsa ne.
Mimi cun a pumsa üng mi ngpüiki.)
31 “Saboda haka mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su biyun su zama jiki ɗaya.”
Cangcim naw, “Ahina phäha kpami naw a nu ja a pa jah hawih lü a khyu üng yümmat lü nghngih cun mata thawn khai,” tia pyenki.
32 Wannan babban asiri ne, amma na ɗauke shi a matsayin kwatanci ne na Kiristi da ikkilisiya.
Ahin cun thuk lü ngthupkia ngthungtak cun Cangcim üng mdanki, acun kei naw ksing ngüse Khritaw ja sangcim am ka msuimcäpki.
33 Duk da haka, dole kowannenku yă ƙaunaci matarsa kamar yadda yake ƙaunar kansa, kuma dole matar tă yi biyayya ga mijinta.
Nangmi naw pi ahin sumei ua: kpami naküt naw ami mäta kba a khyu kphya na lü nghnumi naküt naw pi a kpami leisawng yah khai.