< Afisawa 4 >

1 A matsayina na ɗan kurkuku saboda Ubangiji, ina roƙonku ku yi rayuwar da ta dace da kiran da aka yi muku.
Ime wa mina he nitro nitu Baci, mibreyi duyi zren ndindi me nitu kon uyostron mbi'a.
2 Kullum ku kasance masu sauƙinkai da kuma hankali; ku zama masu haƙuri, kuna jimrewa da juna cikin ƙauna.
Me breyi duyi zren ni katu grji nitie sensren, vusron, nikpa kpa'mbi ny'me.
3 Ku yi ƙoƙari sosai ku kiyaye zaman ɗayan nan da Ruhu ya ba ku, ku yi haka ta wurin zaman lafiya da juna.
Nghonyu ndi ndu katu kabrumbi u brji tsratsra wa'a loyi nji ni si maa
4 Dukanku jiki ɗaya ne, kuna kuma da Ruhu guda. An ba ku bege guda sa’ad da aka kira ku.
Ikpa riri, ni brji tsratsra riri, nawa bana yoyi ni yosron riri'a.
5 Ubangiji ɗaya, bangaskiya ɗaya, baftisma kuma ɗaya,
Baci riri kpa ny'me riri ni Batisma riri.
6 Allah ɗaya Uban duka, wanda yake a bisa duka, ta wurin duka, a cikin duka kuma.
Ni Brji tsratsra riri, ni tiembu wawuu; wawuuyi he nimi wawuu.
7 Amma ga kowannenmu an ba da alheri bisa ga yadda Kiristi ya rarraba.
Ko nha kpa zizima ni gon u nu Kristi nu ta.
8 Shi ya sa aka ce, “Sa’ad da ya hau sama, ya bi da kamammu kamar tawagarsa ya kuma ba da baye-baye ga mutane.”
Nasi'a tre ndi wa hon he ni mi shu'a a ji bi ya nimiya, da nu inu (gifts) ni ndi ba.
9 (Me ake nufin da “ya hau,” in ba cewa dā ya sauka can ƙarƙashin ƙasa ba?
Ange he nji, “A ho?” ba si tre ndi a ghji he ni juju meme?
10 Shi wannan da ya sauka ɗin, shi ne kuma ya hau zuwa can sama, kai, gaba da sammai, don mulkinsa yă cika duniya gaba ɗaya.)
Wawu wa'a ghji wawuyi a hon he ni shu.
11 Saboda haka Kiristi kansa ya ba wa waɗansu baiwa su zama manzanni, waɗansu su zama annabawa, waɗansu su zama masu wa’azi, waɗansu kuma su zama fastoci, da kuma malamai.
Baci anu inu (baye baye) na wa; manzani, anabawa bi bla tre rhji, bi khba nibi tsro.
12 Ya yi haka don yă shirya mutanensa saboda ayyukan hidima, don a gina jikin Kiristi.
A nu ndu yi du bi hu Rhji tie mgbe mgble da me kpa Kristi.
13 Wannan zai ci gaba har sai mun zama ɗaya a cikin bangaskiya da kuma ta wurin fahimtarmu na Ɗan Allah. Sa’an nan za mu zama balagaggu, kamar yadda Kiristi yake, mu kuma zama gaba ɗaya cikakku kamar sa.
A tie nawa dadu bi hu ma khi mgbamgban ni tre ma da na ka tie mrye wa ba kaba rji'a na, bana ka tre Baci cuwo na, itre Rrhji ni shu bawo ni sron ni minde Kristi
14 An yi wannan kuwa don kada mu koma zama kamar yara, muna ta canja zukatanmu game da abin da muka gaskata don kawai wani ya faɗa mana wani abu dabam, ko domin wani ya yi wayo ya ruɗe mu, ya sa ƙarya ta zama kamar gaskiya.
A he nawa ndi du ndjiori na katatie mhri ko nghu nghu wa nifu ta, ko tro memema ni tsro uche na.
15 Ya kamata kullum ƙauna tă sa mu faɗa gaskiya. Ta haka za mu yi girma a kowace hanya, mu kuma zama kamar Kiristi, wanda yake kan
Hla tre jaji ni son, ki sen ni gon gbugbuu ni mi ma wa a hi tu'a kristi.
16 dukan jiki. Shi ne ya haɗe jiki duka, ya kuma sa dukan gaɓoɓin jiki suna aiki daidai, yayinda kowace gaɓa take aikinta cikin ƙauna.
Kristi a me kpa'a biwa ba kpa y'me. Ikpa kabi ni nghma nghma ma, da du kpa me kpama ni mi son.
17 To, ina dai faɗa muku, ina kuma nace faɗa muku a cikin Ubangiji, cewa kada ku ci gaba da yin rayuwa kamar yadda Al’ummai suke yi, masu banzan tunani.
Mi nuyi mrye ni mi nde Baci, nala son bibi son wu bitsri wa ba son meme son wadi a hama ni kpe ndi ndia.
18 Suna a cikin duhu a fahimtarsu, kuma a rabe suke daga ran Allah saboda jahilcin da yake cikinsu ta dalilin taurarewar zukatansu.
Ba son ni bwu hama ni mrye ndi ndi don ban to kon rji na nitu gbe hrihri sron.
19 Ba sa damu da wani abu ko mai kyau ko marar kyau. Rayukansu sun cika da kowace irin ƙazanta da haɗama.
Bana klu shon na, ba yo tumba nitie kpe bi memema.
20 Amma ba abin da aka koya muku ke nan ba sa’ad da kuka zo ga sanin Kiristi.
Ana toki ba tsro ba ndu ndindi u Baci'a na.
21 Da yake kun ji duka game da shi, kuka kuma koyi gaskiyar da take cikin Yesu,
Mi ban ndi biwo ni tumaye, ndi ba tsroyi ni tuma, ura jaji tre he nimi Yesu.
22 sai ku tuɓe tsohon mutumin nan naku da kuma rayuwarku ta dā, wadda take lalacewa saboda sha’awace-sha’awacen da suke ruɗe ku.
Ba troyi ndi duyi kakon meme ma u sen cuwa ndi ka meme kpi u cice nrji taga, ahi cice ndi'a tie meme nitu meme bran shishi ma.
23 A maimakon haka, bari Ruhu yă sabunta tunaninku da kuma halayenku.
Ka meme ndi taga ni duba kayi tie sa nimi brji u sron mbi.
24 Ku sanya sabon halin nan da aka halitta bisa ga kamannin Allah, halin nan kuwa, yă bayyana cikin adalci, da zaman tsarki.
ndi sru ndi sa wa ba tie wu na bibi kpa Baci wa w haina ni latre ni son ndi ndi.
25 Saboda haka dole kowannenku yă bar yin ƙarya, yă kuma riƙa faɗa wa maƙwabcinsa gaskiya, gama dukanmu gaɓoɓi jiki ɗaya ne.
Kace cuwo no hla tre ndindima nitu vayime don ki rji ni kpa riri.
26 “Cikin fushinku kada ku yi zunubi.” Kada ku bar rana ta fāɗi kuna fushi,
Tierafu ndi na latre na.
27 kada kuma ku ba wa Iblis dama.
Na nu shetan kon na.
28 Duk wanda yake sata, sai yă daina sata, dole kuma yă yi aiki, yă yi wani abu mai amfani da hannuwansa, don yă sami abin da zai iya raba da masu bukata.
Indi wa ni ybi'a na ybi gana. ka ybi cuwo nitiendu ndi ndi ma ni fe kpe wa ani zobi wa bana heri mgbe mgble na.
29 Kada wata ƙazamar magana ta fita daga bakunanku, sai dai abin da yake da amfani don gina waɗansu bisa ga bukatunsu. Ta haka maganarku za tă zama da amfani ga masu jinta.
Du tre memema rhju ni nyu bina, du tre ndindi ma rhju wa ari zo biwa bawo'a.
30 Kada kuma ku ɓata wa Ruhu Mai Tsarki na Allah rai, wanda da shi aka hatimce ku da shi don ranar fansa.
Na kpa sron brhji tsra tsra urhji tie meme na, ni tumayi ba hrayi gbyen vi u gbu j'bu.
31 Ku rabu da kowane irin ɗacin rai, haushi da hasala, faɗa da ɓata suna, ku rabu da kowace irin ƙeta.
Ka gbe rjirji dri, itse, infu, ivi, kpa tsri (imren) ni kpi bi meme ma wawuu.
32 Ku yi alheri, ku kuma ji tausayin juna, kuna gafarta wa juna, kamar yadda a cikin Kiristi, Allah ya gafarta muku.
To tie ni kpambi, ni heni losron, wruhle nni kpambi nawa Rhji ni mi krisiti wruhle nitawu'a.

< Afisawa 4 >